BABY KHAUSAR COMPLETE HAUSA NOVEL

BABY KHAUSAR COMPLETE HAUSA NOVEL

BABY KHAUSAR COMPLETE HAUSA NOVEL

BABY KHAUSAR

           By

*Layuza kabir Adam*



 ~Bismillahir rahmanir rahim~

DA SUNAN ALLAH ME RAHMA MEJINKAI YABO DA GODIYA SUN TABBATA GA SARKIN DA BA WANI SAI SHI. TSIRA DA AMINCI SU KARA TABBATA GA ANNABIN RAHMA .MUHAMMAD RASULILKAHI.

 ---????ina mika godiya ga Allah daya bani ikon rubuta wannan  Littafi (Baby khausar)

Yanda na farashi lfy Allah yasa nagama lfy.????????????????—-

  Soyayya gaman jini . Na gode da kulawarki  my namecy 

Afreen marubuciyar (Rikicin Babban gida )

           0⃣1⃣




  Hannu nakai na dafe kirjina dakemin ciwo ina   girgiza kai ji nake   kamar kirjina  zai. Fashe   wani. Irin ciwo. Nakeji  a. Zuciya ta  ga wani.   Abu  daya   kafemin. A. Kahon.  raina  ko. Yawu. Banson    hadiya Balle in Kai gayin magana  hawaye kuwa dama sun. Dade da. Kwauracewa. Idona.  Can  naji. Muryar. Islam tana. Fadin. Sannu. Sister. Na  juya. Na kalleta. Amma. Ban iya. Furta. Komaiba  hannuna. Aysha. Ta. Ruko. Tare da cewa   kiyi. Hakuri. Baby  kisa aranki. Kaddararki ce  ahaka  in kikai. Hakuri. Asannu. Allah. Zai. Yayemiki. Damuwarki. Awannan. Lokacin. Addu'a. Ita. Yafi. Bukata .kimai   

       Girgiza.  kaina. Nashiga. Yi batare. Dana. Tankawa. Kowa. Ba. Acikinsu   ahaka. Dad. Yashigo   daga. Masallaci  kallo. Daya. Naimishi  naga  irin. Ramar  dayayi a kwana  daya  tak  araina. Nace   kaima. Kenan. Dad. dakai. Rashin. Siriki. Balle. Ni  danayi. Rashin. Ruhina. 


      Ahankali yakaraso  kusa dani  yatsaya daidai. Kaina. Yana. Shafa. Kaina. Alamar. Rarrashi  cikin muryan tausayawa. Yake fadin sannu. Baby  sannu kinji  Allah. Yabaki hakurin. Jure. Rashi  Allah. Yasa sanyi. Aranki. .runtse. Idona. Nai. Tsawan. Lokaci. Doctor yashigo. Yai yan rubuce rubuce sannan. Yamiko wa Dad. Takardar sallama .yana. Fadin ko agida abata kulawa sosai....sallamar mu akayi muka kamo hanyar gida         

Muna  shigowa.  Gidan kai tsaye.  falon muka. Shige islam narike dani. Aysha kuma dauke da kayanmu.kowa yayo kanmu yanamin sannu amma ba Wanda na tankawa  Kai tsaye. Gun mom nai. Tare. Da. Dora kaina acinyarta. Nashiga. Ajiyar. Zuciya itakuwa  Pitting bayana tashigayi   tana share hawayen  idonta. Munkai  five minit ahaka kafin. Aunty. Waheeda taxo tadagani. Tashige. Daki. Dani abakin. Gado ta. Zaunar dani. Sannan. Tashiga. Bathroom ta  hadamin.  Ruwa. Mai. Zafi. Tazo. Ta. Kamani. Muka  shiga   bathroom din  saida ta taimakamin na  cire Kayan jikinah. Sannan ta  fito tabarni. Don  inyi  wanka  nakai tsawan. Lokaci. Ina. Ina. Tsaye. Na  zubawa. Ruwan ido. Sannan nashiga cikin vaf din  wankan  nayi  dikda. Ba wani. Dirza  jikina nai. Sosaiba. Amma. Nadanji. Karfi. A jikina alwala na daura nafito ina kama bango da sauri Aunty ta rikoni tanamin sannu. Abakin gadon na zauna  tamikomin doguwar Riga baka nasaka. Tare da hijab akan prayer mat na zauna na tada sallah. Saida narama. Dik sallolin dake  kaina  sannan najingina jikin gado ina kwararowa Ruhina adduoi akan Allah ya gafarta masa  zunubansa yasadashi. Da Annabin. Rahma 

