BABY KHAUSAR COMPLETE HAUSA NOVEL
BABY KHAUSAR COMPLETE HAUSA NOVEL

Sukam cike da mugunta suke mata dariya bata fahimci komaiba don haka ta sharesu taci gaba da sabgoginta,
Bayan sallar la'asar dik tajita a takure ta rasa meke mata dad'i sai zuba hamma take tana mik'a wani sa'in kuma sai Taji yarrrr tsikan jikinta ta tashi, batai niyan tafiya ba kawai ta mik'e ta d'auki jakanta tasa hijab d'inta " sis bari na wuce banjin dad'in jikina"
Kàllonta sukai da mamaki Islam tace”in kinje gidan me zakiyi ki bari mana dai dare”
” A’a Zan dai wuce nace Miki banjin dad’in jikina”
Kallonta sosai Aisha tai tace”To ko driver za’aiwa magana yayi driving d’inki “
“A’a zan iya ba wani abu”
Sunata guntse dariya sukai mata ràkiya ga motanta ta tafi,tana fita daga gidan sukà tuntsire da dariya.
Da Kyar ta k'arasa gida tana shiga ta fad'a kan gado tanata juyi yanda take jin kanta ma abin mamaki yake bata don tunda take bata tab'a jin feeling haka ba wata aba take ji jitake daman zata bud'e idonta taga Bilal kusa da ita at least koda bai mata komai ba ta kwanta ajikinsa tana jin k'amshinsa zata rage, ahaka tana wannan halin har akai sallan magriba saida aka kusa isha'i sannan ta samu kanta mik'ewa tai taje toilet ta d'auro alwala tazo tai sallah, bayan ta idar taji cikinta yana mata kugin yunwa don haka ta tashi taje kitchen ta debo ruwan tea tasha da cake bayan ta gama ta wuce toilet tai wanka wasu night wears ta d'auko farare rigan half base ne sai wandon d'an gajere iya cinya feshe jikinta tai da turare ta haye gado harta kashe light ta tuna ta bar wayanta a cikin jakanta a parlour ta mik'e tana fad'in"nasan broth ya nemeni harya gaji"
Taje tsakiyan parlourn taji motsiñ key ana k'ok'arin bud'e k'ofan dammm taji gabanta ya fad'i tsoro ya kamata tsayawa tai cak tana zare ido taga me shigowa, wa idonta zai gane mata banda Bilal! Dafe baki tai cike da tsananin murna da mamaki, bud'e duka hannayensa yai da alamar tazo ai Ku a sukane taje ta shige - - - - -.
Kuyi hàk’uri da wannan????
Taku ce
Layuza kabir Adam????♀
????????????????????
????????????????????????
????????????????????????????
BABY KHAUSAR
NA
LAYUZA KABIR ADAM
ZAMANI WRITERS ASSOCIATION
(we are here to educate, motivate and entertain our reader’s)
????????????????????????????????????✍
1⃣1⃣5⃣
A sukawane ta fad’a k’irjinsa tare da k’ank’ameshi shima ya k’ank’ameta kamar zata koma cikinsa kissing d’in wuyanta ya fara da kunnanta da dikkanma inda bakinsa yaje, sassauta rik’onta yai yana k’are mata kallo idanuwansa a lumshe cikin kallo me cike da zunzurutun so da k’auna cikin rad’a ya furta”I’m missing you my blood”
K’ara kwantar da kanta tai a k’irjin tana hawaye tare da sheshshek’ar kukan shagwab’a, d’ora bakinsa yai akan saman idonta yana goga harshensa
” meya faru da kuka kuma my blood meyasako kuka ko bakiso na dawoba um ymm?”
