Ya fi mintuna biyar a cikin motan be fito ba koda yayi parcking ɗin motan a cikin gidaSecurities ɗin sa duk sun zo sun mamaye wurin har ɗaya ya buɗe masa ƙofan motan suna miƙa mishi gaisuwa Sai dai ya ɗaga musu hannu be ce komi ba. Ɗan numfashi ya ja kafin ya ziro dogayen ƙafafuwan sa ya fito a motan, sannan ya taka ya wuce ya nufi Part ɗin Momy. Nocking yayi da sallama ya shiga ciki Da gudu Hafsah da Yusra suka yo kanshi ganin mahaifin nasu suna murna Nan da nan ya haɗa su ya rungume cike da fara'a yana ɗaukar su ɗaya bayan ɗaya yana ajiye wa. Kana kuma ya riƙe musu hannu zuwa kan kujeran yana tambayar su Momy Kafin ma su ba shi amsar sai ga ta ta fito a ɗaki tana washe baki tace, "ah ah my son ka dawo?" "Wlh kuwa Momy. Ina wuni?" "Lafiya lau. Nayi mamaki da aka ce min ka fita, kuma ga shi har yammaci tayi baka dawo ba duk hankali na ya tashi, yanzu nake cewa Luwaira ta kira min kai a wayanta tunda nawa ya ƙi shiga." Murmusawa yayi yace, "ayya Momy kiyi haƙuri na tayar miki da hankali. It's something I do and it's important that I go out." "Masha Allah tunda Babu abunda ya same ka ka dawo gida Lafiya, abun da nake ji dama kenan shiyasa duk na tashi hankali na." Sai kuma ta kalli su Yusra tace, "an ga Dady ana ta murna ko?" "Momy dama akwai maganar da zamu yi. Maganar aure na insha Allahu yanzu na samu wacce nake so zan aura." Sosai maganar ta zo wa Momy a bazata, wani irin sarawa ƙirjin ta yayi wanda ya hana ta magana, sai da ta ɗan ja seconni kafin ta buɗe baki cike da murnan da iyakan shi fuska tace, "Masha Allah Son, yau ka faranta min abun da na jima ina fatan ji daga bakin ka, ai hakan ya fi shi ne zai ƙara kankaro maka mutunci ka zama babban mutum. Aina yarinyar take?" Yana murmushi yace, "yarinyar Aunty ce ai, ƴar Yayar Hashim Aboki na." "Oh ko wannan yarinyar wacce muka haɗu a asibiti?" "Eh ita Momy." Murmushin yaƙe tayi tace, "Masha Allah sosai kuka dace kuma, ai yarinyan naga kamar babu ruwan ta, yanzu kuma zumunci zai ƙara ƙulluwa kenan kai da Hashim? Abun gunun sha'awa wlh tunda zai baka yar shi ai haka ake so." Shi dai murmushi kaɗai yayi Tace, "alhmadulillah ai komi yanzu ya zo da sauƙi tunda ka samu Matar Aure, ko su Hafsa zasu ji daɗi ai idan aka ce sun sami Mahaifiya. Allah yasa ayi damu." "Amin Momy. Abdul be shigo nan bane?" "Eh ina tunanin ma ba ya gidan, amma na san bazai jima ba zai shigo tunda dare ya fara." Miƙe wa yayi yace, "zai tafi." Sannan yayi mata sallama suka fice da yaran. Kai tsaye Part ɗin shi ya nufa, ya saka yaran suyi alwala sannan shima yayi, sai da ya tabbatar sun tayar da Sallan ya bar su a nan falo ya wuce masjid ɗin da ke a cikin gidan. ******* Momy kasa motsa wa tayi a wurin tun fitan shi gaba ɗaya hankalin ta ya tashi Fitowar Luwaira daga ɗaki ne ta zauna tana tambayar ta da cewa, "Momy kamar na ji muryan Yaya Umar a nan ina Toilet. Ya dawo ne?" Kallon ta Momyn tayi bata iya ce mata komi ba domin hankalin ta ya fita a jikin ta tunani ya sha mata kai Sai da ta sake magana ne tana tambayar ta, "Wai Momy lafiya kika yi shiru?" "Babu lafiya Luwaira. Ina Abdul kira min wayan shi yayi maza-maza ya zo?" Yanda ta ga hankalin ta ya tashi ne yasa ta tashi da sauri ta nufi ɗaki ta ɗauko wayan nata ba tare da ta sake furta komi ba, sai da ta kira shi kafin ta sake kallon ta tace, "Momy wai lafiya ki sanar min don Allah?" "Ki bari Abdul ya zo". Babu jima wa sai ga Abdul ɗin ya shigo tunda dama ya iso gida. Koda ya shigo ya gansu a haka shima tambyar ya soma jeho wa A nan Momy ta sanar musu da zancen da Umar Faruk ya faɗa mata Luwaira kasa cewa komi tayi saboda tashin hankali "Momy wacce yarinyar kika ce zai aura?" "Wannan yarinyar da suka zo gaishe shi a asibiti da su Hajiyan Hashim." Saurin tashi tsaye yayi ya furta, "Whattt..?" Kallon sa Momy tayi tana karantan yanayin sa ganin yanda gaba ɗaya tsananin tashin hankali ya nuna a fuskar sa. Kafin ma tayi magana sai ji suka yi Luwaira ta faɗi ƙasa a sume. Tuni Momy tayi kanta ita da Talatu wacce ta fito daga ɗakin ta ta hangi me ke faruwa Shi kuwa Abdul a halin da yake ciki yana ga ya fi ta shiga tashin hankali, shiyasa be bi ta kansu ba ya juya ya fice da sauri ya nufi Part ɗin shi. Yana shiga ya faɗa kan kujera yana mayar da numfashi, sai kuma ya kama kanshi zuciyar sa tana tafarfasa kamar zata faso ƙirjin sa, kawai maganar Momyn ne ke dawo mishi a kwanya, taya zai bari ya rasa yarinyan nan bayan ya rigada ya kamu da ƙaunar ta? Ya za'a yi ma ace Umar Faruk ne zai aure ta? Haba bazai yiwu ba.. sai kuma ya tashi tsaye ya nufi cikin bedroom ɗin shi kamar zai tashi sama. Ruwa talatu ta ɗibo aka zuba mata kafin ta farfaɗo