Zee Baby Book 1 Page 2

Free Page 2*

….unguwar *kofar marusa lowcos* naga ya nufa wani makeken get naga Mahabeer yatsaya yana honr aka wamgame masa get din ya shige Ana harabar gidan yayi parking saboda gagawa yake ya koma gun aiki ya fito yana nufi cikin gidin taku yake cikin nutsuwa da kamala sai lokacin naga haduwarsa yanada tsayi amma ba sosai ba Dr Sardauna yafishi tsayi da murdadan jiki shi Mahabeer bashida jiki amma ba shida Rama sosai yanada hanci da idanu ma dedeta amma ba fari bane kuma ba baki bane tsaka tsakiyane farinsa yana da yalwar gashi kai da ta idanuwa agaskiya Mahabeer kyakyawane duk bai kai Dr Sardauna amma idan Dr baya kusansa zaka zaci shidin samun na biyunsa zai wuya cikin maza sai de fah idan Dr Sardauna na kusansa to fah sosai zakaga makusasa shi mutum ne mai sanyin hali da saukin kai yanada yawan fara’a da son jama’a bai fiye daukan zafiba sabani
Dr Sardauna uban bakar zuciya da tsama Sam bai fiye shiga abinda ba shafesaba amma fah yanada karamci baya raina na sama dashi kuma shima na kasa dashi yayi kadan ya kawo masa wargi shiyasa gidansu yara ke tsoransa dan baya musu ta dadi shiyasa kowa yafi maida hankalinsa wajan Mahabeer saboda faram faram d’insa da mutane
Kofar parlon ya murda ya shigo da sallama ghaisha na zaune tana waya wata kyakyawar budurwace yar kimanin 22 year tana kwance kan cinyarta sai dariya hira da ghaisha takeyi take sallamar khalisat ta amsa cikin sanyinta cike da kunya kusanta ya zauna ” my bro sannu? ” yauwa yace khalisat ykk? ” Alhmdllh my bro bai sake magana ba har

“ghaisha ta gama ta kalleshi tana murmushi” ghaisha mu ina daddy? dukansa tayi” ba kasan da tafiyasa daura ba to ai suntafi basu wuce awa dayaba da tafiya amma meye na nemansa kuna gida daya?” ghaisha kinga fah ummi Raiyan ta matsa kan tafiyar nan? murmushi tayi ta dafa kafadarshi” to ai daddynku ya gama magana kaine zaka tafi jibi ya war haka kana saudiya bari ya dawo zuwa yamma uban yan rigima tunda yace baya zuwa ai Daddynku ya barshi murmushi yayi ya Mike ” to Nina koma sai na dawo Aunty amaryace ta fito tana rike da hannu Nanah sai rigima take mata ” ah Mahabeer daga ina warhaka? murmushi yayi yaje ya dauki Nanah “baby rigima yi shiru mom wlh kan tafiyar ne bari na dawo dai zamuyi hira murmushi tayi” to sai ka. dawo saida ya lallaba Nanah tayi shiru ya ajiyeta ya dukowa yai ma ghaisha kiss ” ghaishamu sai yamma dariya suka masa har khalisat ficewa yayi yana girgiza kai Aunty Amarya ta iso ta zauna ta kalli khalisat ta doketa abaya ” wlh ke baki rabo da da son jiki sai kace mage murmushi tai ta Kara shigewa jikin ghaisha ” ah to ina ruwanki kujini da Mariya babyn daddy kukan me kikeyi ” hmmm kibarta kawai wai sai mun fita dariya ghaisha tayi suna hira cike da kaunar juna,

Misalin karfe ukku na yamma zaune yake cikin Office dinsa sai juye yake sama wata lumtsumemiyar kujera yana waya da harshan larabci cikin nutsuwa da girmamawa yake mata magana” ummi babu damuwa zan saka mata idanu sosai insha Allah rashin jinta acan zata baroshi saboda akwai maganinta anan kin san gyarata Dole zan jajirce naga ta dawo saiti insha Allah kuma kirika hakuri karki saka damuwa aranki har ciwo ya kamaki ko me tace masa oho naga yayi murmushi yana Sosa sumar kansa ” ummi mashakurah ta kusa zuwa nan da kwana ukku take isowa daga London Amin ummina eh jibi zai taso ta kasance cikin shiri OK idan na koma gida zan kiraku bye tisnke kiran yayi yana ciza jajayan lips d’insa yana juyi kan kujera sigari ya kunna yana bata hayaki baki da hanci idanusa sun kada sunyi jajir tamkar an masa wani Abun Bacin Rai dan sam ya tsani zancen zuwan yar Agullar yarinyanan kasarsu dan babu yada zaiyine ya hana wlh da ya hana shi ganinsa tarbiyya zata batawa yaran gidansu tsaki yaja knocking din kofar akayi

