AMANA TA CE Page 31 to 40

Hajiya mamu ne ta fito falon nan ta tarar da kusar tana jiran su fito sai da tasa hauwa ta kira wanda yanzu ake kira da Zee nan ta fito kenan sai ga munayshart sai wani cika takeyi tana batsewa ita a dole yar gidan ganin auta ta fito yasa tazo da sauri ta mangajeta nan ta tafi luuuu…
®WISDOM HAUSA WRITER
Rash Kardam
[7:39PM, 9/20/2016] Rash Kardam: AMANA TA CE
By
©Rasheedah .A. Kardam
®WWA®
Luuu ta tafi zata fadi cikin ikon Allah ta rike karfe matakalan benin bata kai kasa ba duk jikinta sai bari yakeyi amma ta gode ma Allah da ya kareta yasa bata fadi ba kasancewan ba wanda ya gansu wani kalon warning munayshat ta mata kafin ta wuce ta sauka ta karasa table auta jikinta yayi sanyi sosai nan taji wani sabon hawaye yana shirin zubo mata kamar zata fasa sauka sai ta tuna hajiya ce ta kirata in bataje ba ta kyauta ba a hankali ta sauka ta hango su a dinin cikin nutsuwa ta karasa sai da ta gaida hajiya mamu sannan kausar da fara a ta amsa munayshat kam wani sako ta amsa mata ta gefen ido nan ta sunkuyar da kai hajiya mamu tace yata kisaki jikinki ki dauka kina gd ne ki daukeni tamkar mum dinki ga aunty ku kausar nan sai wan nan sis dinki Munayashat muna hada ido ta sakar min harara to na amsa ma hajiya na mata godiya nan mukaci abinci bayan mun gama munay ne tafara tashi ta nufi dakinta kafin hajiya nan kausar tace ya karin hakuri nace Alhamdulilah tace bakomai mun zama daya ki dauke sis dinki kai na daga mata nan tace da safe zamu fita sai ki sai abun da baki dashi to na amsa nace Aunty Kausar sai da safe tace Allah ya kaimu a hankali na haura sama gun dakina kamar munafuka ina shiga na kwanta ina tuna irin tsanana danake hango irin tsanar da munay take min a idonta nan naji wasu sabin hawaye suna zubo min kofar naji an turo da sauri na daga kaina munay na gani fuskanta ba ko alamar anuri nan gabana ya fadi, kafarta daya ta daura akan gadon daya kuma na kasa ya tsanta ta nunani da shi kee duk randa naga kin nuna shigewarki a cikin gd nan sai kin raina kanki san nan ke zakina gyara min dakina da wanki under wears dina da nawa san nan kika kuskura kika fada ma mum nasaki wayan nan aiki ko Aunty Kausar sai kin raina kanki san nan bana son kina shige ma Ammar don ba tsaranki ba( jama’a kutayani jin karfin hali anan harda kashe kamar ba tare ta gansu da Ammar ba)
Kuma bana son in ina falo kina yawan zuwa kinji ko idan kika kuskura kika tsallake doka daya to zaki gamu dani sannan kika fada ma Ammar wlh wlh wlh kinji sau uku na rantse sai na kulla miki sharrin da bazaki iya warware ba sai kowa ya tsane ki kuna jina ko cikin rawar murya mai shirin kuka na daga kai wani harara ta sake min da baki na miki magana ko da kai nan nace da baki tace to da baki zaki amsa min nan nace mata to ta rike kunne na in kunne yaji jiki ya tsira kai na girgiza mata kafin ta sakar min wani rankwashi wanda har kwakwalwan kaina sai da naji shi.
Ammar ko ya na kwance sai juyi yakeyi duk ya damu da kewar auta wanda in da sabo to ya kamata ace ya saba don baya ganin wata mace sai ita hakan yayita sakawa da kwancewa ganin ba zai fiddashi ba yasa ya dauro alwala ya soma nafila daga nan yasoma rairo karatun al-qur’ani mai girma da muryansa mai dadin sauraro dake yana da hadda akansa abun sai wanda yaji(ya Allah ka azurta mu da ilimi mai albarka da amfani amin) sai da yayi adu’o’i mai yawa kafin ya shafa sannan ya kwanta yana mai tunanin abunda ya aikata a ranan na alkairi da istigifari har bacci ya daukesa
Zee auta ko duk da AC dake dakin bai hanata zufa ba sai gumi ke keto mata tana kuka marar sauti wayyo Allah na yau nayi rashin iyayena yau gani cikin kunci kun tafi kun barni ina ma da zanbiki yau na fada rayuwan da bansan wata irin kunci zanulyi ba dad dina ka tafi kabarni wayyo Allah na ka kawo min agaji.