Ganin sambatun da take yi ne sai Momy ta kalli Talatu tace, "je ki kiyi aikin ki." Hakan yasa ta tashi ta wuce har tana jiyowa tana kallon su, sai kuma ta taɓe baki a ranta tace, "babban magana. Akwai tashin hankali kenan." Momy kuwa tana ganin Talatu ta shige sai ta kalli Luwairan tace, "ke ki yiwa mutane shiru kina hauka ne zaki tona mana Asiri?" Kuka ta fashe da shi tana cewa, "Haba Momy ke kin san a halin da nake ciki ne? Wlh ji nake yi kamar zuciyata zata faso ƙirji na saboda zancen ki, bazan iya jure wa ba wlh, bazan iya bari wata ta shigo gidan nan a matsayin Matar Umar Faruk ba, Ni ce zan aure shi, idan har ban aure shi ba to babu shi babu wani auren, sai dai duk abinda za'a yi ayi bazan bari ba." Sai ta sake kece wa da kuka Dole Momy ta koma rarrashin ta tace, "ki tashi ki wuce ɗaki kiyi sallah, zamu yi maganar daga baya domin nima bazan bari wata ta shigo gidan nan ba gwara ke ki aure shi." "Da gaske Momy?" Tafaɗa da sauri jin abinda Momyn tace "Ki tashi nace ki wuce ban son iskanci." Dole ta tashi tana faman hawaye ta wuce ɗakin ta Ita kuma Momy kasa tashi tayi saboda ruɗu da tashin hankalin da yake cin ranta, duk ta rasa abun yi, daga baya kuma ta miƙe ta wuce ɗakin ta. ✳️✳️✳️✳️✳️ Sai da aka yi sallan isha'i sannan ya dawo gida. Da ya shiga parlour'n su Hafsah suna zaune suna kallo. Yana shigowa suka zo suka ƙanƙame shi suna kiran sunan shi. Ya kama su suka zauna yana cewa, "My babies har Kun idar da sallan?" "Eh Dady." Suka haɗa baki wajen faɗa Shafa kansu yayi ya dubi wajen dainning. Sai kuma yace, "ok to ku tashi mu je ku ci abinci." Tashi suka yi suka nufi wajen dainning ɗin. Bayan sun zauna ya zuba wa kowa abinda yake so kafin suka soma ci Shima abincin yake ci amma hankalin shi na kan wayan shi, laluba Numban MEEMA da Uncle Hashim ya turo mishi yayi, sai da yayi saving kafin ya danna kira. Lumshe idanun sa yayi ya buɗe sanda ya ji wayan ta soma Ring, sai dai har ta tsinke ba'a ɗaga ba sai ya sake kira, nan ma shiru dole ya haƙura ya mayar da hankalin sa kan abincin sa. But ko kaɗan ya gaza ci sosai saboda tunanuka da suka yi masa yawa, surutun da su Hafsah suke mishi ma kaɗan-kaɗan yake amsa musu tunda hankalin shi ba ya wurin. Sai da suka gama yace, "su wuce ɗaki yana zuwa." Daga baya ya bi bayan su ya ciro musu kayan barci suka saka sannan yace, "su hau gadon su kwanta." Yayi musu addu'a ya fice ya koma ɗakin sa Shima sai da ya shiga yayi wanka ya saka kayan barci sannan ya hau kan gadon shi. Kansa ya ɗaura a dantsen hannun shi yayi shiru, ya jima a haka sai kuma ya ja numfashi ya karkace kai ya ƙura wa wayan sa ido da ke ajiye a saman gadon. Kamar bazai ɗauka ba sai kuma ya saka hannun sa ya ɗauka ya sake laluba Numban MEEMA ya kira ta. ✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️ A lokacin shigowar MEEMA kenan ɗaki, ta gama shirin ta tana ƙoƙarin kwanciya ta ji Ring ɗin wayan ta da ta ajiye a saman mirror tun kafin fitan ta. Zuwa tayi ta ɗauka sai kiran ya tsinke, nan ta ga an yi mata three missed calls, ɗan jim tayi bata kai ga yin wani tunani ba wani kiran ya sake shigo wa. Sai ta nufi bakin gadon ta zauna kana ta latsa wayan tayi peacking ta saka a kunne. Wani ajiyan zuciya me ƙarfi ya saki jin anyi peacking call ɗin. Sai da ya ɗan gyara kwanciyar sa kafin ya kai wayan kunne yana sallama Sassanyan muryan sa da ta bugi kunnen ta ne yasa ta ɗan lumshe idanu tana buɗe su. Sai da ta ja seconni kafin ta amsa sallaman in a very low voice Shiru ne ya gifta na ɗan wani lokaci Kasancewar MEEMA bata san shi bane; ko kaɗan bata kawo shi ne ya kira ta ba duk da muryan nasa yayi mata kama da wanda ta taɓa ji, jin shiru sai ta ciro wayan ta duba ta ga yana tafiya sannan ta mayar ta sake faɗin, "hello who's online?" Lumshe idanu yayi saboda jin yanda muryan nata ya ratsa shi har cikin jiki da ɓargon shi, sai da ya gyara kwanciyar sa daƙyar ya buɗe baki wanda muryan nasa har shaƙewa tayi ya kirayi sunan ta Hakan yasa tayi shiru tana tunani a ranta, a nan ne tunanin sa ya faɗo mata wadda ta tabbatar da tabbas shi ne. Bata amsa ba illa shirun da taci gaba da yi Sai yace, "Weldon, I hope I didn't bother you calling you last night?" Duk da ta gane shi but hakan be sa tace, "But to whom am I talking?" Shafa kansa yayi a hankali ya furta, "Are you talking to Umar Faruk, hope now you understand Me?" Still shiru tayi Sai yace, "Do you still understand MEEMA?" Jin yanda ya kira sunan ta yasa ta lumshe idanuwan ta tana zamewa a kan gadon ta kwanta, still she's silent Hakan sai ya saka jikinsa yayi sanyi sosai, a hankali ya sake furta sunan ta "Na'am." She answered him briefly "I don't know why