Ya bada izinin shigowa da sallama ya shigo sallama ya amsa yana zabga masa harara ” Dr Sardauna nawa nida Mashakurah menayi haba Abokin kwarai tsaki yaja ” wlh Ahmed kafiya rainin hankali kewayowa yayi ya rungumesa yana dariya” to Afuwan Dr bazan sakeba” dallah malama sakeni duk ka shekeni sakinsa yayi ya zauna kujera da take fuskantarsa” ya babymu ta taso hararasa yayi yana busa sigarinsa hanci ya toshe ” to ka fita mana har na gama sha dan bazan fasaba? ” to nace ya akayi mashakurah bata zoba dama karya kakeyi” harara ya zabga masa ” akan me zanyi karya wlh sweet baby ta sami yar matsala ciwon cikin ya tisamun ita sai nan da 3,days zata taho ni nace ta bari har ta warke itama sai kuka take mun tin safe ina lallaba abata har ta hakura dariya Ahmed yayi zaiyi magana na’uran manne a bango ta dau ruri agigice Dr Sardauna ya Mike yana cillar da sigarin hannusa ya fito da gudu cikin kuzarinsa Ahmed ya dauki sigarin ya kasheta yayi zaune dan bazai bar masa Office ba kowa ba yana fita yaci karo da nurse zasu kiransa da azama suka karasa, d’akin Dr haladu ne tsaye kan matar Dr Sardauna na shigowa ya matsa ya shiga aikinsa, cikin 30 minute ya samu numfashinta ya fara aiki dede Hamdala yayi yau akalla kwanata ukku bata motsi fitowa yayi ‘ya’yanta na tsaye suka taresu yayi musu bayanin komai sosai sukayi farin cikin suna samasa, Albarka tare da godiyar Allah wata yar matashiyar budurwa dan dadi batasan lokacin da ta fada, jikinsa Dr Sardauna ta rumgumeshi tana kukan farin cikin ba cikin jin haushin da bakar zuciyarsa ya hankada ta yana jan tsaki ya nufi Offiice d’insa yana harara yarinyar yayunta sunji dadin yada Dr ya mata suka hau mata fada haushi ya cika ta bar musu gurin yana zuwa Office toilet ya shiga yana wanke hannuwansa yana jan tsaki dan ya tsani rashin tarbiyya sam ya tsani mace marar kamun kai ko da ya fito dariya Ahmed yake masa ganin yada yake cicin magani yana cizon lips d’insa banza yamasa ya zauna ya kunna sigari ya fuskacin Ahmed yana masa magana amma banji me yake ce masa ba amma da alama mai mahimmanci ce…

✨????✨????✨????✨????✨????✨????

*Saudi Arabia* karfe biyu na dare ummi Raiyan ce zaune saman Dadduma tana tana gayama Allah kukanta hankalinta atashe Zee baby yau kwana ukku Kenan taki dawowo gida tunda taji labarin an gama mata shirin zuwa Nigeria bata gidansu Jannat bata gidansu manal gashi Mahabeer ya ISO yana Jeddah sai gobe zai shigo motar kasuwa ya shigo mekkah yanzu ya zatayi idan bataga Zaeenaba ba bata rumtsaba sai bayan sallah Asubah tana tayiwa yarta Addu’ar shiriya tana tunanin hakkin iyayanta ne da ta bijire musu abaya shine yarta ke bata wahala amma ita bazata iya yiwa yarta mafi soyuwa aranta bakiba sai de Adu’a itace mafita tasan Tabbas ta koma Nigeria dangin mahafinta bazasu barta taci gaba da wannan rayuwa ba babu abinda ya ke damunta sai kananun shaye shayen da takeyi da ta tuno waye Sardauna tabbas zataci ubanta idan ta musu iya shege zai saitata sai taji dan dadi a ranta har bacci ya saceta, da misalin karfe daya na rana

kwance take saman wani makeken gado tana sharara bacci hankalinta kwance daga ita sai wata guntuwar Riga gabaki daya halitar jikinta mai cike da kyakyawar surah da Jan hankalin duk wani lafiyayan namiji ta baiyana rabin manya manyan breast d’inta duk awaje tsaye suke kam jajir dasu harta kan nipple din ana gani duk awaje shigowa yayi da niyar tashinta tayi sallah Azuhur lokaci ya wuce amma ganin yanayin da take komai bata abaiyane dan bata taba zaton zai shigo d’akinba dan ta murza key gaba daya jikinsa ya dauki rawa idanusa ya rufe burinsa kawai ya rungumeta ya tsotseta ya manta wacece Zee baby saman bed d’in ya fado ya rumgumota ya fara murza kirjinta yana koqarin had’e bakinsu ta bude idanu bakinta dauke da kallamar shahada, ta ingijeshi amma ina karfinsu ba dayaba idanu maharaz ya rufe yada yakeji bazai iya barintaba sai ya cinma burinsa duk da zee batada tsoro yau ta Sare da Al’amarin maharaz cizon sa take tana yagonsa amma idanuta akekashe babu Alamar zatayi kuka duk da ta gama tsorata mutika idan ka tsaga jikinta babu jini gata babu abinda tafi shawa irin a tsotsi nonota ko irika murzasu duk da babu

1 2Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button