BABY KHAUSAR COMPLETE HAUSA NOVEL

BABY KHAUSAR COMPLETE HAUSA NOVEL

BABY KHAUSAR COMPLETE HAUSA NOVEL

Kira momy take kwala mata sabida me wanki ya wanke Kayan baby yan set biyar dinta datake using dasu koda yaushe

To kasancewar har pant dinta take hadamai .wannan karanma hardadu guda biyu
Sai bayan yagama
Wankin tazo ansa bata gansu cikin kayanba
Tace umar baka wankemin su pant dina ba

Kallon inda yai shanyar yayi yace na wanke dasu kinga fadowa sukai cikin ruwan wankin shine na kara wankemiki gasunan na shanya
Anjima kadan sun bushe kizo ki ansa

Tofa ita tunda tashiga daki zazzabi yafara nukurkusarta bata kara bin ta kansuba

To ganin tun jiya batazo ta karba

Yasa yau ya debosu yazo har kofar part din hjy yatsaya yana jiran yaji motsinta yabata

Yananan tsaye sunata hira da Ayuba me kula da shukoki yanabasu ruwa .

Hjy ta fito yiwa Amiyarta hjy maryam rakiya taganshi tsaye a bakin kofa
A wani yamutse ta kalleshi kaikuma ya akayi me kake jira an an a dibirbirce yashiga fadin a a dama dama um wandinan Baby ne data manta batazo ta karba shine nazo um kawo mata

Bata kawo komai arantaba tace .ja jiki da ga nan dallah kazami

Wani kallo hjy maryam tabita . dashi tace gaskiya kawata haryanzu da sauranki .
Wai bikiji me yace bane kika barshi yake shirin tafiya ?
Inbikijiba bari ni inkara tusa miki .
Haka yace wandunan Baby ne data manta agunsa tunjiya shine yazo kawo mata
Kuma ke kika fadamin cewa tun jiya bikiganta ta fitoba
Kinga maana yamata kaca kaca tanacan tana jinya

Wata uwar ashar momy ta lailayo ta muka tana fadin yanzu wannan yar yar hartason takai kanta ga namiji?
To wlh kuwa ysu zankasheta in huta tunkan ta girma tazamemin tsiya

.kai kuma ???? ta nuno umar dake tsaye jikinsa yanata rawa donshi yama kasa fahimtar me sukenufi

 Zakaci ubanka  karshan aikinka agidanan yazo 

Maza jeka hada kayanka ka barmin gida
[10/2, 11:44 PM] Spouse 2: ????????????????????
????????????????????????
????????????????????????????

BABY KHAUSAR

      NA

LAYUZA KABIR ADAM

ALHAMDU LILLAH DA BAIWARKA .GARENI HAKIKA MASOYI ABIN SONE
NAGODE DA KAUNARKU MASOYA

       2⃣8⃣

Abinda ya faru shine Aranar Alh .yataso daga kasar China. Inda hankalinsa gaba daya ya tashi Yaji gida kawai yake nema .Tunani yake wai ina Baby ina yabarta tsawon lokaci shin wai awane hali take .dik yaji kwakwalwarsa ta tushe .don haka yayo gida batare daya sanar da kowa ba.

       Saida yasauka a era port.  .yakira direbansa yadau koshi  yana shigowa .layi ya tarar da motar yan sanda ta fito daga gate din gidansa . cikin tashin hankali yacewa direbansa maza tsayar min da police dinnan me yafaru. Agidan .

  Hannu yasa ya  tsayar da motar police din ganin me gidanne yasa suka tsaya

Da sauri yafito daga motar ya nufesu yana fadin meya faru

Bayani babban cikinsu yaimai aikuwa dai hankalinsa inyai dubu ya tashi da sauri yace su biyoshi cikin gidan

Aikuwa suna shigowa shine sukai kicibis dasu .

Atare cikinsu yabada kululuuuu don busuyi tsammanin ganinsaba awannan lokacin
Amma dake yan duniyane saisu ka dake
.
Atunaninsu ai tunda .mijin tacene ba matsala sunsan yanda zasuyi dashi .matsalar kawai ta ganin police din sun dawo ne

Amma kana ganin idonsu kasa hankalinsu baya tare dasu atsorace suke matuka

Da sauri yakai hannu yakarbeta yana fadin innalillahi wa inna ilaihi rajiun

Umar ka cuceni ka batamin rayuwar Yarinya tsakanina dakai sharia ce me tsanani wlh saika ce dama uwarka bata haifokaba

Juyawa yai da sauri yafita police din sukabi bayansa suma su hjy suka rufa musu baya

Ganin sun dau hanyar family hospital dinsu ne yasa hjy Amina fadin a a Alh Bazamuje asibitinnanba muje sabon gari akwai wani asibiti da Hjy maryam take zuwa yasan takan irin wannan matsalar. Kai direba juya kan motar nan zuwa sabon gari

Keeeee dallah rufemin baki kibarni da tashin hankalin danake ciki zaki dameni dawani
zancan banza