you don't want to talk to me. Does that mean you don't need me in your life? Tell me the truth." Shiru ta sake yi tana jin zuciyar ta na bugawa sosai fiye da sanda ta gane shi ne "I know I'm restricting you but I'm sorry please, Don't say I'm bothering you That's not my nature, but I'm in a political situation. But I have nothing to worry about, I look forward to seeing you whenever you want to let me know." MEEMA rufe idanun ta kawai tayi tana sauraron muryan nashi wanda ke ratsa mata can cikin kunnuwa yana saukar mata da kasala da wani irin yanayi a jiki "MEEMA." Ya kira sunan ta in a slowly Buɗe ido tayi a hankali tana amsa mishi "I restrict you with my words?" "Laà." Sai ya ja numfashi yace, "ok but did you allow me to call you? I don't want to restrict you because I am a person who does not want to restricted." Shiru tayi kamar baza tayi magana ba sai tace, "Na'am." "Ok thanks. I will let you rest until tomorrow. Sleep well, dream of me please." Wani abu ne ta ji ya tsarga mata, tayi saurin mayar da idanun ta tana sauke numfashi Shi kuma jin tayi shiru sai yayi mata sallama ya kashe wayan. Ajiye wa yayi yana saka hannu a fuskar sa ya shafo sajen sa yana me lumshe idanu, kyakykyawar fuskar ta kawai yake hango wa hakan yasa ya saki murmushi a hankali, sai ya gyara kwanciyar sa yana buɗe idanun sa ya kafa wa wuri ɗaya ido. Tunani yayi masa yawa dole ya miƙe zaune ya buga tagumi, sai kuma can ya koma ya kwanta yana mayar da idanun sa ya rufe still haka ya ci gaba da tunanin ta a ranshi. ****** MEEMA kuma tunda ya kashe wayan itama ta kasa motsi, idanun ta a rufe har sai da ta ɗauki kusan mintuna ashirin a haka kafin ta tashi ta gyara kwanciyar ta sosai ta haye kan gadon, duk yanda ta so ta cire tunanin sa tayi barcin ta but ta kasa. Sai dai ɓarawo barci daga baya ya zo ya sure ta cike da mafarkin Umar Faruk. ???????????? *MEEMA FAROUK* ???????????? *NA_NAFISA ISMA'IL* *WATTPAD_UMMUDAHIRAH* *SARAUNIYAR TSOKANAR PERFECT* ???????? *PERFECT WRITER'S ASSOCIATION* ???? ```( WE AIN'T PERFECT, BUT WE'RE ALWAYS TRYING OUR BEST TO MOTIVATED AND ENTERTAIN OUR REDERS????)``` /https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/ *P.W.A✍️* *SADAUKARWA* _Na sadaukar da wannan littafin ga Shugaba adila *SAFNA ALIYU JAWABI,* Allah ya daɗa ɗaukaka ki Amin._ *NO_29* *THE FOLLOWING DAY* MEEMA tana tashi da safe da text ɗin Umar Faruk ta soma cin karo, haka kawai sai ta ji farin ciki ya ziyarci zuciyar ta, ta karanta text ɗin ya fi sau uku, yanda ya nuna kulawar sa a kanta da yanda ya damu da ita sosai ya saka ta farin ciki, shiyasa gaba ɗaya a lokacin ta ji ta a wani irin yanayi na nishaɗi wadda ta kasa gane meye ya saka ta wannan farin cikin sosai haka, duk da gefe ɗaya kuma tana jin wani irin faɗuwar gaba. shirin ta take yi but tunanin ta na a kanshi, har ta gama shiryawa yau ta sanja shiga, haka kawai yau take son saka kayan hausawa kasancewar tunda aka ɗinko mata bata taɓa amfani da ko ɗaya ba, atamfa ce kalan ruwan madara sai aka yi amfani da ja da baƙi wajen design ɗin flower, ɗinkin riga da skert ne da suka kama ta cif kasancewar ta me diri tubarakalla, sosai kayan suka yi mata kyau suka sake haska skin ɗin ta, ita kanta ta kasa ɗauke kai daga kallon surar jikin ta sabida yanda kayan suka yi mata kyau, sai juyi take yi a gaban mirror tana ƙara kallon kanta, murmushin kan fuskar ta ya kasa gushe wa still sai juyi take yi, sai da ta gaji don kanta kana ta ɗauki ɗankwalin da ninyan ɗaurawa, sai dai duk yanda ta so ta ɗaura ɗin ta kasa, sai cikuikuiye shi take yi tana ɗaura wa tana kwance wa but ya ƙi mata yanda take so, dole ta haƙura ta gyara gashin ta ta tufke shi a ƙeyan ta, kana ta ɗauki veil ja tayi Rolling da shi ya saukar mata a iya kafaɗa, sai tayi using da black flat shoes da saman ya kasance ja, yanda ta ga kayan sun yi mata ne yasa ta ɗauki after dress tana shirin saka wa, sai kuma tayi shiru tana ɗan tunani idanun ta a kan mirror tana kallon kanta, sai kuma ta mayar ta ajiye ba tare da ta saka ba sannan ta ɗauki Handbag ɗinta ta fice ba tare da ta shafa komi a face ɗin ta ba Babu kowa a parlour'n kasancewar safiya ne, sai Zabba'u wacce take ta ƙoƙarin shirya Breakfast a saman table. Ganin ta yasa ta washe baki tana cewa, "wow MEEMA, you look so good, the stuff looks so good to you." Ita kanta murmushi take zuba wa har ta iso kusa da ita tace, "thanks. Good morning." "Hope you are feeling well?" "Alhamdulillah." Tafaɗa tana jan ɗaya daga cikin kujerun dainning ɗin ta zauna. Sannan ta soma haɗa tea Ita kuma Zabba'u surutu ta soma jan ta dashi a haka har ta gama shirya komi a inda ya dace. Kana ta