Cikin miryan Jan hankali da k'auna tace"ba Kaine ba zaka dawo baka fad'aminba yanzu gashi danaji motsi har naji tsoro"
Pitting bayanta ya shigayi tare da hura mata kai cikin gashinta “kiyi hak’uri kinji bazanma k’ara tafiya in barki ba dik inda zanje k’afata k’afarki”
"Tura kanta take cikin k'irjinsa tana "um hm mmm"
D’agata yai cak zuwa bedroom d’insa ya ajiyeta tsakiyan gado tare da kwanciya gefanta ya kama bakinta da tsotsa kamar zai cinye bakin! Itama dake yau a hannu take da sauri ta amshi bakinsa tana sha tana wani rikitashi hannayenta tasa ta tallafi k’eyansa tana mai tafiyan tsutsa,mik’ewa yai tare da sakin wani d’an Kara, yasa hannunshi ga Boob’s d’inta yana squeezing d’insu tare da lasansu yana wani irin sauke numfashi, k’arfin hali yai ya mik’e zaune tare d’agota yace cikin kunnanta”bloody had”a mana ruwan wanka muyi dik jikina ba k’arfi nakejinsa”
A hankali ta mik”e cike da wata irin kunya karo na farko a rayuwarta data tab’a jin kunyar Bilal haka don ya ganta da k’ana nan kaya, ganin yanda take tafiya da baya da baya hannayenta sak’ale da a k’irjinta wai ita tana b’oye dukiyan fulaninta,
kallonta yai cikin so da k’auna miryanshi can k’asa yace”me kike rufewa? Wai kina nifin twist d’ina kike b’oyewa to bari inzo “
Yana mik’ewa ta shige toilet d’in da gudu, y’ar dariya yai ya shiga cire kayan jikinsa ya rage dagashi sai d’an shortnikker, yana shirin shiga toilet d’in ita kuma zata fito yasa hannu ya maida ta ciki, ahankali ya fara zame mata hannun rigan sannan ya zameta duka, “Ya salam” ya furta lokacin da breast d’inta sukai karo da idonsa ya lumshesu ahankali yana lasan Lip’s d’insa,Kamar Mara Gaskiya yakai hañnu yana shafarsu tare dasa d’an yatsanshishi akan nippless dinta yana kad’asu tare da d’an dannawa mak’,aleshi tai tana tusa kanta jikinsa, janta yai cikin vaf d’in wankan suka lume da shauk’i, bai San lokacin daya fitar da sauran abinda ke jikinsu sabulu yasa yana goga mata a k”irjinta cikin salon soyayya itama goga mai jikinta take a jikinsa dikkan jikinsa rawa yakeyi badan yai k’arfin hali ba cikin ruwan nan za”a fara mai gaba d’aya, yasakar musu ruwa akansu ajiyan zuciya take yi tare da k’ara k’ank’ameshi, tallafota yai sika Tito a vad d’in towel d’in dake rataye ya jawo ya d’aura musu suka fito kai tsaye gado suka fad’a yasa hannu ya kashe light tare da zare towel d’in ya yar a gefe yaja blanket ya rufesu,
Halin da takeji a yau ba'a magana ga maganin datasha yana aiki sosai take jinta a buk'ace don haka dik abinda yake mata bata k'asa a gwiwa wajan mayar masa da martani hakan yasa suka hargitsa juna suke Neman zauta Kansu, harshensa ya zura cikin kunnanta yana kad'awa tare da hura iska a ciki mik'a take tana ajiye numfashi a hankali yayin dashi ma yake sakar mata wani gauran nishi a kunne, lasan wuyanshi tashigayi har zuwa k'irjinsa ta dire kan nippless d'in tana tsotsa hannunta d'aya yana ga mararsa tana dannawa slowly wata y'ar k'ara ya saki lokacin daya kai climax, jikinsa da Miryanshi na rawa ya furta" asshhhh wayyo bloody zaki kasheni da wannan salon naki fa"
Kafin ya rufe baki yaji ta rufemaishi da twin’s????
D’if yai yashiga sarrafasu,
Yakai matakin da bazai iya jurewa ba don haka ya juyata tai k'asa yashiga k'ok'arin kaiwa ga gaci nanfa karatun Baby ya canja ta shiga zare ido taji anzo inda kanta bazai d'auka da wuri ba don haka ta fara hawaye tana fad'in" pls my broth tallafeni kabarni don Allah kayi hak'uri bazan iya ba"
Daga yanda yake wani D'an marayan kuka na shauk'i tasan an kai matakin da baya ji baya gani hankalinsa ya gushe - - - - - - - ????
ahaka me afkuwa ta afku,
Ita kuka shi kuka abinda ya d’aure mata kai shin Bilal kukan me yake? ita dai tasan kukan wahla take toshi kuma fa? Oho.
Tsawon lokaci sannan ya dawo nutsuwarshi yasan me yakeyi ahankali ya kamota yana rarrashiñta tare dasa mata albarka ba k'ak'k'autawa itakam sai ajiyan zuciya take don tai kuka iya kuka, saida yaga tai shiru sannan ya mik'e yaje toilet yai wankan - - - - -.
Bayan ya gama ya had'a mata ruwa me zafi sosai ya d'auketa cak zuwa toilet d'in ahankali ya sakata cikin ruwan - - k'ara ta saka cikin tsananin azaba tare da k'ank'ameshi don ruwan ya shigeta matuk'a hawaye ne yake zirara idonta,
Shafa kanta yake ahankali yana fad'a mata kalmomi masu sanyaya rai " sannu kinji Baby nasan zakiji zafi amma ki daure daga yau bazaki k'arajin irin haka ba, my blood Allah yai miki albarka yasaka miki da gidan aljannah kin shayar dani dad'in da baki bazai iya fad'a ba, ke d'in me dad'i ce Baby nah, banida abinda zan biyaki dashi,ke kam kin biyani ladan so, addu'a bazan daina miki ba har randa numfashi na zai bar jikina"
Cikin wayo da rarrashi yake gasata ya canja mata ruwa sau biyu sannan ya had'a mata wani yace tai wanka, Yana tsaye tai wankan Ya rungumota suka fito, d'akinta yaje ya d'auko mata doguwar riga yasa mata sannan ya canja zanin gadon ta kwanta yaja blanket ya rufeta zuwa wuyanta sannan ya kunna a.c,
Saida yaga bacci ya d’auketa sannañ yasa jallabiyàñsa ya fara sallolin nafila yana godiya ga Allah bisa mallaka mai Baby da yai , gaba d’aya daran yau rayashi yai da bàutar Allah da godiya gareshi har zuwa akai kiran asuba sannan ya tafi masallaci,
Lokacin daya dawo ya sameta tana sallar gado ya fad'a idonshi cike da bacci, bayan ta idar tazo bakin gadon "Barka da asuba"
"Baby nah kin tashi lfy ya jikin"
“Lafiya qlau”
Jawota yai jikinsa yana shafa gashinta tare dayimata maganganu masu dad’i ahala bacci ya d’aukeshi.
