AMANA TA CE Page 1 to 10

yaganta tana bacci, a hankali ya soma tashita, cikin ikon Allah ta mike ba gyan gyadi, ihu zata sa ya toshe bakinta yace Auta kina jina wasu mutane sun zo gidan nan da kuma da alamar wayanda dad yafa da.suna son kashesa ne, nan cikinta ya fara rawa idontaya ciko da kwalla, yace dau hijab diki mu leka muga don musan abinyi, kasa dauka tayi shi ya daukar mata ko ta kalmi bata tsaya dauka ba suka nufo falo a han kali suka leka, nan suka ga abunda ya razana su dad ne aka samasa bindiga da Hajiyasuna kara lekawa nan suka ga fuskan Baba Sani da yayansa iyaka, alokacin suka dana kuna mar bingigan tass kake ji karan harbin bindiga, nan take auta tasaki kara atake suka juyo gurin da sukaji kara suna fadin suwaye suka nufo gunsu.
Yan uwa amin afuwa za ku ga ban2 dana farkon dana soma sakewa, yanzu na dawo da lbr daga tsakiya ne amin afuwainaga hakan watakil zaifi.
Shin su Autar Hajiya da Ammar suna kubuta daga sharrin mutanen nan? bacin gashi gate din gdn a kulle.
Suwaye wayan nan mitanen?
Mai nene alakarsu da Dad?
Waye Ammar?
Don son jin amsarnan kubiyo Yar Gidan Kardamawa.
Taku akulum mai kaunarku
®WWA®
Rash .A. Kardam
[9:20PM, 9/14/2016] Rash Kardam: AMANA TA CE
By
©Rash Kardam
Tass kake ji karan harbin bindiga nan take Auta tasaki razananen kara, da sauri suka juyo girin da sukaji karan suna fadin suwaye, suka nufo gun, Ammar yana ganin haka yaja Auta tana turjewa ita sai taje gun su Dad da Hajiyarta, dakyar ya shigarda ita dakinta yasaka key ya kullesu, ga ruwa sai sauka yakeyi ana tsawa, nan yarasa yanda zaiyi Adu’ah ya tuno na ne man tsari daga abokan gaba ya fara karantawa, autakan sai kuka take, ana cikin haka su Kawu Sani suka iso kofar nan suka fara jijjiga kofar, Auta ko kara sautin kuka takeyi Ammar bai san lokacin daya daka mata tsawa tayi shiru don kukanta har cikin zuciyar shi yake tabasa, nan ta damke bakinta, duk ya rue yarasa ya zaiyi gashi ba hanya, kasu Baba Isiya da sani su jijjiga kofa ga harbin suketayi, kiris yarage su balla kofarnan take dabara ta fado masa da sauri yayi gun Waldrop, ya zazzagar da kayan ciki kasa da kyar ya turo ya jawo ya kawo zuwa bakin kofarya tokare, nan ya janyo dress miro shima ya tokare nan ya dafe kansa sai ga wasu zafafan hawaye:'(:'( ke zuba yana kiran sunan Allah ya kawo musu mafita.
A bakin gate kuwa mai gadi da sale suka leko ganin su Alhaji an sheka kiyama suka sheke da dariya sukace yau ina kudin ka ya dawo namu, gumus ne ya fito yace kuba mu karfe ina tunanin akwai wasu agidan nan zamu balle ko fa, don yar Alhaji na tare da wani Sai a lokaci idi yace kai:oops::oops:munyi kuskure daya da muka bar dakin Ammar bamu fara ta kanshi ba barinje na dubo shi, ko da yaje dakin ba ammar nan yace duk yanda akayi Auta tana tare da Ammar amma bazasu gudu ba, don gidan nan na rufe ba gurin tsira dariyan mugunta suka farayi, wani katon karfe suka samo wanda duka daya zasuyi wa kofar su balle, nan suka nufo cikin dakin da karfen.
Ammar kuwa adu’o’i yakeyi can ya tuna windo dakin na glass da sauri ya mike nan ya fara dube2 ba wani karfe a dakin wanda zai fasa ga shi sukuma sun kusa balle kofa duk ya kalli ko ina na dakin ba wani abu, sai can ya kalli Bedside drawer, da sauri ya dauko ya zubar da kayan ciki, ya nufi windon da karfin ya buga tare da bissmila bugu biyu yayi mai kyau wundon ya balle sosai yanda zasu wuce sai da ya leka ta baya yaga ba kowa kafin ya dauko Auta ya sanyota ta waje tasauka kenan yana shirin fita wani kwanban da bai gama balle ba ya yankeshi nan sai ga jini sosai gashi kwalbar ya shiga sosai har sai da yace washhhhh, lokacin su baba Sani suka balle kofar suka nufoshi.