juya ta koma kichen While MEEMA sipping tea ɗin take yi a hankali tana ɗan lumshe idanuwan ta, tunani ne a ranta har ta gama shanye tea ɗin ta ajiye sannan ta tashi ta wuce ɗakin Hajiya Lokacin Hajiya na zaune a saman sallaya tana ta lazimin safe Da shigar ta ta nufi wajenta tare da kiran sunan ta Hakan yasa Hajiyan ta sakar mata murmushi tana kallon ta har ta iso ta duƙa a gaban ta As usuals hannun ta ta kama ta sumbata tana kallon fuskar ta cike da murmushi a face ɗin ta tace, "Grandma good morning." Sai da ta shafa addu'ar nata kafin tace da ita, "Morning my dear. Today you have done very well, Masha Allah you look so cute." "Thanks Grandma." Tafaɗa itama tana murmusawa "You eat breakfast?" "Na'am grandma. I'm go". "Ok God help give Luck. Take care of yourself?" Amsa mata tayi tana sake mata peak a hannun ta kana ta tashi ta fice While Hajiya ta raka ta da kallo. Sama ta nufa sabida su gaisa da Uncle Hashim. Kafin ta sauko ne Idris ya shigo gidan, yana zaune a Parlour suna surutu da Zabba'u ta sauko ƙasa Shima yana ganin ta ya miƙe yana murza idanu, sai ya ɗan soma ɗaga kai Like yana leƙen bayan ta Ita kuma tsayawa tayi tana kallon sa da mamaki, sai tace, "what you look?" Waro ido yayi da cewa, "wai You mean like you? A mean MEEMA?" Murmushi tayi coz ta gane tsokanar sa ne ta motsa Itama Zabba'u da ke jin su dariya tayi tace, "Today you see her has changed a lot, she has joined us Hausa, she is very beautiful." Tafa hannayen sa yayi yana matsowa kusa da ita, fuskar sa cike da fara'a yace, "wow my cuty friend! I never thought you were so beautiful until today, have you seen? You've done very very well, You look so cute." Ya ƙare maganar da ɗaura hannun sa a baki ya huro mata kiss ???? Sosai take dariya a lokacin nan wanda hakan ya bai wa dimples ɗin ta damar fito wa sosai "I've never seen you laugh beauty. Laughter is so good for you. Please do it ok?" Yafaɗa still yana kallon ta yana murmushi Bata ce komi ba illa sake ƙawata fuskar ta da smile da tayi Shi kuma juyawa yayi ga Zabba'u yace, "to ranki ya daɗe! Yau dai bazan ci abincin ki ba sauri muke yi, idan Hajiya ta fito kice ina gaishe ta mu mun tafi." Tana dariya tace, "kace yau abinci na ya huta da tsegumi? yau babu sharhi. To a dawo lafiya Allah ya tsare." "Ai kar ki damu yau zan ci na rana a nan don haka ki girka da Ni, ki gode wa Allah ma yau ina sauri but anjima dai zamu haɗe ɗin." Yafaɗa yana yin gaba ya bi MEEMA wacce har ta fice ma. ✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️ Gaba ɗaya yau tunda Luwaira ta tashi babu walwala a tattare da ita, idanunta duk sun kaɗa sun yi jawur sabida kukan da ta sha a daren jiya, ga rashin barci da bata samu tayi ba. Shirin ta na school tayi saboda tana son ta je ta rubuta test, ba don haka ba ba ta tunanin zata iya zuwa ko ina a halin da take jin kanta. Koda ta fita Parlour ɗakin Momy ta shiga, ta sanar mata, "zata wuce school". Kallon ta Momy tayi tace, "ba dai kuka kika yi ba Luwaira?" Shiru tayi tana ɗauke kanta gefe Tsira mata idanu tayi na ɗan lokaci kafin ta kaɗa kai da cewa, "kin yi Breakfast ne da zaki tafi?" "Ba na jin yunwa Momy." Sai ta juya ta fice bata jira cewar ta ba Ita kuma Momy ta raka ta da kallo har ta fice. A yanda take jin baƙin ciki a zuciyar ta da zata iya cire soyayyar Umar Faruk a zuciyar ƴar ta da tuni ta cire, sosai take baƙin ciki da hakan sai dai babu yanda zata yi, tabbas koda ta saka auren su ya yiwu ba ta jin zata kasa cika burin ta a kansa, dole ne sai ta mallaki komi nashi kafin hankalin ta zai kwanta, dukiyan sa da ƙadarorin sa duk mallakin su ne, ta san ita kanta Luwaira baza ta gane abinda take guje mata ba sai nan gaba. Amma kuma yanzu ta yanke shawaran barin ta ta auri Umar Faruk domin hakan shi ne maslaha a wajen su a kan ya auro wata ya kawo ta cikin gidan nan, inyaso daga baya bayan Luwaira ta haihu da shi sai su kashe shi su mallake komi ya dawo hannun su, a lokacin kuma zata san duk hanyar da zata bi domin fahimtar da Luwaira sannan ta mantar da ita shi a gaba ɗaya rayuwar ta, a lokacin zata auri wanda ya fi shi ta sake sabuwar rayuwa, su kuma burin su ya cika. Numfashi ta ja tana yalwata fuskarta da murmushi, tabbas ta san Umar Faruk yana jin maganar ta idan har ta ba shi umarnin auren Luwaira zai amince, amma ta ina zata bi ta fahimtar da shi ba tare da ya ɗarsa wani abu a cikin zuciyar sa ba? ******** Tana fita mota ta shiga drever ya ja ta zuwa school ɗin su. Koda ta shiga aji ta tarar da Abida tana zaune, sai dai kasancewar tayi latti a lokacin Malamin su ya shigo shiyasa basu yi wani magana ba suka natsu suka mayar da hankalin su kan