HAUSA NOVELWACECE NI Complete Hausa Novel

WACECE NI Complete Hausa Novel

 

 

Yana fadin haka ya kashe wayar tabi wayar da kallo ita iskancin Colonel Marwan ya girmi tunaninta wai ta tube kayanta ta kwanta tsirara wato yana zuwa ya afka mata kenan, ajiyar zuciya tayi ta dauki wayar ta kira layin Baba Zulai bugu biyu kuwa ta daga tayi mata sallama, daqyar Baba Zulai ta ida amsa sallamar tace “wanna ya kinkai yar halak yanzu madam tazo take neman number ki ya kuke ya Germany din ya fama da Soja mazan fama” ajiyar zuciya tayi tace “dama yana dukan mata Baba kuma yana shaye²?”
Murmushi Baba Zulai tayi tace “yaro yarone ai yama nutsu yanzu yarinya ki nutsu ki shiga rigar arziqi yarnan ai yanzu mijinki qlau yake amma da abaya kika sanshi ai da tuni qila kin gudu yana duka dan idan ya fara jibgar Hajiya wlh sai su Obi da Emah sun shigo sun kwaceta amma yanzu naga abin yayi sauqi sosai shaye shaye kuwa a baya idan kika haura parlourn sa na sama kika bude fregde dinsa babu komai sai gwangwanayen giya da da kwalabenta akwai ranar da Hajiya ta turani na gyara masa ranar kuwa taci jibga naje na gyara parlourn kawai saina sato gwangwani daya nazo na juye naga tana kumfa na bari ta huce na kafa kaina na shanye har ina qarawa ina cewa ai wannan da gani zaiyi qarin jini shiyasa kullum Alh yake qara zama bubbukeke ashe dadi yakesha, inasha Ina yatsina fuska haka na shanyeta tas ai tun kafin na gama na fara ganin taurari suna gilmawa a idona habawa nidai bansan irin haukan da nayiba ranar sai farkawa nayi naganni a asibitin mahaukata tun daga ranar banqara karambanin ko shan ruwan samanshi ba”

 

 

Dariya sosai Marwah takeyi tace “Baba kin cika karanbani” tace “bari yar nan ai na nutsu ma yanzu…” Ji tayi an fusge wayar ta dago da sauri kawai sai taganshi da sauri ta miqe ya kara wayar a kunnensa yace “ya gda Baba?” kashewa Baba Zulai tayi da sauri tunaninta yaji me take fadawa Marwah yayi murmushi yace “gulmata takeyi miki kike dariya ko Everlasting?” Qasa tayi da kanta yayi murmushi ya matso kusa da ita yace “ko wanka bakiyi ba kuma bakiyimin abinda nace kiyi ba” rufeta yayi da qirjinsa yayi mata katanga da hannunsa ya rage tsayinsa ya dawo daidai ita ya sanya harshensa a goshinta ya lasa ya dora qirjinsa a nata yana sauke wani numfashi lumshe idonta tayi yasa bakinsa saman idonta ya tsotsa sosai yanajan numfashi.
Hanunsa yasa ya daga rigarta yayi saurin cafkar nononta da bakinsa tun kafin ya cire mata rigar ya fara yimasa fitinanniyar tsotsarsa yana tallafo qasan da hannunsa biyu yana murza dayan yana mulmula shi wani arnen dadi taji tace “shhhhhhhh! ahhhhhh!” Tasa hanunta tana shafa kansa tare da sanya bakinta a kunnensa ta fara wasa da harshenta a ciki tana tura hanunta cikin sumarsa tare da sake tura masa nonon a bakinsa janta yayi suka zube a gurin ya dorata a cinyarsa ya sake zagayo da hanunsa ya kama boobs dinta ita kuma ta saqalo wuyansa suka hade bakinsu guri guda tanajin joystick dinsa tana zungurinta ta zame hanunta daga wuyansa ta sanya hanunta tana shafa inda taji jarumar tasa ta miqe tana harbin iska.

 

 

Miqar da ita yayi ya balle rigarsa ya jefar da ita ya janyo hanunta ya dora a saitin zip dinsa taja ta zuge shikuma ya qarasa cirewa bata tsaya cire masa boxes din ba ta kama burar tasa data fito ta qafar boxes din tayi knilling down ta kama penis din tasa ta fara shafawa tasa harshenta tana lasarta tana zagaye gurun burar tasa da yatsanta gaba daya ta rikitashi badan yasan cewa shine ya bare yarinyar ba da zaice ta dade da sanin maza yanda tasan lagonsa tako Ina kamar ya karanta mata, wata qara ya sake ya qanqameta tare da danna burarsa cikin bakinta yana tana tsotsewa kamar tomtom tana juyata a bakinta.

 

 

Gabadaya jikinsa rawa yakeyi ya ruqota sosai tare da zame penis dinsa daga bakinta ya kwantar da ita ya sanya hanunsa ya qara cafkar nononta ya sutale wandon dake jikinta ya fara suck nata sun jima a haka kafin ya dorata a cinyarsa fuskarsa tana facing bayanta ya saita penis dinsa a durinta ya fara dagata suna cin junansu a haka sun dade sunayi a haka yana nishi tanayi saboda dadi dauko pillow yayi yasa mata a qarqashinta ya dagota sosai ya kwantar da ita ya shigeta tana shidewa tana sassanqamewa yaci gaba da cinta kamar zai rabata ta caccaku babu qarya yafi awa daya akanta yana sukuwa yana ihu yana hawayen dadi sanda zaiyi release taga sabuwar masifa nononta ya danna a bakinsa ya ciza da qarfi yana wani irin gurnani ya qanqameta sosai kuka tasaka saboda azabar cizon da taji.

