BARRISTER IBRAHIM KHALIL 1-END

BARRISTER IBRAHIM KHALIL Page 51 to 60

Baya jin zai iya rayuwan aure da ita, sai dai tayi ta zama ahaka har sanda zai huce watarana ƙila yaɗauke ta a matsayin matar sa, wannan shine shawaran da yayanke a ransa, a cewar sa yana da mata ita kaɗai ta ishe sa

Numfashi yaja yaci gaba da tunanin sa zuciyar sa duk babu daɗi sabida yanda tunani masu yawa suka zo sukai mishi rututu.

Itama Halwa tunda yafita tasaki numfashi tana fito da kanta cikin gyalen, daman tasan hakan zai iya faruwa, ita kanta tariga ta sanya ma ranta zaman gidan kawai zata yi ba a matsayin matar sa ba, baza ta taɓa amince wa da auren nan ba sai idan Saleema ta yarda zata iya zama da ita a matsayin kishiyar ta, idan har bata amince ba ba za ta taɓa zama ba dole ne tabar gidan, wannan alƙawari ta ɗaukar wa kanta duk ranan da Saleema tanuna rashin jindaɗin ta to tabbas zata bar rayuwan su gaba ɗaya.

.

_to fa masu sauraro kuna jin yanda Khalil da Halwa suka sha alwashin zaman nasu yanda zasu aiwatar dashi._

_me zai faru?_ ????

Share this

[ad_2]

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button