karatun. Bayan ya fita ne wani ya shigo daga nan ne suka sami break Abida wacce ta lura da yanayin Luwairan ita ta soma mata magana da tambayar abinda ke damun ta ganin halin da take ciki Sai kawai Luwaira ta fashe mata da kuka saboda tsananin ƙuncin da ke damun ta Da sauri ita kuma ta sanya hannu ta kama ta tana faɗin, "Haba Luwaira zaki tara mana mutane ne? Me ke damun ki meye ya saka ki kuka? Please kiyi shiru haka nan ki sanar min." Daƙyar ta iya tsakaita wa da kukan duk da bata yi shiru duka ba, daƙyar ta buɗe baki take sanar mata da zancen auren Umar Faruk, kana ta ƙara da cewa, "ban san ya zan yi ba Abida, ban san ya zan yi ba muddin ya ƙara aure, wlh ji nake yi kamar zan kashe kai na tsaban ƙunan da nake ji a raina, ina matuƙar ƙaunar sa amma be san ina yi ba, ya zan yi ne?" Tausayin ta ne sosai ya kama Abida, tabbas so da zafi musamman idan kana yin shi a inda ba'a san ma kana yi ba, hakan ya fi komi ɗaci da tada hankali. Rarrashinta ta soma yi kafin tace, "Ni a nawa shawaran Luwaira ki fito fili ki sanar mishi kina ƙaunar shi, that is the only solution. Idan kika bar abun a ranki be san ma kina yi ba, idan da tun farko kin sanar mishi maybe da tuni be ga wancan ya ce yana so ba, kina fa da duk abinda ɗa namiji zai so ki, Ni a tsari na ba na barin abu ya cutar da Ni don haka dole ke ma ki samu hanya mafi sauƙi ki sanar mishi, sai ki ga me zai ce, idan ya amshi soyayyar ki Fine, Idan kuma be amsa ba dole mu san abin yi, ko ta wani hanya ne zamu bi domin ki samu zuciyar shi, ke ƙawata ce Luwaira zan taimaka miki a duk sanda kike neman taimako, ai yanzu kai ya waye sai mutum ya so yake barin damuwa ta karshi." Kallon ta Luwaira tayi yayinda idanun ta suke ci gaba da zubar da hawaye tace, "Abida wlh hanya ɗaya ce na san zan samu Umar Faruk cikin sauƙi, muddin Momy ta amince da auren mu na san shima zai amince ko ba ya so na, but She is still silent and refuses to tell me anything and yesterday she told me we would talk." "To meyasa baza ki same ta kuyi maganar ba? Inaga idan kun zauna kika sanar mata da halin da kike ciki zata fahimce ki, Ni abun yana ɗaure min kai meyasa ba ta son ki da shi ne?" "Uhmm baza ki gane bane Abida." Sai kuma tayi shiru tana ɗaura kanta a kan deks Itama Abidan shiru tayi tana kallon ta, sai kuma tace, "idan har baza ki iya zuwa wajen ta kuyi magana ba ni zan je, Let's go together sai in faɗa mata halin da kike ciki." Ɗago kai Luwaira tayi ta kalle ta, ba dai tace komi ba illa ɗauke kai da tayi tana saka hannu ta soma share hawayen ta Sai Abidan ta dafa ta tace, "don Allah ki kwantar da hankalin ki, ki bi shawara nan yau ɗin nan ba sai gobe ba ki same shi ki sanar mishi, barin kashi a ciki ba ya maganin yunwa kina jina?" "Abida faɗan ba sauƙi ne da shi ba, da ace zan iya tunkaran shi da wannan kalman ai da tuni na daɗe da furta mishi, Umar Faruk ya wuce yanda kike zato, yana da wani irin kwarjini da kamalan da bazan iya tunkaran shi da zancen nan ba, sannan a yanda ya ɗauke Ni yana matuƙar girmama Ni a matsayin ƙanwar sa hakan ke saka wa nake kasa yin komi." "Haka nan zaki daure ƙawata". Abida tafaɗa tana sake dafa ta, "na tabbata zaki iya, idan ba haka ba wankin hula ne zai kai ki ga dare, shawaran da zan baki kina da Numban shi ki tura mishi a text message, na tabbata zai fahimce ki idan har yana ƙaunar ki, do that please." Shiru tayi Luwairan tana kallon ta, sai kuma ta gyaɗa kanta tace, "insha Allahu I will try my best. Zan tura mishi zuwa anjima, amma kina ganin zai amince bayan ya sami wacce zai aura?" Murmushi Abida tayi tace, "ba na tunanin zai ƙi amince wa sabida dole zai fahimci a halin da kike ciki, idan har bazai fasa wancan auren ba sai dai ya haɗa ku duka amma ba na tunanin zai ƙi amince miki, ko don halaccin da Momy tayi masa, ko domin kunyan ta bazai ƙi son ɗiyar ta ba." Daga haka shawara Abidan ta ci gaba da bata. Har sanda lecturer ya shigo sannan suka dakata suna gyara zaman su tare da ba shi attention ɗin su. ✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️ Dariya sosai Laɗifa take sha saboda yanda MEEMA ta dage wajen furta yaren Hausa, tana koya mata ne amma duk kalma ɗaya idan ta faɗa sai ta tuntsire mata da dariya har da riƙe ciki Tun MEEMAN ba ta kula ta itama tana tayata dariyan har dai ta gaji ta koma hararan ta, ganin ta ƙi denawa sai ta ɓata fuska kamar zata yi kuka tace, "Since you're laughing at me I've stopped learning." Cikin dariyan Laɗifa tace, "I'm so sorry my dear. Wlh dariyan ne refused to stop, but..." Sai ta kama bakin ta sabida wani sabon dariyan da ya taho mata, daƙyar ta riƙe shi tana murmusawa tace, "But I'm sorry again." Still