HAUSA NOVELZYNAH Hausa Novel

ZYNAH Hausa Novel

_*BISLLAHI RAHAMANI RAHIM*_

_*In the name of Allah, The Beneficent, the Merciful*_

~~~~~       ~~~~~~      ~~~~~
*(true life story)*
~Gargaďn ban yarda wani/wata ya juyamin wannan labarin ba, kuma banyi shi domin cima wani/wata mutumnci ba, idan labarina yayi kama da rayuwar wani to yayi hakuri, banyi hakan da nufin cin fuska ko zarafin wani ba, kuma da gaske ne ya faru, sai dai ďan gyare-gyare da baza’a rasa ba, Allah shi kyauta shisa mu dace, sannan kuma yasa mufi karfin zuciyarmu.~

????1⃣-5⃣

A sanyaye take knocking a bakin kofar, ta daďe tana  knocking sannan taji motsi mutum, mikewa yayi yazo ya buďe kofar, gani zynah ce tsaye hannunta rike take da try mai dauke da abinci a cikin, daga gani lunch ne ta kawo masa”.

Fuska daure yace shigo mana, kin tsaya kinayi kamar wata bakuwa”.

To kawai tace, sannan tasa kai cikin ďakin, tana shiga bakura ya meda kofa yafe da key”.

Matsowa yayi dai-dai da ita, hannu yasa ya ďagota tsaye, sannan ya kara jawota jikinsa, idonsa na cikin nata, yace, har yanzu su hjy basu dawo bane?”

Kai ta ďaga masa, da ehhhh”!!!
Good yace, sannan ya kara jawota jikinsa ya rungume, zynah dake tsaye shiruuuuu tayi tana tunanin irin wannan hali da Bakura yake niman jefata a ciki”.

Shiruun da tayi, ba shine damuwar Bakura ba, nan ya shiga shafeta yana lasanta kamar yadda ya saba, duk lokacin da suka kadaice tare da ita”.

Gani tayi shiru, ta barsa shikadai yakeyi ba tare ta mataimaki ba, yasa Bakura cewa, haba Zynah pls ki taimaka min mana, mai yasa kikemin haka, idan da sabo ai ya kamata ace kin saba”.

Duk Bakura yana maganar ne, cikin wani irin tanayi, da haka har ya tubeta nicker, sannan shima ya tube, nan suka shiga romacing junarsu, gani kafarsa bazata iya daukar  gangan jikinsa ba, wuffffff tayi ta cilllllata zuwa bed, shafa Bakura kewa Zynah haďe da lasheta, duk kannin jikin zynah babu inda Bakura ya bari, wajan lasa da tsotsa, da haka har yayi release, sannan ya dauka daga kanta”.

Gudun kada su hjy su dawo su kamasu yasa, Bakura mikewa, towel ya dauka ya daura, sannan ya mikawa zynah ďayan towel yace ta daura taje tayi wanka”.

A gurguje tayi wanka, haďe da goge ruwan dake jikinta, sannan tazo ta meda kayanta, jikinta har rawa yakeyi, sabida su hjy su kusa dawowa”..

*~~~~ ~~~~~ ~~~~*

_*WANENE BAKURA??*_

 

Ahji Aliyu da matarsa en’ asalin garin maiduguri ne, cikin wani kauye da ake kira da *mulay* under *jeriy* local govt”.

Alhj aliyu shahararran ďan boko ne, ďan yayi karatu mai zurfi, har matakin doctoring degreen,” Matarsa mai suna hjy Khursum auren haďin ita da mijinta, duk kansu suyi karatu sai dai ita iya secondry ta tsaya, amma na kur’ani kam, babu laifi, domin su sameshi sosai”.

Alh Aliyu wanda akafi sani da Alaee, wanda suke kira da Alaee da harshensu ta barbanci, yanada mata daya da yata uku”.

*AM’ABUWA*
*YAH-NA*
*BAKURA*

Am’abuwa itace babbansu, suna kiranta haka ne, sabida taci sunan mmn bbanta”.

Yah-na kuwa ita sunar yayan mmnta suka sanya mata”

Sai kuma bakura, wanda shima sunar kakansa yaci, wanda ya haifi Alhj Alaee “.

Alhj Alaee ya rike mukamai da dama, har takakin head of service, daga lokacin ne yabar local govt nasu ya dawo cikin garin maiduguri da zata, cikin wata G.R.A da ake kira da suna *famfamari* famfamari unguwa ce, dake cikin garin maiduguri, amma ba kowa ke zama a gun ba, in ba ma’aikatan gwamnati ba”.

Bayan dawowarsa cikin garin maiduguri ne, ya dauki su Am’abuwa da kannita ya kaisu wani school da ake kira *El’kalamil* El’kalamil school ta islamic, duk da kasancewarta tsohuwar makarantace amma har gobe tana tashe, sabida tsadarta ba kowa ke iya sai yaransa school ďin ba”.

