UNCLE DATTI 1-END

UNCLE DATTI Page 51 to 60 (The End)

Shima sai kallon ta yake yi cikin wani irin yanayi marar misaltuwa…..har yanzu yana jin tsananin sonta na ratsa shi…..Ya Fu’ad dama kaine Amintacce ka b’oye min baka fad’a min ba? Me yasa ka raba ni da gida ka jefa ni cikin kunci……..me nayi maka da na deserving haka daga gare ka………., ashe dama kiyayyar da kake nuna min har ta kaiiiii ka raba ni da gida ka kawo ni ka ajiye ni inda babu dangina………? Shin baka tausayina ne…….baka tausayin baby d’in da ke cikina ne………? Hawaye taji ya sauko mata tayi saurin bada baya tana gogewa.

        ” Kalaman ta sun hurting d’in shi sosai bai so ace ta fad’a hakan ba, even though da baya shiri da ita amma doesn’t mean cewa har abada zai tabbata da kiyayyan ta.

         Ba tare da ya furta komai ba ya kamo hannun ta tana turjewa har suka shige d’akin……….cakkkkk ta ja ta tsaya tana kallon mutanen da ke wurin bata tab’a tsammanin cewa zata sake had’u da su a wannan lokacin ba hasali ma ta cire tsammani da ganin su………,dai-dai nan suka juyo a tare, lokaci guda mamaki rikicewa da tsantsar farin ciki ya dabaibaiye su”Na…..nah, Aina ta fad’a da mugun k’arfi………dam dam dammmm zuciyar Datti ya buga……, yana had’a ido da ita a take jikin shi ya d’auki rawa…….hak’oran shi suka fara kad’awa kattt katttt kattttt.

        “Ina kika shiga Nana muka neme ki muka rasa, me yasa zaki tafi ki bar mu, sai ga hawaye na bin fuskar Aina, ita kanta ta san cewa hawayen nan na farin ciki ne domin tayi missing k’anwar ta.

          Tsohuwa tsabar farin cikin ganin y’ar jikallen ta taje da gudu zata rungume ta taji abu ya tok’are mata ciki da ja da baya dan ta ga menene wannan abun……., ido biyu tayi da zungureren cikin Nana sai ta taji gaban ta ya mugun fad’uwa ta d’ago hijabin ta doka salati da k’arfi………..ciki  Nana?Wa ya d’irka miki ciki,?

       Sai murnar su ta koma ciki” duk suka rud’e suma hankalin su ya tashi sosai. Wuta ne ya d’auke ma Ummi sai take jin har ranta da ma bata dawo ba akan ta dawo musu da muguwar tsaraba wanda basa fata samun shi…….Nana ta jawo musu abun kunya ta b’ata ma family d’in su suna…….duk irin tarbiyar da ta basu amma sai da ta ware k’afa ma wani k’ato ya d’ura mata ciki?     Nana dai sai hawaye take yi ta kasa tsaida su…….baba Karami da ya jik’e da uban gumi shataffffff ya wanka mata wani lafiyayyen mari……….ji kake tassssssss zai k’ara mata wani Fu’ad ya shiga tsakanin su sai gashi marin ta same shi a fuskar shi………

         Baba me yasa baza ka yi bincike ba kayi saurin yanke hukunci……..walahi kunfi kowa laifi domin ku kuka jefa ta cikin wannan hatsariiii……….., dama ranar da nake jiye muku kenan sai gata ta zo.

          A hasale baba Karami yace” Fu’ad matsa ka bani wuri idan ba haka ba zan had’a da kaiiiiiiii, 

         “Baba sai dai ka dake bazan tab’a bari ka dake nana ba, ko ku ki ko ku so cikin da kuke gani na Datti ne ina da evidence” phone d’in shi ya ciro da zumar zai nuna musu recording d’in maganar da suka Usman sai ta tarar babu”.   

       Dafe kai yayi cike da mamakin yanda aka yi aka san da recording d’in aka goge……., zufa ne ya sauko mishi duk yanda aka yi ya so ka tonawa Datti asiri amma evidence ya goge”.   

         Datti daga kwance yana kallon su cikin wani irin hali ya sauk’e wahalallen ajiyar zuciya.

        Ashe ranar suna sane da plan nashi cikin daren bayan yayi barci ya sa Usman ya bincike wayan ya goge recording d’in Fu’ad d’in bai sani ba.

