Uncategorized

MATAR UBA 25

 ????????????????????????????????     *MATAR UBA*

????????????????????????????????

Daga Alkalamin ✍️

      

       *Milly*

                   Fadilah Yakub

                 *(MILHAAT)*

*????MANAZARTA WRITERS ASSOCIATION????????️*

                   *M. W. A*

 *Bismillahir Rahmanir Rahim*

Not Edited

CHAPTER 25

A kasa suka same shi Yana zaune,hannun sa rike take da magazine, yana hango su ya ajiye ya mike,yayi gaba suka Mara Masa baya,cab(Taxi) ya tara Saida suka shiga yace ” Powai’s Hiranandani Hospital”

“Okay sir”

Sun d’auki almost 30mints Kan suka Isa, hakkinsa ya bashi, sannan suka shige asibitin.

????????????????????????????????

………. Powai’a Hiranandani Hospital had’add’en wuri ne sosai, ma’aikata ko ta ina sanyaye da fararen lab coats a jikin su, wuyan su Kuma a rataye yake da stethoscope, sunyi matukar kyau abinka da farar fata, Kai tsaye ophthalmology center suka nufa, wata Nurse na hango jikin ta sanye yake da farin Riga irin Wanda nurses suke sawa iya gwiwa da farar hular ta irin Wanda nurses kw sawa, fuskan ta d’auke yake da Murmushi nufo su tayi a inda suke zauna Tace “Hashim Shettima right”

“Yeah”

“Alright, come with me”

Tashi suka yi suka bita da jagorancin ta suka shiga office din likitan da already ya San da zuwan su.

Suna shiga suka Tarar Yana ban d’aki Tace “He is in the bathroom room,wait for him”

Kai kawaii ya d’aga Mata.

Bai d’au lokaci ba ya fito,yana goge hannun sa da hand sanitizer,sai da ya zauna ya kalli ida suke,tashi yayi a razane ya ambaci sunnan ta “Di…diyyya?”

Baki a Bud’e take kallon sa kasa magana tayi, tarin da Hashim yayine ta dawo dasu daga tunanin da suka lula.

Karasowa yayi inda suke Yana Murmushi, Mika wa hashim hannu yayi yace “Assalamualaikum Hash”

Kallon hannun sa ya tsaya yi,ganin baida niyar janye hannun sa ya Mika Masa hannu had’e da kawar da kanshi gefe.

Girgiza Kai Ammar yayi Yana mamakin Hali irin na hash Abu kusan shekaru uku Amma haryanzu Bai Manta ba.

Ya Maida kallon sa ga Asiyah da ke zaune ta zuba uban tagumi, yace “Is she the one?”

Ya d’aga Masa Kai riko hannun ta yayi “Stand up” da sauri Hashim ya ture Masa hannu Yana nunashi da d’an ya tsaya “Don’t try it” 

“Excuse me but am just doing my job”

“Most you touch her?”

” Am sorry but I have to”

Mikewa Hashim yayi Nan da idanuwa suka sauya daga fari zuwa jaa.

Badiyya ganin Hashim na kokarin aikata abinda ya aikata a Baya,har ya Kai hannu zai Kai Masa naushi cikin tsawa tace “Hashiiiim” juyowa yayi ya kalleta.

Cikin kuka Tace “Are you Mad? When will you ever change, what sort of non sense is this?,kayi mashi a baya ya kyale ka Amma ka sani yanzu kana cikin kasar sune ba barin ka zasuyi ba”

Ammar yace “Diyya please calm down,take it easy”

Hashim dariya ya shiga yi abun mamaki Kuma idanun sa na zub da hawaye yace “I knew it,I knew it dama Soyayya kuke”

“Hashim please calm down,it has been long and you totally misunderstood us please sit down”

Yana kokarin riko hannun sa, ya buge Masa hannu “Don’t touch me”

“Hashim please calm down, please trust me,I promise you that what you saw that day was a total misunderstanding,I never loved her I liked her as a friend, please am sorry”

Badiyya Banda kuka babu abunda take yi, Asiyah mekewa tayi cikin kuka Tace “Please will someone explain to me,what is going on here?”

Sai a Lokacin suka tuna da basu kad’ai bane a gun,cikin Rawar murya Hashim yace “Baa…bakomai”

“Bakomai kuma taya zaka cemin bakomai bayan gashi Ina duk ki biyun Kuna kuku”

Shiru yayi don Bai San amsar da zai bata ba.

