AMANA TA CE 1-END

AMANA TA CE Page 41 to 50

          Munay ko duniya tayi d’adi, yanzu ta samu wata kawa mai suna Sholly ita ta k’ara bude mata ido, har kan gaban su kawai suka sani sune gun malamai, don su samu samari masu k’udi.

         Ahyan k’uwa duniya ta masa kunci, sam mum ta fita a har kansa, gashi yau saura “3 days” ya koma “school” duk b’aya cikin hankalin sa, “ya’yi nadamar abun da ya aikata, yanzu a shirye yake da duk w’ani hukuncin da “Mum” ta yanke zai d’auka.

“Alhamdulilah, lfy uwar jiki b’abu mai fushi d’ake.

Nagode da kulawar ku gare ni, Allah ya bar zumunci” Ameen.

Rash Kardam

[8:00PM, 9/20/2016] Rash Kardam: AMANA TA CE

                        By

©Rasheedah .A. Kardam

 

                           

  Yaro ne yayi sallama, aka amsa masa,yace”wai ana sallama da Zainab a waje”. Mts taja tsaki cike da takaici Auta tace”kaje kace waye ne?, yana fita takama guna-guni ita kadai, ni wan’nan Adam din ya wani takura wa mutum, mts haushi ma yake ban yanzu. Yaro ne ya sake daw’owa yace”wai inji Adam. Tace kace masa bata’nan, Yaro ya tafi bai kuma dawo’wa ba.

Auta tayi kw’anciyar ta, tana mai tuna abunda tayi ma Ammar, kw’alane ya cika idon ta, tabbas ban ky’auta masa ba, na dawo butulu, ta yaya ma hakan ta faru dani?, har na aika ta masa hakan ya zama dole in basa hakuri, don Ammar shine jigon rayuwa ta da farin ciki na. Kuka ne ya kw’ace mata, tana mai tuna iya’yenta, addu’a ta musu da fatan samun Rahman Allah.

           Munay tana isa gida d’akin ta, ta shiga ta kw’anta a bakin gad’o, kuka taci mai isarta, tana danasani abunda ta ai’kata. Tace “Ya zama dole in’nimi gafar su Auta, matsa’wan in basu yafe min ba, bazan samu Rahman Allah ba, don na shuga gakki su. Kw’albar asirin ta da’uko, ta b’oye a hijab d’inta, ta nufi gurden, tana zuwa ta d’au katon dutsi, tayi bismilla ta kw’ad’a ma kw’albar, nan take wani bak’in hayak’i ya soma fita, gurin ya fara jujjuya mata, duk addu’a da tazo bakin ta yi take yi, sai da ta tsuguna kafin zuwa jimawa ta daina ji, da sa’uri ta mike ta nufi d’akin ta, al’wala tayi, ta fara sallah tana mai neman gafara gurin Allah.

          Hajiya mamu duk shirin take yi ta na jiran dawo’war Ahyan zan iya masa hakuri matsawan zai bi umu’rnina da sharud’an da zan gindaya masa to zan iya hucewa.

 Kausar ce ta i’so falon tace “Mum na gama duk aiki da kika sani. Ok!. Wayar ta ne ta yi ringing Ahyan ke kiranta, ba kaifi da fara’arta ta d’au sallamansa. Cikin ladabi yace “Mum ayini lfy?. lfyklau ya karatu?. Alhamdulilah!! “Mun ma gama yanzu results muke jira nan da 5days zan dawo, Alhamdulilah!! Allah yasa a ga saka mako mai ky’au, Ameen Ya Allah.

Cike da murna ya kashe wayar, yana mai tam’bayar kansa anya kuwa yau Mum dina ne ta amsa min magana?, kuma Batare da ta nuna fushinta ba. Hmm!! “Ya zama dole in yi amfani da wan’nan lokacin don in wanke laifina. Da wayan nan tunanin yayi bacci.