Ina cikin adduar Aunty waheeda tashigo. Da Kayan tea ahannunta sis. Aysha kuma da. Farantin abinci .saida nashafa adduar sannan na dago na kallesu. Da jajayen idanuwana Wanda suka kankance sabida tashin hankali. Da rashin nutsuwa . dafani Aunty tayi tana fadin kausar ungo karbi tea kisha hanjinki ya warware sai kici. Abinci. Girgiza Kaine alamar bazanciba. Nan tashiga. Yimin nasiha tana rarrashina. Dakyar nasha tea din amma abincin. Ko kallansa. Banyiba. Ahaka jamaa suka rinka shigowa sunamin gaisuwa amma tsakanina. Dasu ido ???? saidai su Aysha su amsa .da dare mom tashigo tasani agaba da nasiha

    Yau kwana Biyar da rasuwar yaya. Nabil. Ina kwance  akan. Gado. Su islam da Nabeela suna zaune. Gefe sunahirar. Ya  Nabeel. Wanda  kullum hirarsa bata  Barin bakinsu. .kowa daya  bude Baki yace da ya. Nabeel na Raye da anyi kaza da kaza. Nidai. Ina kwance uffan banceba don tinda akai rasuwar nan bana um bana um um sai ido   .
  Fuad ne dan Aunty waheeda yashigo yaron ba karamin kama da Ya Nabeel yakeba musamman inyai dariya . gadon ya hawo yana jan rigana . Aunty Baby wai sai  yaushe uncle Nabeel  zai dawo  na tanbayi Abhana yace wai yatafi bazai. Dawoba yafada yana  tsareni da ido nima ido nazuba mishi kafin. Wani. Mahaukacin kuka ya kubcemin  wanda tunda akai. Rasuwar banyi. Kukan. Fili ba  saidai  na zuci kuka sosai nake  rungume da  fuad ajikina hakan. Yasa dik  wanda  ke falon zubar da  hawaye  nakai tsawon. Awa. Guda  ina gursheken kuka ummy ta. Hana  kowa ya rarrasheni  tace yin. Kukan shi zai sanyaya. Zuciyata   saida nai me isata  sannan naita  sauke ajiyar zuciya ahaka  bacci ya saceni  
 Tundaga lokacin  kuka  yazama abincina. Haka nake kwana ina yini kuka  tun ana  barina inyi me isata har aka shiga rarrashina .amma ko kallansu banayi .araina ina cewa don basu San abinda nakeji araina bane shiyasa suke damuna da rarrashi  

????????????????????????????
7/9/2017

Taku Layuza????‍♀
[10/2, 11:34 PM] Spouse 2: ????????????????????
????????????????????????
????????????????????????????
BABY KHAUSAR

      NA 

 *Layuza kabir Adam*

INA MIKA SAKON TAAZIYYATA GA DIKKAN FAMILY NA ADO UMAR NA RASHIN UBA DA MUKAI ABBA ALLAH YA GAFARTA ZUNUBANKA YA HASKA KABARINKA ????????

         0⃣2⃣



  Muna  shigowa.  Gidan kai tsaye.  falon muka. Shige islam narike dani. Aysha kuma dauke da kayanmu.kowa yayo kanmu yanamin sannu amma ba Wanda na tankawa  Kai tsaye. Gun mom nai. Tare. Da. Dora kaina acinyarta. Nashiga. Ajiyar. Zuciya itakuwa  Pitting bayana tashigayi   tana share hawayen  idonta. Munkai  five minit ahaka kafin. Aunty. Waheeda taxo tadagani. Tashige. Daki. Dani abakin. Gado ta. Zaunar dani. Sannan. Tashiga. Bathroom ta  hadamin.  Ruwa. Mai. Zafi. Tazo. Ta. Kamani. Muka  shiga   bathroom din  saida ta taimakamin na  cire Kayan jikinah. Sannan ta  fito tabarni. Don  inyi  wanka  nakai tsawan. Lokaci. Ina. Ina. Tsaye. Na  zubawa. Ruwan ido. Sannan nashiga cikin vaf din  wankan  nayi  dikda. Ba wani. Dirza  jikina nai. Sosaiba. Amma. Nadanji. Karfi. A jikina alwala na daura nafito ina kama bango da sauri Aunty ta rikoni tanamin sannu. Abakin gadon na zauna  tamikomin doguwar Riga baka nasaka. Tare da hijab akan prayer mat na zauna na tada sallah. Saida narama. Dik sallolin dake  kaina  sannan najingina jikin gado ina kwararowa Ruhina adduoi akan Allah ya gafarta masa  zunubansa yasadashi. Da Annabin. Rahma 

