BA JINI NA BA CE Page 1 to 10

Wani irin juyi Amina tayi gami da sakin wani k’arkarfan nishi da gudu Baffa yatarota dan saura kad’an ta fad’o daga gadon tarotan yayi daidai da sallamar babyn izuwa duniya wadda ta fad’o ita da mahaifar gaba d’aya rasa yadda zaiyi yayi sai kawai ya zube gwaiwoyinsa ak’asa yayi sujjada shukuriyya kafin yayi saurin Kiran ma aikata suka shigo dakayan karbar haihuwa shi ya gyara matarsa da ‘yarsu takafin ya rungumeta ajikinsa yana tofe ta da addu o I kala kala.
Wani abin mamaki tun kafin Baffa ya sanarwa kowa haihuwa Muhammad yafara sanarwa haihuwar Wanda a yanzun yake shekara ta uku amatakin karatuntasa Wanda yakeyi Kuma zab’in Baffansa yayin da ak’asan ransa Kuma yasha alwashin bayan ya gama zaije yayi na soja wanda shine zab’i da ra’ayinsa amma yanzun kam zab’in mahaifinsa yabi yake Wanda ya zabar masa.
Hakanan ya tsinci kansa da wani irin farin cikin kasancewar ganin Baffansa cikin tsantsar farin ciki, haka ma Inna ana fad’a mata haihuwar da kanta ta taso abinda bata tab’a yiba wato kwana agidan Baffa wannan karon cewa tayi ita zata kula da maijegon da’yarta wannan karramawa ta Inna ya k’ara mata kima da mutunci a wajen iyayen Amina.
Ranan suna kuwa Saida Muhammad ya yabaro makaranta yazo suna yasha fad’a wajen Baffa domin a lokacin suna shirin jarrabawane, a lokacin murmushi yayi yace kasa daurewa ne.
Tunda yai arba da kyakykyawar yarinyar yaji ta masifar shiga ransa shikenan Kuma ya tare a d’akin domin kullum ya fito daga b’anga rensa yana d’akin Ammey kamar yadda itama Baffa yasashi fad’a mata har zuwa sanda yakoma makaranta dakewar MARAYAM kamar yadda taci sunanta wanda take Ammey tace sunan mahaifiyar malam ne hakan kuwa yayiwa malam dad’i kulawa ta musamman yake bawa yarinyar kullum sai ankai Masa ita ya tofeta da addu o in tsari
Sailuba kuwa
Share this
[ad_2]