       Kuka mai tsananin k’arfin gaske Nana ta fashe da shi har da majina” Ya Fu’ad dan Allah ka barshi ya dake ni……ka barshi ya kashe ni nace……nafi k’aunar mutuwa ta dauke ni a wannan lokacin fiye da rayuwar da nake ciki…….

        “Baba ko zaku kashe ni ba zan tab’a fad’a muku ko cikin wanene ba tun farko baku yarda da ni ba sai yanzu da aikin gama ya riga ya gama?

        Idanuwan ta ne ya sauka akan Datti tun farkon shigowan ta yake ruwan hawaye, yana jan jiki da kyar k’okarin mik’ewa yake yi dan ya gane ma idanuwan cewa ita ne…….., hawaye takaici taji ya zo mata tace” Uncle ka jefa rayuwa ta cikin garari……abunda kake kunyar a sani ba zan tona  ba kamar yanda ka binne kai zaka tona….. Duk da irin uban rad’ad’in zafin da yake ji a dick d’in shi amma hakan ya rarrafo ya zo har gaban ta ya fashe da kuka yana rokon ta yafiya” don Allah ki yafe min Nana na san na cutar da ke dalilin hakan ya sa na had’u da jarrabawa kala-kala…….na cutar da ke na jefa ki cikin wani hali marar misaltuwa…….ba zan tab’a yafe ma kaina ba……..baba karami kuce ta yafe min laifin da nayi mata…….

        Buge hannun shi tayi tace” ko mutuwa zaka yi ba zan yafe maka ba wallahi sai dai ka mutu….., 

         “Ganin yanda Datti yake ta kuka wiwi kamar ranshi zai fita yasa Alhaji yace” Ku fidda mu cikin rud’ani ku fad’a mana halin da ake ciki…….Nana ta zo mana da ciki wanda bamu san ko na wanene ba kai kuma Datti da bakin ka kake cewa kayi laifi laifi kana da masaniya akan cikin da take da shi ne?

          Girgiza mishi kai yayi a’a Alhaji ban san komai ba……., sannan kuma ba zan fad’a muku irin laifin da nayi mata ba………..

         Murmushin mugun Fu’ad yayi ya hard’e hannun shi ko a haka burin shi ya cika……., Datti kenan duk yanda ka so ka b’oye komai ba zaka iya ba……… Na san kana son Nana sai dai kunya ta hana ka fad’an gaskiya…….Baba ina son ku min alfarma idan ta haihu ku aura min ita…….

        Mugun kishi ne ya turnuke Datti har yaji haushin maganar Fu’ad……., ya fito mishi ta hanyar da baiyi zato ba…….., Sautin kukan shine ya cika ko ina muryar shi na cracking yace” wallahi baka isa ba…..nine na rik’e baby kuma ni zan aura mata mijin da zata aura……..baby ba taka bace…….., 

             “A’a Datti tunda yaji ya gani ya amince zai aure ai ya rufa mana asiri……., dan haka Fu’ad mun baka Nana halak malak.

        Saurin dafe kai Datti yayi yana mai jin rad’ad’i a ranshi…..sammm ba zai jure rashin baby a rayuwar shi ba duk da ya san ko da za’a bashi ita a halin yanzu ba tab’uka komai zai iya yi ba……..

         Haka suka fita suka bashi guri ya had’e kai da gwiwa zuciyar shi ya turirin k’una……baby d’in shi ba shi zata aura ba…….ko dai su baba basu fahimci irin son da yake mata bane zasu ba ma wani? Shi da ma mutuwa yayi da yafi mishi.

         Rana zafi inuwa k’una haka rayuwar ta zamar mishi……taimakon shi d’aya Usman na iya bakin k’orarin shi yana bashi cikakkiyar kulawa a matsayin shi na kwarren doctor!!!, tunda Nana ta dawo gidan sai abun ya k’ara tsanani fiye da na da da baya ganin ta……., bata yarda ta shigo d’akin idan ta shigo banda gatsa mishi maganganu babu abunda take yi, ko kad’an bata tausayin shi……….,kuma taki fad’a ma su Alhaji komai ta kafa hujjan hakan ne da cewa komai ta fad’a musu basa yarda shi yasa tayi shiru. Datti dai azaba tayi azaba wata rana yana kwance daga shi sai Usman ya a d’aki yace ya san yanda zaiyi ya kawo mishi Nana a lokacin dick d’in shi ya fara warkewa amma sai dai yana damun shi da kaikayi sosai.

1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14Next page

Leave a Reply

Back to top button