Taku ce
Layuza kabir Adam????♀
????????????????????
????????????????????????
????????????????????????
BABY KHAUSAR
NA
LAYUZA KABIR ADAM
ZAMANI WRITER’S ASSOCIATIONS
(we are here to educate, motivate and entertain our Reade’s)
????????????????????????????????????✍
1⃣1⃣6⃣
Bacci me dad’i da nutsuwa sukai Wanda yakaisu har k’arfe tara, ita ta fara farkawa ahankali ta zare jikinta cikin nashi , kai tsaye d’akinta ta wuce tana tafe tana cije leb’e don tafiyarma da k’yar takeyinta tana zuwa bathroom ta wuce taje tai wanka ta k’ara gasa kanta sannan ta fito ta tsara kwalliya me Jan hankali tasa wata riga na roba dikkan jikin rigan ado ne da stone kalan peenk ce me duhu ta gyara kanta tasa ribbon kalan rigan batasa d’an kwali ba,dikkan inda ta motsa jikinta rawa yake kasancewar roba ce kuma tayi tainting d’inta ta baza k’amshi tako ina,
dining ta duba taga komai ashirye don haka ta koma d’akin nasa yanda ta barshi haka yake bacci sosai tunani tai tunda ba abinda zaiyi kawai bari ta barshi ya k’ara hutawa koda rabin awa ya k’ara saita tasheshi,
Dawowa tai dining ta d'anci abinci,
Tana zaune a parlour ta d’au wayanta ta Kira Dad don tai mai sannu da zuwa sau biyu ta kira bata shiga ba don haka tace bari zuwa jimawa tasan matsalar network ne,
Islam ta kira”hello sis ya kk ya jiki jiki”
” lfy qlau sis ya Broth ? Munyi waya da Dad ai yace sun dawo jiya da dare”
“Eh sun dawo muguntar da kuka shiryamin batai ba to”
Dariya Islam Kawai keyi tace
” ba wani mugunta kema ai mun taimakeki da baki ji kaya ba aida bazaki bar broth ya war wasa ba amma kinga yanzu ko badan Allah ba kin mik’a kai”
Mirmishi kawai tai tace”ke kika sani Mara kunya, ni ina Aysha ko yauma biki je skul d’inba?
” ni ina free ita kuma tana lector “
“OK zan kirata anjima, bye”
Nan sukai sallama suka kashe.
Tana nan zaune tana game a wayanta har wajan k’arfe goma sannan ta tashi ta koma d’akin saida ta had’a mai ruwan wanka sannan tazo ta zauna bakin gadon tana k’arewa fuskanshi kallo, mirmishi tai tare da rufe ido lokacin data tuna da sabgogin jiya????.
Tafiyan tsutsa takeyi mai cikin tafin k'afansa tana jan yatsunsa a hankali,
Juyi yai tare da mik’a yana salati saida ya juya ya k’ar juyawa sannan ya bud’e idonsa a hankali karaf suka had’a ido tai saurin kauda kanta gefe mirmishi yai ya ruk’o hannunta yana d”an murzawa saida ya kusan one minute sannan ya mik’e ya shiga toilet,
Yana shiga ta tashi ta gyara d’akin tasa room freshener, kaya ta d’auko mai ta ajiye kan gadon tanata sauri karya fito ya sameta d’akin,
D’akinta ta gudu ta k”ara fesa turare ta gyara kwalliyanta.
Bayan ya fito wankan ya shirya cikin kayan data d'auko mai ya taje gashinsa ya fesa turare, sannan ya fito zuwa gunta,
Yana tura k’ofan d’akin ya hangota tsaye ta juya baya tana duba abu kan madubi ta ganshi sarai ta cikin mirrow amma saita basar,
Àhankali ya tako zuwa bayanta ya rungumota tare da d’ora Kansa a kafad’arta cikin mirmishi yace”me dad’ina kin Tashi shine biki tasheni ba ko kika barni inata bacci”
Yana fad’a ne tare da shafo ciknta,
Miryanta me dad’i cike da jan hankali tace”To ainaga ka gaji ne shiyasa na barka ka huta”
Lek’a idonta yai yana kashe nasa tai saurin yin k’asa da kanta, hannu yasa ya d,ago kan ” ai kece kika gajiyar dani “
Da sauri ta kalleshi da mamakin abinda yace,
Dariya yai tare da k’ara sata ajikinsa yana cewa” da wasa nakeyi fa nasan ni ne na wahalar dake nikam ai ba a bind a zance sai fatan Allah yasaka miki da aljanna”
“Ameeeen my broth”
“Zo muje ki bani abinci yunwa nakeji sosai”