®WISDOM HAUSA WRITERS
Rash Kardam
[7:44PM, 9/20/2016] Rash Kardam: AMANA TA CE
By
©Rasheedah .A. Kardam
®WWA®
Washe gari Kausar ta dauko wasu katanta masu kyau ta ba ma auta san nan tace tayi wanka zasu shiga kasuwa hajiya ta bada kudi ayi mata sayya godiya tayi sosai daki tashiga tayi wanka wani dogon riga tasaka dark blue da gyalansa tayi rolling bakaramin kyau tayi ba nan ta fito dai2 lokacin munay tashigo hajiya da kausar suna ganinta suka fara tafawa kausar tace Zee kinyi kyau baka danba hajiya mamu tace Masha’allah gsky kinyi kyau yata wani bakin ciki ne ya daki zuciyar munay don ta tsani ace ga wanda ya fita kyau ita gani take tafi kowa kyau nan ta gode musu ta karaso suka shiga motar kausar suka nufi kasuwa sunyi sayya sosai kafin suka dawo gd suna shi gowa ta hango ammar a gate suna zaune da mai gadi nan tayi gunsa da fara a suka gaisa kausar ta karaso suka gaisa, ammar yaji dadi ganin auta cikin farin ciki sosai nan yayi godia ma kausar sosai don yaga tana da nutsuwa ba kamar Munay da rawan kai ya mata yawa ba nuna isa haka suka nufi gd bayan sun huta auta ta nufi kitchen ta taya hauwa aiki bayan sun gama ta je dakin Munay ta gyara san nan suka ci abinci rana.
* * * * * *
Hajiya Mamu ta bama ammar driver gd tana so sai taga yanayisa kafin ta daura sa akan dukiyarsa kafin Ahyan ya dawo daga turai tun da yakusa zuwa ganin gd kafin ya koma duk yanda sukayi to.
Haka rayuwa tayi ta tafiya auta na cikin kunci amma ta boye sai dai tayi fari sosai ga hutu amma fa ta rame sabida damuwa haka take bautawa munay ko tausayinta bata ji baran itaga ba mum da kausar a gd tana mata ba dadi kam.
Haka rayuwa yayita tafiya yau sun dauki shekara 2 a gidan yanzu hajiya tasa ammar akan karamin shagon kayan ta wanda yake cikin garin bauchi mall ne babba duk abun da mutum kenema zai samu hakan yasa ammar baya zaman gd sai shago yanzu hajiya tana jiran Ahyan in yazo zasu yi magan daga na Ammar sai ya fara harkokin kasar wajen kawai tunda taga yana da AMANA.
* * * * *
Yau gd an tashi da shiri don gobe bros dinsu Ahyan zai dawo daga turai kausar ne taja auta sukaje kasu nan suka suyo kayan vegetables nan kausar ta umurci auta da gobe zasu shiga kitchen tunda taga auta gwanar girki ce kuma ta iya sosai Munay wani haushin auta take ji don bataso ta kusanci Ahyan don tasan zai yi wuya yaga auta bai kyasa ba tunda tana da kyau dai2 gwargwado.
Washe gari duk inda kaleka agidan kamshi yakeyi Kausar da auta ne a kitchen sai sarrafa girki sukeyi abun sai wanda ya jiyo don ina daga nan yawuna har ya tsinke bayan sun gama suka jera komai a inda ya dace nan kausar tace auta ta shirya da ita za aje dauko Ahyan wanka tayi sosai kafi tayi kwalliya Munay ko tace duk yanda zatayi sai ta hanata zuwa don bazasu tafi da wan nan mai kodaden fuskan ba, sai da munay ta shirya kafin tazo dakinta ta shigo ko sallma babu ta kali Zee Auta tabbas kam tayi kyau amma sai tace ko tsari bakiyi ba ina zakije da kodaden fuskan ta ki mai kama da na biri wlh na kuskura na ga kin saka kafa kin bimu sai
Kinyi na dama da mata harara sama da kasa tace sannan kuma kisani daga yau bake ba kwaliya bake ba zaman falo kinji ko auta da idonta ya kawo hawaye ta daga kai da alamar eh kafin munay ta gita a dakin falo ta fito tasamu kausar ta fito nan tace ina Zee take Munay tace ai bazata ba ko mai yasa oho kema kya gayyaci wannan kofadiyar kausar kalon tambaya ta mata duk da haka bata daddara ta haura sama tasamu auta ta kifa kanta tana kuka kausar da sauri ta hau kan gado lfy zee auta tace kaina ke ciwo bazan samu zuwa ba ba yanda kausar ta iya dole ta hakura ta sauko ta ja mata kofar suka nufi AVUBAKAR TAFAWA/BALEWA AIRPORT BAUCHI, kausar ke jan motar suka nufi airport suna isa suka samu jirgin tasauka har fasinja sun soma saukowa tun da suka iso na zuba ma kofar sauka inga masu fita tun daga nesa na hango wani guy shidai ba fari bane amma ba laifi ya hadu sosai yana da tsayi da fadin kirji fuskansa dauke da murmushi hannu sa rike da wata jaka yana sanye da jar riga da yar bakar falmara yana sanye da bakar wando jeans da takalminsa baka da ratsin ja abun sai wanda ya ganin tun daga nesa na hango kausar fara ary ya karu da sauri ta mike tanufi wan nan guy din mai kice da kyau don kalo daya zaka masa kaga hutu da wayewa sun masa yawa ga boko kunnesa makale da yar manne kana gani kasan yana taba rayuwa sosai amma fa ya hadu ba laifi.