       

              Ammar ne ke shago duk ya rame ya fita hayyacin sa, waya yakeyi da Auwal, sun jima suna tat’tau’nawa sukeyi sun d’anyi hira sosai, Auwal ya ce”ina dawo’owa gobe fa, don akw’ai abun da zanyi ran friday. Cikin farin ciki Ammar ya ce haba? Eh! ya bashi amsa, to Allah ya kawo ka lfy Ameen. Ya kashe wayar.

 

           Auta zaune take ta gama yan aiki da zatayi, wanka tayi tasaka riga da skirt English wears, sun mata ky’au. Tana zaune taji gaban ta na yawan fad’uwa addu’a ta tsanata yi.

Ammar ne ya sh’igo kai da ka ga yanayinsa baya cikin hayyacinsa, tun daga sha’ago maransa ya soma murd’a masa, da ky’ar ya’iya k’arasowa cikin gd, yana shiga dai-dai k’ofar d’akin ya zube yana fidda wani-irin numfashi, da sauri Auta tayi kansa, ta rike shi tana kuka, tana cewa”Yaya na dan Allah ka tashi ban son irin wan’nan wasan, nasan na maka laifi wlh na tuba bazan sake ba. Ina sai wani rikon da yamata numfash’insh’i ya kara sama-sama, kai in ka ganshi bazaka d’au zaka dawo ka gansa da rai ba. Wani kara ta saki dai-dai lokacin su Hajiya Mamu da Kausar da Munay suka shigo gidan, da gudu sukayi dakin ganin halin da yake ciki Hajiya Mamu tace “Munay yi sauri ki juya motar nan zamu nufi asibiti da sh’i. Matan da ke gidan ita da mijinta suka sh’igo, mijin shiya taimaka a ka sash’i a mota suka nufi asibiti. Dr ranan da suka kawo sh’i ita suka samu. Emergency aka nufa da sh”i sun dad’e a kansa kafin Dr ta fito ba alamar dariya a fuskan ta tace “ma Auta da H Mamu su biyo ta office.

Sai da ta zauna ta nuna musu kujera suka zauna ta kalli Auta ta banko mata wata harara, “ke Zainab wato ba ky’ajin nasiha ko.

 “Anya kina tsoron kamun Allah kuwa?.

Sh’in kin san hakki aure a kanki kuwa?. Cikin fada-fada take mata maganan.

Zainab ina tausaya miki, Auta kam in banda kuka marar sauti ba abinda takeyi. Cikin rud’u Hajiya Mamu tace” Dr ni ban fahimci mai kike nufi ba?, Ina son ki min karin baya ni.

“Dr bata boye ma H Mamu komai duk ta sanarma ta, “salati Hajiya Mamu ta saki ta kalli Auta, Zainab yaushe Ammar ya sama mijinki?. Cikin kuka tace”Mum nifa lokacin da muka kawosh’i Dr ne tace ni matarsa ce?, shine nace mata eh! ban d’auka abin da zata fada ba kenan. Ajiyar zuciya Hajiya Mamu ta saki,san’nan tayi baya ni ma Dr yanda zata gamsu. 

 Dr tace”na fahimce ku amma gsky Hajiya d’anki nacikin wani irin yanayi yana bukatar Aure don Sperm ya masa yawa. Baran yau abun yayi worse, kuyi iya k’oka kafin nan da 10days ku masa Aure, in ba haka ba zai iya fadawa halaka gash’i haisai da ya sumar da sh’i. Hajiya mamu tace”Dr in Allah ya yarda zamuyi iya k’okarin mu ayi Auren kafin 10days din. Right!! Allah ya taimaka ameen suka amsa.fitowa sukayi daga office d’in H Mamu tana ta nazarin wan’nan Al’amarin tanaga hadin dazata yi zai’zo dai-dai lokacin Ahyan ma ya dawo Allah yasa su bi umurni na, Ya Allah ka taimake ni akan had’in Auren yaran nan da zanyi Amern.

Taku a kulum mai k’aunar ku

Rash Kardam

Share this

[ad_2]

Previous page 1 2 3 4 5

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button