fuskarta a turɓune ta balla mata harara tana cewa, "I will not ask you to teach me again since you will laugh at me. I will go to Idris and he will teach me." Laɗifa bata kai ga yin magana ba wani saurayi yayi Nocking Yana turo ƙofan. Shima ɗaya daga cikin ma'aikatan wajen ne And they all followed him, watching him He smiled and said, "Hi how far?" Laɗifa ta amsa mishi tana cewa, "Brother Idris ya turo ka waje na? I have not finished but I will finish now." "Eh shi ya turo Ni, amma duk da haka there are strangers who come to MEEMA." Ya ƙare maganar da kallon MEEMAN wacce ta mayar da hankalin ta kan computer tana latsawa Hakan yasa ta ɗago kai tana kallon sa sai dai bata furta komi ba Laɗifa tace, "And strangers? Who are they?" "I don't know wlh, they were outside in the car, they demanded that I call MEEMA saying they would miss a message being sent." "Ok to zata zo". Daga haka shi kuma ya fice Sai Laɗifan ta kalli MEEMA wacce itama ta zuba mata ido tace, "Is there anyone you expect to come to you?" Girgiza kanta tayi sai kuma tace, "No, no one." "Ok get up let's go check." Tashi tayi suka fice tare. Suna fita bakin Gate ɗin suka hangi baƙar mota ƙirar jip a fake, kasancewar glasses ɗin tited ne ba a ganin kowa daga ciki. Kai tsaye wajen motan suka nufa Sun kusa isa sai wayan Laɗifa tayi Ring, tsayawa tayi a wajen tana peaking call ɗin Hakan ya bai wa MEEMA damar karisa wa wajen motan tana bin ta da kallo Sai kawai aka zuge ƙofa wani mutum ya fito da sauri, kafin ƙiftawar minti ɗaya har ya tura MEEMA a cikin motan ya rufe an ja motan a tsiyace Laɗifa wacce take waya a kan idanun ta komi ya faru, sai dai kasancewar ta shiga shock ko motsi ta kasa sai da suka tafi ne sai ta kwatsa ihu tana bin Bayan motan, tuni ta jefar da wayan hannun ta sai zuba ihu take yi, ganin sun yi mata nisa da gaske ai sai ta zube a wurin tana ɗaura hannaye a kai tana ihun kiran sunan MEEMA Kankace kobo har tsirarun mutanen da ke wajen sun nufo inda take don a zaton su wani abun ne ya same ta, kasancewar basu san me ta biyo ba shiyasa suke tambayar ta ba'asi? Hannu kawai take nuna wa ta inda motan ta bi bakin ta na rawa tana kiran sunan MEEMA but sai dai gaba ɗaya muryan ta ba ya fita sabida tsaban ruɗu da tashin hankali. ???????????? *MEEMA FAROUK* ???????????? *NA_NAFISA ISMA'IL* *WATTPAD_UMMUDAHIRAH* *SARAUNIYAR TSOKANAR PERFECT* ???????? *PERFECT WRITER'S ASSOCIATION* ???? ```( WE AIN'T PERFECT, BUT WE'RE ALWAYS TRYING OUR BEST TO MOTIVATED AND ENTERTAIN OUR REDERS????)``` /https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/ *P.W.A✍️* *SADAUKARWA* _Na sadaukar da wannan littafin ga Shugaba adila *SAFNA ALIYU JAWABI,* Allah ya daɗa ɗaukaka ki Amin._ *SAKAMAKON SALLAH 1* _Mun sani cewa a shika-shikan musulunci ɗin nan guda biyar bayan imani sai tsayar da sallah. Abdullahi Ibnu Mas'ud ya ce, "Na taɓa tambayar Manzon Allah cewa wane aiki na ɗan Adam Allah ya fi so?" Sai Annabi ya ce, "sallah". Na sake cewa, "daga ita fa?" Sai Annabi ya ce, "kyautata wa iyaye". Na sake cewa, "daga wannan fa?" Sai ya ce, "sai jihadi."_ _Manzon Allah ya taɓa ce ma Abu Zarrin, "in Mutum yayi Sallah domin neman yardar Allah, duk zunuban sa za su zube Kamar yadda ganye yake zubewa daga itace," Abin lura a nan shi ne sallah tana kawar da ƙananan zunubai. Manyan kam sai an tuba. Amma in Allah ya ga dama yana iya yafe sagiran da kaba'iran don sallar da mutum yayi. Amma kuma, ko can ba ayi ma musulmin ƙwarai kallon zai riƙa kuntuka kaba'ir, manyan laifuka. Ban da ma haka duk mai Sallah yakan yi istigfari ne, a ƙarshe ya roƙi Ubangiji ya gafarta masa zunuban sa, manya da ƙanana._ _Abu Sa'id Khudri, Allah ya yarda da shi ya ce, "ya taɓa jin Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi na cewa: "ko wace ɗaya daga cikin sallolin nan biyar tana kankare zunuban da suke tsakanin ta da wadda ta gabace ta." Bari mu kawo misali da wani wanda aikin sa yake sa yayi butu-butu da ƙura. Akwai ƙoramu guda biyar suna gudana tsakanin gidan sa da inda yake aikin. In ya tashi zuwa gidan yakan yi wanka a kowace ƙorama. To, haka fa sakamakon yin sallolin nan biyar yake. Ana yafe duk wasu kurakurai da zunubai da suke tsakanin salloli biyu saboda istigfari da tuba da ake a kowace sallah._ _Manzon Allah yakan riƙa kawo mana ire-iren misalan nan ne don ya nuna mana irin ƙarfin da sallah take da shi wajen kawar da zunubai. Idan mun yi watsi da jin tausayi na Ubangiji, ba za mu kuka da kowa ba sai kan mu._ _Ba shakka ɗan Adam mai yin kurakurai ne. Muna iya yin ayyuka da dama wa'danda za su saɓa ma Ubangiji, mu kuma gamu da hushin sa da horon sa. Amma kuma mu duba