Ina cikin adduar Aunty waheeda tashigo. Da Kayan tea ahannunta sis. Aysha kuma da. Farantin abinci .saida nashafa adduar sannan na dago na kallesu. Da jajayen idanuwana Wanda suka kankance sabida tashin hankali. Da rashin nutsuwa . dafani Aunty tayi tana fadin kausar ungo karbi tea kisha hanjinki ya warware sai kici. Abinci. Girgiza Kaine alamar bazanciba. Nan tashiga. Yimin nasiha tana rarrashina. Dakyar nasha tea din amma abincin. Ko kallansa. Banyiba. Ahaka jamaa suka rinka shigowa sunamin gaisuwa amma tsakanina. Dasu ido ???? saidai su Aysha su amsa .da dare mom tashigo tasani agaba da nasiha

    Yau kwana Biyar da rasuwar yaya. Nabil. Ina kwance  akan. Gado. Su islam da Nabeela suna zaune. Gefe sunahirar. Ya  Nabeel. Wanda  kullum hirarsa bata  Barin bakinsu. .kowa daya  bude Baki yace da ya. Nabeel na Raye da anyi kaza da kaza. Nidai. Ina kwance uffan banceba don tinda akai rasuwar nan bana um bana um um sai ido   .
  Fuad ne dan Aunty waheeda yashigo yaron ba karamin kama da Ya Nabeel yakeba musamman inyai dariya . gadon ya hawo yana jan rigana . Aunty Baby wai sai  yaushe uncle Nabeel  zai dawo  na tanbayi Abhana yace wai yatafi bazai. Dawoba yafada yana  tsareni da ido nima ido nazuba mishi kafin. Wani. Mahaukacin kuka ya kubcemin  wanda tunda akai. Rasuwar banyi. Kukan. Fili ba  saidai  na zuci kuka sosai nake  rungume da  fuad ajikina hakan. Yasa dik  wanda  ke falon zubar da  hawaye  nakai tsawon. Awa. Guda  ina gursheken kuka ummy ta. Hana  kowa ya rarrasheni  tace yin. Kukan shi zai sanyaya. Zuciyata   saida nai me isata  sannan naita  sauke ajiyar zuciya ahaka  bacci ya saceni  
 Tundaga lokacin  kuka  yazama abincina. Haka nake kwana ina yini kuka  tun ana  barina inyi me isata har aka shiga rarrashina .amma ko kallansu banayi .araina ina cewa don basu San abinda nakeji araina bane shiyasa suke damuna da rarrashi  

Ranar da akai sadakar bakwai ne    ummy ta. Tara. Kowa a Babban falo  muna. Zaune. Ta kalli. Abbansu ya Nabeel tace .daman kan rashin maganar  Baby ne .tunfa randa akai rasuwarnan bata um ba um um  to shine. Nake tinanin anya bata sami wata matsalar akantaba sakamakon fadowar datai daga bene .

Kowa yafara fadin aikuwa da alamar. Hakan can Dad . Yai. Gyaran murya. Yace. Nima da nayi. Wannan tunanin. Amma danaiwa. Doctor maganar ya shaidamin ba wata matsala kawai. Firgitace. Tasa ta haka. Amma. Ahankali. Komai zai daidaitar. Mata Abbane yace to tunda. Haka. Ne ai Alhamdulillah shikuma Allah. Ya gafarta masa zunibansa mukam tsakaninmu. Da Nabeel sai San Barka tsawon rayuwarsa damu sai kyautatawa. Da biyayya Abba yakarasa maganar. Yana goge kwallar data taru a idonsa
Nikuwa dama tuni nai nisa cikin shashshekar. Kuka ba wanda yaban hakuri don kowama kukan yakesonyi ahaka aka karamai addua .kowa ya. Tashi
To ahankali cikin ikon Allah da taimakon. Adduoin da nakeyi da wanda Dad dina yasa anamin inasha nafara jin kunin. Xuciyata yana raguwa har ina dan magana In anmin magana zan bada amsa amma shi dinma innaji Hiran. tai. Yawa shiru nakeyi. Ahaka har akai sati biyu Dad dina yazo yasami Abba akan in komo gida .da dai Abba yaso abarni ko wata daya inyi agidan anma Dad yace yai hakuri in ina nan gidan tunanin ya Nabeel bazai bar zuciyata ba to dahakadai Abba ya yarda nida islam muka shirya mikabi Dad gida .