Alhj Alaee yakai yaransa can ne sabida yana masu kwadayin su samu karatun addini, kuma alhamdullh, domin kafin subar maiduguri su dawo abuja da zama, su samu ilimin addini sosai, ban garen larabci kuwa babu sabida basuji”.

Barin maiduguri da zasuyi yazo dai-dai da lokacin da suka kammala sacondry nasu, bakura ne kawai bai kammala ba, dan a lokacin SS2 yake, duk su uku ba wani nisane dasu ba, sakamakon kunika da akayi masu”

Duk da kasancewar bakura ne karaminsu, amma tazaran dake tsakanimsa da Am’abuwa bazaifi shekara biyu ba”.

Am’abuwa da yah-na kuwa idan ba kasan yah da kanwa bane zaka dauka swist ne, tun daga lokacin Allah bai sake bawa Khursum wani cikin ba, suma da shike bamasu son tara yara bane, abin bai dame suba”.

Yanzu haka suna zaune a cikin garin abuja ne, a wata part da ake kira *Jabi queiters opposite E.F.C.C headquarters nwadi azikewer road*.

Bayan dawowarsu abuja ne, alhj Alaee ya sami masu gwurbi a university of abuja, Am’abuwa da Yah-na, shi kuma Bakura yana zana waec waje aka fita dashi”.

suna zangon karshe duk suka samu mijin aure, Am’abuwa tsohon yaron gwamnar maiduguri ne zai aureta, ita kuma Yah-na tsohon mataimakin gwamanar maiduguri ita ma zai aureta”.

Yamzu haka mala suke jira ya dawo daga course ďin dayaje, asha biyu, alhj Alaee yace rana daya yakeso, ayi bikin gaba daya a huta, shiyasa aka jirkirta naYah-na”.

A yanzu alhj Alaee yana aikine a ministry of finance amma zamansa yafi yawo a Germany sakamakon wani business da yakeyi a can”.

_*WANNAN KENAN*_

________

_*WACECE ZYNAH??*_

ZYNAH dai yar’asalin garin kano ce, cikin wani kauye dake,da ake kira da kunci, kunci yana undar wudil local govt ne”.

Sunan mahaifinta malam shehu, malam shehu dai shine limamin cikin kauyen, yanada mata biyu da yara takwas, uwar gida keda yara biyar, sai kuma amaryan dake da yara uku, amarya itace sadiya, uwar gida kuma rakiya”.

Malam shehu yana matukar son sadiya, sabida biyayyar da take yimasa, idan har yaja zane bata tsallakawa, ita kuma rakiya sai abinda tayi niyya takeyi a gidan, sabida gani take, bai isa ya saketa ba, domin “ya” yan maza suke, uwa daya uban daya, hakan yasa take tsula tsiyarta yadda takeso, a gidan”.

Gani abida takeyi yasa yaranta suma sukeyi, babbata da yaran sadiya, biyayyan da yaran sadiya sukeyi masa da kuma ita kanta sadiyan’ yasa malam shehu baya iya boye soyayyar da yake mata, rakiya nada yara maza hudu, mace daya, ita kuma sadiya dukka mata ne, babbansu itace Amina, sai kuma ta tsakiya fatima karamarsu kuma hauwa”.

Amina itace gaba da zainba, gani sun fara tasowa, malam shehu ya ware masu ďakinsu daban, lokacin suna da shekara goma sha hudu, ďan har fita hira sukeyi, malam shehu yasha gani mutani cikin hudu suna aikin banza, amma da shike hudune yasa baya tantance ko su waye a lungun, amma kullum cikin sa ido yakeyi, domin gane ko su waye”.

Wani daren laraba, bayan su idar da sallar isha, yana dawowa daga masallaci kenan, haska tocin da zaiyi, kawai zainab ya gani, kwance cikin damin kara sai faman kai kawo yakeyi akanta, tsawar da yadaka ne yasa zainab tashi a guje, ta ruga zuwa gida”.

Shi kuwa yaron yana mikewa kara ya ďiba ya watse wa malam shehu a ido, take malam shehu ya fara faďin kaeee wani irin yarone wannan? Yau ga lalalatancen yaro, wai ma kae ďan gidan waye a garin nan?”

Duk malam shehu yana ganarne yana goge idon sa, zainab kuwa tana shiga, kai tsaye ďakinsu ta nufa, tana shiga hasa-hasa takeyi yadda zata kare kanta, cannnn wani tunani yazo mata, gani Amina kwance tana bacc, dama kuma yau kaya iri daya sukasa, da sauri ta tube kayan ta dauki wani tasa sannan ta nufi ďakin ummata”.

1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button