irin jin ƙan da Ubangijin mu yake mamaye mu da shi. Ya nuna mana yadda za mu sadu da rahmar sa da jin ƙan sa. Abin takaici ne ƙwarai a ce mun bari wannan baiwa ta wuce mu, bamu kama ta mun riƙe da hannu bibbiyu ba. Rahmar Allah kusa take ƙwarai ga mai Sallah. Sallah falala ce daga Allah ya zo, ya gusar da abin da yake damun zuciya. Haka aka san Manzon Allah da Sahabban sa suke yi._ _Ɗan Adam yana yin Sallah tun safe har ya zuwa sallar isha'i da fatar dacewa da rahmar Allah. Bayan isha'in mutane sun kasu gida uku. Akwai waɗanda suke su gare su daren hanya ce ta samun lada da tubarraki. Waɗannan su ne masu raba dare suna bautar Allah, lokacin da wasu suke ta shara Barci. Su kam lada suke samu daga Ubangijin su. To, sai kuma mutanen da suke mayar da daren wani kaya mai nauyi da masifa gare su saboda yin ka-ce-na-ce cikin miyagun ayyuka da talatainin dare. Ba abin da daren yake kawo musu sai baƙin ciki. Sai kuma kashi na uku wanda ya ƙunshi masu hayewa gado kawai bayan sun gama isha'i. Su kam ba yabo ba fallasa. Irin su sun kauce wa hadisin Manzon Allah da yake cewa, "ku dimanci yin Sallah a gidajen ku ko baiwar Allah da rahmar Allah su iso gare ku." Allah yasa mu dace duniya lahira._ *NO_30* *IN TWO HOURS* Idan ka shiga gidan Hajiya tamkar an yi mutuwa saboda tsaban tashin hankalin da suke ciki. Tunda labarin ɗauke MEEMA ya iso gare su suka shiga tashin hankali, masu kuka nayi masu salati nayi, Ummee har wannan lokacin ta kasa yin shiru sai kuka take yi saboda ta fi su shiga tashin hankali gaba ɗayan su. A yanzun ma suna zaune gaba ɗaya a Parlour sun Yi cirko-cirko suna jiran dawowar Uncle Hashim Wanda ya fita tun ɗazu shi da Idris da masu aikin gidan sun tafi kai rahoto wajen ƴan sanda A lokacin ne motocin Umar Faruk suka shigo gidan kusan su huɗu, da shi da Momy tare da Abdul suka taho. Bayan an buɗe musu kofofin motan suka fito gaba ɗayan su Bazan iya misalta muku a halin da Umar Faruk yake ciki ba, duk da yana iya ƙoƙarin sa wajen ɓoye tashin hankalin sa da halin da yake ciki but kyakykyawar fuskar sa sai da ya bayyana damuwar da yake ciki Haka ma Abdul domin shima zan iya ce muku ya kasa zaune ya kasa tsaye saboda tashin hankali da jin an rasa Masoyiyar sa, sosai yake jin ƙaunar ta a zuciyar sa wanda gaba ɗaya ta mamaye masa zuciya ta hana sa saƙat, duk da har yanzu be taɓa tunkarar ta da zancen soyayyar sa ba, kuma tun ganin ta sau ɗaya be sake ba bare ya bayyana mata halin da yake ciki a ƙaunar ta, babu abun da ya fi ɗaga masa hankali jin cewa Umar Faruk zai aure ta, shiyasa gaba ɗaya a kwana ɗayan nan yake cikin tashin hankali, sai ga shi kuma abun ya daɗu saboda ɓacewar ta Momy kuwa babu wanda ya fi ta shiga farin ciki da jin wannan labarin, sai dai ko kaɗan bata nuna a fuska ba sai alhini da tashin hankali da ya bayyana a fuskar ta, wanda har ƙwalla sai da ta fitar a gaban Umar Faruk a sanda ya je musu da zancen. Ita da Luwaira tamkar zasu zuba ruwa a ƙasa su sha tsaban farin ciki Yanzun ma da suka shiga ciki. Umar Farouk shi be iya zama ba tunda ya gaishe su yayi musu jaje ya tambayi Uncle Hashim? Shi ne Jalila ta sanar mishi a halin da ake ciki Hakan yasa ya fice ya koma haraban gidan yana riƙe da wayan sa a hannu yana laluba Numban Uncle Hashim ɗin don jin inda yake ya biyo bayan sa Sai yace mishi, "ga shi nan ma a hanya suna dawo wa." Hakan yasa ya dakata daga bakin motan sa ya harɗe hannayen sa a ƙirji yayi shiru, idanun sa har kaɗa wa suka yi saboda tsaban tunani, abin da kawai ya zo masa a zuciya kidnapper ne suka sace ta, kuma zai iya kashe ko nawa ne koda dukiyar shi zai ƙare domin a amso ta, yana matuƙar ƙaunar ta sosai a ransa. Soyayyarta ta rigada ta kama mishi zuciya wanda yana jin bazai iya koda kwana ɗaya ne be sake sanya ta a idanu ba Abdul shima fitowan yayi ya zo ya tsaya a wajen sa fuskar sa duk a dame duk da babu wanda ya san a kan me ya shiga tashin hankali haka Ita kanta Momy sosai take mamakin yanda ya nuna damuwarsa har ya buƙaci zai biyo su. Sanda su Uncle Hashim suka dawo gidan a lokacin ne Umman Laɗifa da ita Laɗifan suka zo gidan su ma, sai da suka gaisa kafin suka shige ciki Uncle Hashim da Umar Faruk suna tsaye bakin motan shi suna zantawa, inda Uncle Hashim ɗin yake faɗa mishi a halin da ake ciki yanzu Jan numfashi yayi shi kuma yana kallon sa da cewa, "I think it was the kidnappers who took her. Abin da nake tunani kenan." "Nima haka nake tunani, duk yanda aka yi su ne suka ɗauke ta, sai dai mu jira har sanda zasu kira mu tunda abun ya faskara, Numban ta ba ta shiga har yanzu da alamu sun salwantar da wayan nata ne." Uncle Hashim Yafaɗa fuska babu fara'a zuciyar