  Koda muka koma  gidan. Ba. Wani. Canji. Don sai in  kwana in yini. Banko fito  falo  ba. Magana. Saidai amin in amsa amma don kaina bana cewa  kowa uffan gaba. Daya gidan zaman. Kunci. Akeyi ni ina  tausayin. Ya Nabeel da irin burin dayasha na zaman aure dani yayin 

Da yan gidan da sauran jamaa suke tausayamin Dad dina kuwa kullum cikin rarrashina. Yake .haka zaishigo dakinmu yakai away guda yanamin nasiha . mom ma haka take sani gaba da maganganu masu kwantar da hankali. Islam kuwa intaga na zuba tagumi ko in ina kuka haka zata zauna muyi tayi bamai rarrashin wani saidai inmunyi mungaji muyi shiru Ga. Sister Aysha ma sosai take nunamin kulawa don wani lokacinma intazo gidanmu. Take kwana yan gidansu ya Nabeel. Kuwa. Dik kwana uku sai sunzo sunganni kowa dai. Iya. Kokarinshi yakeyi wajan bani kulawa
Amma kullum hotonshi shi yazama. Abin kallona. Tex message dinsa kuwa shine abin dubawa ta .donsu suke ragemin radadin Zuciyata wataran inna. Kalla inyi kuka wata ran. Ko inji. Inama inbude ido inganshi kusa dani haka zanta shaukinsa .

          .To yau da gobe sai Allah yanxu wata biyu Kenan da rasuwar ya Nabeel ayanzu  na  dawo normal faraa ta ta dawo komai nawa ya daidaita  saidai dik dare da tunaninshi nake bacci  ammafa ko  sau daya  bana fashin  yiwa ya Nabeel. Addua adikkan sallar da zanyi nakan shafe lokaci. Ina masa addua . amma araina kam na Kore dikkan soyayya daga raina  na kudirce ko zankai shekara  Dari aduniya. Bazanyi aureba  har na koma ga ubangijina 

????????????????????????????
7/9/2017

Taku Layuza????‍♀
[10/2, 11:34 PM] Spouse 2: ????????????????????
????????????????????????

????????????????????????????
BABY KHAUSAR

          NA 

LAYUZA KABIR ADAM

INA MIKA SAKON TAAZIYYATA GA DIKKAN FAMILY NA ADO UMAR NA RASHIN UBA DA MUKAI ABBA ALLAH YA GAFARTA ZUNUBANKA YA HASKA KABARINKA ????????

          0⃣3⃣ 

Ranar da akai sadakar bakwai ne ummy ta. Tara. Kowa a Babban falo muna. Zaune. Ta kalli. Abbansu ya Nabeel tace .daman kan rashin maganar Baby ne .tunfa randa akai rasuwarnan bata um ba um um to shine. Nake tinanin anya bata sami wata matsalar akantaba sakamakon fadowar datai daga bene .
Kowa yafara fadin aikuwa da alamar. Hakan can Dad . Yai. Gyaran murya. Yace. Nima da nayi. Wannan tunanin. Amma danaiwa. Doctor maganar ya shaidamin ba wata matsala kawai. Firgitace. Tasa ta haka. Amma. Ahankali. Komai zai daidaitar. Mata Abbane yace to tunda. Haka. Ne ai Alhamdulillah shikuma Allah. Ya gafarta masa zunibansa mukam tsakaninmu. Da Nabeel sai San Barka tsawon rayuwarsa damu sai kyautatawa. Da biyayya Abba yakarasa maganar. Yana goge kwallar data taru a idonsa
Nikuwa dama tuni nai nisa cikin shashshekar. Kuka ba wanda yaban hakuri don kowama kukan yakesonyi ahaka aka karamai addua .kowa ya. Tashi
To ahankali cikin ikon Allah da taimakon. Adduoin da nakeyi da wanda Dad dina yasa anamin inasha nafara jin kunin. Xuciyata yana raguwa har ina dan magana In anmin magana zan bada amsa amma shi dinma innaji Hiran. tai. Yawa shiru nakeyi. Ahaka har akai sati biyu Dad dina yazo yasami Abba akan in komo gida .da dai Abba yaso abarni ko wata daya inyi agidan anma Dad yace yai hakuri in ina nan gidan tunanin ya Nabeel bazai bar zuciyata ba to dahakadai Abba ya yarda nida islam muka shirya mikabi Dad gida .