“Aunty Dan Allah ki fada min me ke faruwane,dama kin San Hashim ne?”

Shiru

“Aunty please talk to me”

Ammar da ke ya fahimci maganar da take, hakan Yasa yace “Do you understand English?”

“Yes”

“Okay,Hashim and Diyya are lovers,they love each other alot but unfortunately he got angry at her because of me……..” Nan ya Koro Mata abinda ke tsakanin Diyya da hash, sai da ya gama bata labarin jiki ba Karfi ta koma ta zauna, hawayene masu zafi suke saukowa daga idanun ta,Hashim durkusawa yayi a gaban ta yace “My Queen kukan me kike haka? Dan Allah ki daina bana jin dad’in ganin ki a haka,Diyya past ‘dina ce and you are my present ke nake so Kuma nake Kauna please don’t leave me”

Hannu tasa ta goge fuskar ta gyaran murya tayi Tace “Dr when will my surgery start?”

Kallon agogon dake hannun sa yayi yace “At 10am and the time now is 9:30am, just start up and dress up”

Tashi tayi a dai dai lokacin nurse na ta shigo ya umurce ta da ta kaita d’akin tiyatan,riko hannun ta tayi suka fice da ga office din.

Wani d’aki ya shiga yayi shirya tsaf cikin Kayan da likitoci suke sakawa idan zasu yi tiyata,har ya Bud’e kofan zai fita Hashim yace “How long will it?”

“About two hours” kawaii yace yayi ficewar sa. 

Bin bayan shi sukayi suka zauna a reception,babu Wanda yace wa wani kala, Hashim ear piece Yasa a kunnen sa, waka yayi playing Amma Sam hankalin sa baya Kan wakan, shesshekar kukan Badiyya yake ji Bai San meyasa ba tausayin ta ya ziyarci zuciyar sa,tsaki yayi ya tashi ya bargun,harabar asibitin ya nufa ya nemi wuri ya zauna Bai shigo ba har Saida ya ga time ya d’in fitowar su ya kusa cika ya koma ciki.

Cike da tausayi yake kallon ta tana zaune bata motsaba sai kuka take, Zama yayi a gefenta yace “Diyya please kukan Nan ne mene ne? Dan Allah ki daina Zaki ja wa kanki ciwo fa”

“Hash Tambaya ta kake kukan me nake? Sai kace baka San dalilin kukan nawa ba?”

” Am sorry to say ni ban sani ba”

Yar karamar dariya tayi had’e da kuka tace “As expected dama meyasa zaka sani, tunda yanzu ni ba komai bace a wurin ka,Hashim me na maka da na chan chanci rashin mutunci daga gare ka,yanzu ni diyya, nice kake cewa ni past Dinka ce in my present? Ban tab’a tunanin hakan daga gare ka ba”

“Am so sorry Diyya but ni dagaske nake Asiyah nake so,Kuma auren ta zanyi matsalolin da suka gifta ne yasa ba a d’aura Mana aure ba”

Kan ta Bud’e Baki tayi magana suka hango Dr Ammar nufo su yayi yana Murmushi “How was the surgery?” Hashim ke yi Masa tambaya. ” Yeah Alhamdulillah it was a success”

“Can I  see her now?”

” No just wait for the nurses to dress her ,and she is also sleeping but she’ll soon wake up,she will stay here for three days before we can discharge he”

Hashim duk da Yana Jin  haushin Ammar hakan baisa shi rungumar sa ba Yana Mai masa godiya. Badiyya kuwa ji tayi kamar zuciyar ta zata fita daga kirjinta,saurin fita tayi wuri ta samu ta shiga rera kuka son ranta.

Bin ta sukayi da kallo Ammar mamakine ya kamashi ganin yanda Sam Bai da mu da Badiyya ba kamar Basu ne kamar zasu cinye junan su ba, tsaki yayi yabi bayanta.

Wani irin kallo Hashim ya masa yace “Chan ta matse muku”

Ya juya ya nufi d’akin da yaga an shege da Asiyah,tana kwance hankalinta kwance take bacci Zama yayi ya sata a gaba sai kallon ta yake Kamar za a sace ta.

“Diyya please what happened,why are you crying do want to get I’ll?”

Daradaran idanun Wanda suka kada suka yi jaa ta ta d’ago ta kalle shi Tace “I don’t what to do Ammar as you can see Hashim is angry with me”

“What do you mean I thought you people are already married”

” No we didn’t actually he broke up with me for about three years now”

1 2 3Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button