 

 

Ya jima a kwance akanta suna mayar da numfashi kafin ya dagata kamar wata jinjira ya cillata sama ya cafe har lkcn jikinsa rawa yakeyi ya kwantar da ita shima ya kwanta ya rungumeta sosai yace “to muyi bacci sai muyi wanka daga baya ko?”
Bata bashi amsa ba sukayi baccinsu sai gaf da magrib suka tashi sukayi wanka sukayi sallah yasata ta shirya suka fita suka fita sauka sukayi ya dauki motarsa suka shiga gari yana janta da hira komai ya gani My Everlasting komai ya gani My Everlasting kayy ranar taga rawar kai sai wajen sha biyun dare suka nufi wata unguwa anan suka tarar da Abuh a wani gda ta tsuguna cike da kunya ta gaisheshi ya dagota ya rungumeta yana murmushi yace “yarinya ya mijin naki” kallonsa tayi ya daga mata gira yace “lfy qlau muke Abuh yaushe zaka tafi” murmushi yayi yace “gobe zan tashi” haka suka rinqa hira da mahaifin nasa da larabci suke hirarsu kadan kadan take tsinta saboda Arabic tayi a secondary dinta sai biyu suka tashi suka tafi ya janyota jikinsa yace “kinajin bacci ko Everlasting” murmushi tayi tayi qasa da kanta yayi kissing kanta Abuh yace “ku dawo nan ku zauna banason zaman hotel Bunayyah Bintun bazata sake a hotel ba gobe zan tafi ku dawo goben”

 

Godiya yayi masa sukayi sallama sukayi da Abuh yabisu da kallo yana yabawa tarbiyya da nutsuwar yarinyar hakanan yaji yarinyar ta shiga ransa.
Suna zuwa ta zame ta shige dakinta ta fada wanka ta fito tayi shirin kwanciya taja bargo ta rufe jikinta tayi addu’a bacci me dadi ya dauketa ya shigo ya kwanta a kusa da ita ya janyota ta janye ya kuma janyota kai ranar taga jaraba saida ya kuma zungureta sannan ya qyaleta sukayi bacci.
Da asuba suka tashi sukayi wanka sukayi sallah tun a sallayar ta fara bacci ya dagata ya sake dorata a gadon nan fah ta fara ganin asalin halinsa ya kuma kanainayeta da dadin baki ya lasheta ya tsotseta tsaf ya cinyeta sannan ya barta tayi baccin shima baccin yayi ta rigashi tashi ta gyara parlourn ta wanke bathroom din ta sake komawa dakinsa ta gyara ta bude wadrope dinsa ta sanya masa kayansa ta fito ta shiga kitchen ta dafa tea ta dumama naman daya siyo musu jiya ta jera a dinning ta shirya komai tsaf sannan ta koma dakin ta shiga tayi wanka ta fito ta zauna a stool din tana shafa mai ya bude idonsa ya kafeta da ido qirrrr yana kallonta tayi qiba tayi kyau sosai ga shatin dukan da yayi mata nan rudu² a bayanta yayi saurin miqewa batare data lura ba ya rungumeta ta baya ta sauke numfashi yakai hanunsa zai zare towel din ta riqe ta dago ta kalleshi idonta ya kawo ruwa tace “don girman Allah kayi hqr ka qyaleni wlh duk jikina a mace yake ciwo yakeyimin”

 

 

Ajiyar zuciya yayi ya nufi bathroom din yayo wanka ya fito lkcn ta gama shiryawa cikin doguwar riga yar kanti data fito da asalin surarta ya jata suka fita suka shiga dakinsa tsaftar yarinyar tana burgeshi ko ina tsaf zaka ganshi komai ajiye a muhallinsa suna shiga ya karyar da kansa wai sai ta shafa masa mai, a kunyace ta rinqa shafa masa bayan ta gama ta shafa masa powder ya kuma cewa ta dauko masa kaya, hakanan ta bude wadroop din ta zabo masa wasu qananun kaya marasa nauyi ta ajiye masa ya sake noqe kafada yace.
“Komai aikinki ne ki samin kayan ki bani abinci naci na tafi aiki” cije lebe tayi fitinarsa ta fara damunta hakanan tasa masa kayan kamar wani qaramin yaro shi ko kunya bayaji suka fito sukayi breakfast din da wanda ta hada musu da wanda aka kawo a hotel din sannan yayi kissing dinta ya fice yanayi mata bye².
Bai dawo ba sai wajen magrib yana zuwa sallah kawai yayi ya fara hada musu shirginsu yana kaiwa ma’aikatan suna kai masa mota saida ya gama tattare komai sannan ya jata suka fice suka koma gdan na Abuh, tun a parlourn ya fara fito mata da maitarsa daqyar ta zille taje ta kwanta a dakin bai takura mataba ya dauki system dinsa yayi abinda zaiyi sannan ya shiga dakin ya kwanta tare da fara lalubeta sosai fah ita abin ya fara damunta ayita abu ba hutawa,haka dai ta daure ta rinqa bashi hadin kai tana binsa kamar yanda Helin ta qara jaddada mata yau aikuwa ta qara narkewa a zuciyarsa.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button