  Koda muka koma  gidan. Ba. Wani. Canji. Don sai in  kwana in yini. Banko fito  falo  ba. Magana. Saidai amin in amsa amma don kaina bana cewa  kowa uffan gaba. Daya gidan zaman. Kunci. Akeyi ni ina  tausayin. Ya Nabeel da irin burin dayasha na zaman aure dani yayin 

Da yan gidan da sauran jamaa suke tausayamin Dad dina kuwa kullum cikin rarrashina. Yake .haka zaishigo dakinmu yakai away guda yanamin nasiha . mom ma haka take sani gaba da maganganu masu kwantar da hankali. Islam kuwa intaga na zuba tagumi ko in ina kuka haka zata zauna muyi tayi bamai rarrashin wani saidai inmunyi mungaji muyi shiru Ga. Sister Aysha ma sosai take nunamin kulawa don wani lokacinma intazo gidanmu. Take kwana yan gidansu ya Nabeel. Kuwa. Dik kwana uku sai sunzo sunganni kowa dai. Iya. Kokarinshi yakeyi wajan bani kulawa
Amma kullum hotonshi shi yazama. Abin kallona. Tex message dinsa kuwa shine abin dubawa ta .donsu suke ragemin radadin Zuciyata wataran inna. Kalla inyi kuka wata ran. Ko inji. Inama inbude ido inganshi kusa dani haka zanta shaukinsa .

          .To yau da gobe sai Allah yanxu wata biyu Kenan da rasuwar ya Nabeel ayanzu  na  dawo normal faraa ta ta dawo komai nawa ya daidaita  saidai dik dare da tunaninshi nake bacci  ammafa ko  sau daya  bana fashin  yiwa ya Nabeel. Addua adikkan sallar da zanyi nakan shafe lokaci. Ina masa addua . amma araina kam na Kore dikkan soyayya daga raina  na kudirce ko zankai shekara  Dari aduniya. Bazanyi aureba  har na koma ga ubangijina 

????????????????????????????
7/9/2017
[10/2, 11:34 PM] Spouse 2: ????????????????????
????????????????????????

????????????????????????????
BABY KAUSAR

            NA

LAYUZA KABIR ADAM

         0⃣4⃣ 

Ina Kara godiya ga Allah tsira da aminci su kara tabbata ga Annabirrahma Muhammad rasulillah

       ????????????

ASALIN LABARIN

 Alhaji Aliyu Abdallah kanine  ga Alhaji Abubakar Abdallah  wanda iyayensu suka rasu suka barsu karkashin kulawar kawunsu  kawu  Bala ba karamin ruko da zimunci yaiba tun bayan rasuwar iyayensu ya dauke nauyin cinsu da shansu harma da iliminsu Alhaji Abubakar yabawa kaninsa Aliyu shekara goma a raye

don shima ya dauke dawainiyar kaninsa sosai. Tun bai gama secondary school ba yake neman kudi

dik da kawu yana iya yinsa akansu Amma yau da gobe sai Allah

Haka sukaci gaba da rayuwa cikin rufin Asiri
Har Alh.Abubakar yagama. N.C. E dinsa baisha wahalar samun aikiba a bangaran Secondary education.

Don haka yaci gaba da dawainiya da kaninsa bai barinsa ya nemi komai yarasa
Awannan. Lokacinne Alh.Abubakar yai aure ya tare da Amaryarsa Halima a dan .madaidaicin gidansa daya gina a nan hotoro cikin garin kano
Tare da Aliyu suka tare don dama harda dakinsa aka ginamishi kato a hanyar bakin gate amma babu abinda babu acikinsa

1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61Next page

Leave a Reply

Back to top button