AMANA TA CE 1-END

AMANA TA CE Page 1 to 10

kafin in dawo naji karan wani abu dammm, gurin ya dau hayaki asai bomb ne ya tashi tare da mahaifina, 

Innalilahi wa inna ilaihi raji’un, abunda na furta kenan nan aka tattara wayanda suka tarwa tse ki gawan mahaifina ban samu gani ba tun daga nan na shig gararin rayuwa, kwana na 2 a mai duguri a tasha na dan samu taimakon kudi na hada da nawa, nan ji a tasha ana mitar Kaduna haka kurum naji garin ya min,

nan nashiga motar,

Kiran sallah da akayi ne ya sasu mikewa malam jikinsa yayi sanyi alamar tausayi, inna kam harda hawaye Auta kam kuka takeyi shabe2 don sai yau tasan tarihin Ammar,

Bayan sun dawo daga sallah malam yace su huta sai gobe yaji lbr Auta da zuwan ammar kaduna, nan inna ta daura musu abinci,..

 ta girka musu, dan waken dawa da wake ba karamin, dadi yayi ba, don sunyi santi inna ta iya daka yaji, don harda yar bushahen namanta, takesawa acikin yaji sai yayi zakwakwai, gwanin santi,

Da la’asar haka sukayi sallah sukazo zauna malam yace zashi dibo ruwa nan Ammar yace zan bishi, suka dau jarkuna zuwa rafi, suna yar hiran duniya akan abunda ke tafiya gar suka dawo saida sukayi sawu 3 nan inna ta dafa musu ruwan zafi sukayi wanka,…

Malam suka fita zuwa wajen gd,

suna fita suka hango yan matan kauyen sun taru a dandali, tun daga nesa suka fara gulman Ammar yau malam ya samo santalelen saurayi, wan nan tafara naa ne wancan na nawane, najaat tace kai kustsaya kuga duk cikin ku kunga da wanda ya dace sai ni, dake duk suna tsoronta ba wanda ya tanka, nan malam fa Ammar sukazo suka wuces7 zuwa shagon kauyen, garin suka sayi taliya, malam kenan akwai kokari.

Share this

[ad_2]

Previous page 1 2 3 4 5 6

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button