Kai wuce maza zuwa inda muka saba zuwa

Mamaki matuka ya bayyana akan fuskarta me hakan ke nufi itakewa .Alh. Magana yakemata tsawa
Lalle da Matsala .tunanin dake ranta shike ran aminiyarta wadda take zaune tsugudi agefenta

Dikkansu ba komai acikinsu sai tarin gudawa

Suna shiga asibitin da gudu aka karbi baby zuwa emergency dinsu .kasancewar dama tunkafin su karaso Alh yakira doctor din yafada masa abinda yafaru

Suna nan tsaye a reception dik sun Zauna. Alh kam yana ta zirga zirga dik jijiyar kansa ta tashi idonsa yai jajir don bacin rai
Police guda biyu da suke tare dasu suna tsaye kam anbarsu donsu dauko report din komai tunda sauran sun wuce da umar zuwa office dinsu

Hhhhmnmm mutanan kuwa sun jike sharkaf da gumi don sunsan karyarsu ta gama karewa
Asirinsu ya Toni yanzu mafitarsu guda daya kawai dik yanda zaai su kebe da doctor ya

.

TAKUCE LAYUZA ????
????????????????????????????
[10/2, 11:44 PM] Spouse 2: ????????????????????
????????????????????????
????????????????????????

BABY KHAUSAR

     NA

LAYUZA KABIR ADAM

           2⃣7⃣

Wani kallo ta karamata hade da murmushi tace
Ke yanzu saiki barshi yatafi kin koreshi
Ita kuma kishiga daki ki daketa .shikenan waji wayasan me akai mata
Ai yanzu bari kiga ta daga wayanta takira wani police mutuminta tace maza yazo gidan shahararran Dan kasuwarnan AA ABDALLAH
akwai wani ces

Bayan ta kashe wayan taja kunnan hjy Amina ta rada mata
(Ke ai yanzu wani sabon aikinne yataso mana kinga yanzu nakira police suzo sutafi dashi .akan ana tuhumarsa da hakkewa yar me gidanki .ayada maganar tacika duniya .mushigar da kara court abaza zancan duniya taji Me wankin gidan Shahararran Dan kasuwar nan AA ABDALLAH yaiwa yarsa tilo guda daya fyade kinga tunda ka lokacin anmata number kowa yaji anbata mata rayuwa kinga shikenan ko bayan ta girma bamai auranta .rayuwarta ta nakasa

Kinga ke kuma duniya zatai ta yabonki .kina riketa tsakani da Allah tunda gashi kintsaya kai da kafa kin shigar da kara akan afitar mata da hakkinta )
Wata shewa hjy Amina tasaki tare da rungume .kawarta tana fadin ke maryam ko shedan na tsoronki wajan shirya makirci
(A’uzu billahi minashshai danurrajim)

Suna haka sukaji jiniya .aikuwa da sauri sukai rikidewar karya momy tasa kukan munafirci
Har cikin gidan police din suka shigo hjy maryam tace gashinan maza Ku tafi. Dashi yarme gidannan yaiwa fyade me wankin gidan ne Ku tafi dashi shege Mara imani .

Haka sukasa masa ankwa ahannu suka tasa keyarshi .har sunkai bakin gate daya daga cikin yan sandan ya dawo yace ina yarinyar da akaiwa fyaden

Itama munasan tafiya da ita sabida sheda

Duburburcewa sukai nan nan da nan
Hjy maryam tace
Ai tana asibiti tuni akai asibiti da ita don cecan ranta .yanzu zamuje asibitin .muga halin da take ciki inyaso sai atura wasu can asibitin suganta

To wane asibiti aka kaita um um
Bamu sani ba bari mukira waya muji
Zai kara magana ta dagawa dayan police din data kira gira alamar su tafi

Tsawa yaiwa me shirin kara maganar kasancewar sama yake dashi
Sukasa kai suka bar gidan

Da sauri taja hannun hjy Amina sukai cikin parlour saida sukaje tsakiyar parlourn .suka tsaya .tofa Amina yanzu dole musan abinyi tunkan aikinmu ya lalace mu kwana aciki

Don haka yanzu mushiga dakin yarinyar nan

Mu nada mata duka mu wahalar da ita har sai ta fita hayyacinta

Sannan mu dauketa. Mukaita wani. Private hospital a sabon gari na. Wani inya murine yanada san kudi
Mu siyeshi yayi report akan ces din fyade ne dik yan. Sandan da sukazo. Bincike yasanar dasu fyade akwai mata

Amma yayi treatment dinta

Da sauri suka fada. Dakin. Baby. Tana. Gado. Tanata. Rawar. Sanyi. Suka hauta. Da. Duka hardasu naushi da toshe numfashi

Kasanceawar dama zazxabi. Ya galabaitar da ita .ai kafin me
Harta sume.

Sungumarta. Sukai. Sukayo. Parlour suna fita sukaga Alh yashigo. Da. Sauri. Police na bin bayansa.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61Next page

Leave a Reply

Back to top button