®WWA®
Rash Kardam
[9:20PM, 9/14/2016] Rash Kardam: AMANA TA CE
By
©Rasheedah .A. Kardam
®WWA®
Ya balle window din ya fara fitar da Auta kafin ta zo fita wani kwalban glass a jikin window din ya yanke shi ya shiga sosai, ya ji zafi harsai da yace washhhh, dai2 lokacin su baba sani suka balle kofa suka nufo shi cikin zafin nama ya dirka ga jini sai zuba ya keyi sosai, da sauri Ammar ya yakwanta a kasa ta gefen window, cikin hantsari ya fisgo Auta ta fadi kasa wanda faduwar wata ya dai2 da wani dutsi nan ta buge bakinta sai ga jini, kara tasa yayi sairin toshe mata baki, su gumus da kawu isiya suna isowa harbi suka fara amma bai kai ta inda su Auta suke ba, baba sani ne ya ciza yatsa don ya ji haushi ga window ya musu kankanta baza su iya fita ba da sauri yace ku zo mu zaga mu bisu da sauri suka fita ga ruwa haryanzu zuba yakeyi sosai.
Ammar na ganin sun bar window yayi kokarin rashi ga jiri na debansa don jininsa ya zuba sosai, ga Auta kuma jiki ba kwari, ya mike yana tan gadi ya dagata kasa tsayuwa tayijijjigata yayi da kyar sai ta sauke ajiyar hrt kafin ya mikar da ita suna mikewa suka hango motar su baba sani sun nufosu, nan ya fara janta da gudu tunda daga hayin rigasa layin waya suke gudu sai da suka wuce kantin yawo, kafin suka kara gudu dai2 zasu fita a hayin rigasa, Auta ta fadi da sauri ya dauketa ganin in yace zai miki hanya zasu kamasa sai yayi gurin wani sabon gini wanda dogayen ciyawasun bullo agun gabansa kuma katon ruwa ne wanda ya taru, nan ya kaisu gun ya tsuguna ya tare Auta da numfashinta ke shirin daukewa
abunka da rashin sabo ga razana don Auta in banda girkida take taya hajiya bata wani wahala, tasaba da rarrafen carpet tun tube da waya, baran da ta rage ita daya ma Dad da Hajiya ba irin gatan da basa mata.
Su baba sani da suka iso gurin nan suka fita ga ruwa na sauka sosai duk dube2 da sukayi basu gansu ba,
Ammar kuwa suna gurin a tsugune da ke Auta ce ta jikin garu, nan wata kuna ma ta fito sabida ruwan da ya dameta a gidanta tana fitowa kuwa kafar jidda ta hau sai da tazo kusa da gwiwanta ta danna mata cizo, har saubiyu duk da zafin da taji tayi saurin damke bakinta, Ammar na ganin haka ya kara matse bakin nan kuwa kunamar ta kara yanka mata cizo, sai murkususu take tayi, gumus da duna sukace alhaji ku tafi kawai mu zasu tsaya mu ne mesu in baku mu kawo maka gawarsu ba to zamu maka da lbr mutuwarsu, nan suka tafi da motar suka bar su gumus a gurin, sun dade suna dube2 sosai agun kafin suka soma fita,
Autakuwa wuya yayi wuya bata san lokacin da ta kwace bakinta ta saki kara da sauri su gumus suka juyo nan suka fara nufo gurin da sukaji karan,
Ammar na ganin haka ya mike yasoma jan Auta suna kara gaba kawai suka ga kato kogin ruwa ne a gabansu ga su gumus sun nufosu.
Abun gwanin tausayi nikaina Rash bansan lokacin da na fara zubar da hawaye ba.
Allah sarki su Auta da Ammar Allah ya kwace ku a hannu wayan nan Azzalumai din Ameen.
Sai dare zakuji ni
Taku a kullum mai kaunar ku
®WHW®
Rash Kardam
[9:47PM, 9/14/2016] Rash Kardam: AMANA TA CE
By
©Rasheedah .A. Kardam
®WWA®
Ammar ya ma rasa ya zaiyi ga Auta numfashin ta na kokarin daukewa da sauri ya suguna akasa ya ajiyeta acikin tabo ga jini yana ta zuba daga hannunsa,
Gumus suka nufo su da sauri nan ya harba bindiganya sake harba wa yaji bullet ya kare cikin jin haushi yace oh ya wurgar da bindigan akasa ya nufosu ko da yazo daman Ammar na ankare yana isowa suka fara kokuwa cikin ukon Allah karfin yazo ma Ammar ya wurga shi a wan nan ruwan, aiko dan uwan gumus na ganin haka dake yana haskasu da touch light, ga shi gumus nata fanjam aruwa dake shi bai iya ruwa ba, kuma ruwan da dan yawa, da sauri yayi gun ruwan ko ta kan su Ammar baibiba ya je gun dan uwansa don ceto rayuwansa,