Publications

1st Post

Komai da komai ta had’a acikin trolley d’in ta” kafin taje tayi Wanka da sallar azahar”bak’ar jallabiya tasaka da himar” ta fito waiting parlour sbd taduba inbabu kowa sai ta d’akko trolley d’in ta Kai can part d’in su anty mariya! Wani mugun bugawa kirjin ta yyi sbd ganin DSP da husna zaune kan 2 seeter suna mgn cikin kwanciyar hankali…

      Dakewa tayi ta zo ta gefensu ta wuce ko inda suke bata kallaba ,ta nufi part d’insu anty mariya… yyinda DSP Yana lura da ita bedaiyi mgn ba”abinda yasakashi sakarwa husna fuska shine akan aikinsa,wato yabinciketa dukda tana y’ar uwarsa !hakan bazai Hana intayi laifi yak’i kamata ko hukuntataba sbd yyi alk’awari da rantsuwa ko mahaifiyar sa tayi Abu zai kamata” karshe kenan ba fata akeyiba…

Kallonta husna ta maida gun DSP bayan fitar zainab tace ga matarka wacce zaka aura can Nanda 4 month tafita” bata kulaka ba?”Ashe kinsani,waya fad’a Miki?”yafad’a tamkar da gaske sbd besan tasan bada gske bane”sannan k’ila sbd zainab ta k’untata Mata tace saura 4 month aurensu….ita Mana zainab d’in tagayamun…aiyanxun nafasa aurenta ke Zan aura! Sbd kinkashe saurayinta akan ita kikaso kashewa sai abun yafad’a kansa…zaro Ido husna tayi..kafin tayi mgn DSP yace shiyasa gara na hakura da ita na aureki karki koma yunk’urin kasheta” inwani anan yaji wannan labarin,Kuma ke k’anwatace ! za’a batamun suna ki kiyaye cewa kin kashe wani da bakinki…ajiyar zuciya husna ta sauke “ahankali tace dama Yaya Kaine jiya karufe k’ofa?” Eh nine! amma meyasa kika kashe Umar marigayi?” Sbd narabasu da zainab , wacce itama inada niyar muddin zata kwacemun Kai to a shirye nake da itama narabata da ranta….kidena irin wannan beda kyau in ankamaki hukuncin kisane akanki” yafad’a Yana latsa waya sbd yatsaida recording d’in daya d’auka… ainasan Yaya bazaka bariba… kafin yyi mgn elham ta shigo parlourn dagudu ta nufi Gurin DSP” yad’aga ta sama suna dariya kafin yajata zuwa d’akin sa! bayan tafiyar su” Husna tayi ihun murna tayi tsalle had’e da cewa muddin na aureka Yaya haidar burina yacika…

Zainab kuwa Koda taje gun anty mariya firar gd “sukayitayi da Kiran mutane ta wayar zainab” har 3:30 pm kafin zainab taje ta zubo abinci tafara ci!

Da mamaki anty mariya ke dubarta” kafin tace yo can gun hjy bakici abinciba?” Eh anty! Nanma part d’in Zan dawo…meyasa?” Cewar anty mariya sbd dama ta lura zainab d’in kamar tana cikin damuwa… ajiye abinci zainab tayi tashiga zayyanewa anty mariya abinda yafaru gameda zuwan husna gdn da zuwanta d’akin ta da kalaman da husnar tayi akan ita takashe Yaya

Leave a Reply

Back to top button