sa na suya Dafa kafaɗan sa yayi yana kallon sa yace, "haka ne. But we must do our best to answer her, bazai yiwu mu bar ta a can ba, bamu san me zai same ta ba". Har aka kira sallan magriba Umar Faruk suna tare da Uncle Hashim Momy da Abdul tuni sun koma gida tunda suka yi musu jaje Har zuwa dare babu labari daga wajen ƴan sanda duk da kuwa suna iya bakin kokarin su wajen sun ga sun nemo ta, bare akwai hannun manya musamman da suka ga Umar Faruk ya sake zuwa da kansa, haka sukai ta zirya babu inda basu duba ba har a gidan talabijin ɗin da take aiki an yi sanarwa duk da ba'a saka hoton ta ba, haka ma gidan rediyo duk an kai rahoto Yanzu kawai jira suke yi su ji an kira su an buƙaci kuɗi tunda sun bar zancen a kan duk yanda aka yi ƴan kidnapped ne suka ɗauke ta. ✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️ Idanuwan ta ne suke buɗe wa suke rufe wa, dishi-dishi sosai take gani wanda hakan yasa ta ɗau lokaci tana rufe idanun ta mayar da su har sanda ta buɗe su tarwai tana kallon cilling ɗin ɗakin. Yanda komi ke juya mata ne ta kasa gane a inda take yanzu ɗin, a hankali komi ya soma dawo mata daga sanda suka fito ita da Laɗifa har sanda wani Mutum ya tura ta a cikin mota, sai kuma sanda ta ji numfashin ta ya ɗauke sakamakon toshe mata hanci da aka yi da handkerchief. Daga nan ne bata sake sanin me ke wakana a duniyar ba sai yanzu da ta farka ta tsinci kanta a wannan ɗakin. Zumbur ta tashi zaune tana ƙara ware manyan idanuwan ta da suka sake shanyewa suna buɗe wa daƙyar a cikin ɗakin da babu komi sai katifan da take kwance a kai, sosai take bin ko ina da kallo tana son ganin ta farka a wannan mummunan mafarkin da take hasashen tabbas mafarki ne, tabbas ba da gaske ne ba. Sai da ta fi mintuna goma a haka tana ƙare wa ɗakin kallo da son ganin ta farka, sai zare idanun ta take yi ko ta ina, sai kuma daga baya ta saka hannu ta soma mitstsike su domin ta kasa yarda har yanzu ɗin ba mafarki bane. Ta shafe fiye da mintuna talatin a wurin bata gasgata kanta ba, sai kuma daga baya da ta gane tabbas gaske ne ba mafarki ba, sace ta aka yi sannan aka kawo ta nan inda babu kowa aka ajiye ta. Sai kawai ta fashe da kuka a lokaci ɗaya tana tashi tsaye da mugun sauri, tsaban tashin hankali jikin ta har rawa yake yi domin ƙafafuwan ta ma sun kasa riƙe ta, inda ta ga ƙofa ta nufa da gudun gaske zuciyar ta na wani irin bugawa tamkar zata tsago ƙirjinta ta fito, fatan ta kawai idan ta taɓa ƙofan ta ganta a waje a bainar jama'a. Tana taɓa ƙofan ya buɗe sai dai ganin ta tayi a wani babban parlour da shima babu komi a ciki sai wani ƙofa da ya kasance kichen ne. Tsoro ne ya sake tabaibaye mata zuciya while idanuwan ta suna tsiyayar da hawaye domin a lokacin kukan nata ya tsaya cak sai hawayen da ke zuba tsaban kiɗima. Da gudu ta isa ɗaya ƙofan da ta tabbatar daga shi sai waje ta fincika da ƙarfi domin ganin ta buɗe, sai dai a rufe ruf ko motsi ba ya yi. Wani irin jijjiga ƙofan ta soma yi a lokaci ɗaya tana sakin wani irin ihu me uban ƙara, sosai ta ɓare bakin ta tana kuka da neman ceto da amon muryan ta da be fita sosai tsaban tashin hankalin da take ciki. Duk yanda ta so ta buɗe ƙofan ta fice ta kasa sai kuka take yi tana neman ceto. Daga ƙarshe kuma sai ta koma bin parlour'n da kallo tana tunanin har yanzu mafarki ne, tabbas zata farka, taya za'a ce ita ce a nan? Ita ce aka kama? To a kan me? Sai kuma ta koma bin ɗayar ƙofan da ta gani ta murɗa ta shige, kichen ne da windown sa a can sama wanda ko tayi ƙoƙarin ficewa ta nan babu hali. Dole ta sake koma wa inda ta fito a cikin ɗakin da ta ganta, can ma windown a sama yake, tana kallo sai ta zame a ƙasa ta kurma ihu tana kiran sunan Uncle Hashim, Hajiya, Ummee.. babu wanda bata kira ba a wanda ta sani but babu wanda ke jin ta. Sai ta faɗa kan katifan ta dinga rera kuka, tun tana yi da ƙarfin ta har ta gaji ta koma zubar da hawaye kaɗai, ta sadakar sace ta aka yi, amma su wane ne? Me tayi musu?. Tsawon lokaci tana a yanda take babu wanda ya zo wajen ta, har duhun magriba ya soma gabato wa yayinda ɗakin ya soma duhu. A lokacin ne ta ji kamar an buɗe Gate an shigo da mota. Sai ta tashi a firgice tana fice wa tayi ƙofan parlour. Jira kawai take yi ta ga wanda zai shigo da readyn da zaran ya shigo ta samu hanyar tsere wa. Wuri-wuri tayi tana neman inda zata samu abun bugu, sai dai a kaf gidan bayan ita babu komi a ciki, da alamu gidan sabo ne domin ko penti babu a cikin gidan. Jin an fara taɓa ƙofan sai gaban ta ya sake tsananta da wani irin bugawa saboda bata san wa zata gani ba, da sauri tayi bayan ƙofan da zaran an buɗe ƙofan hakan zai saka me shigowar bazai ganta ba, idanuwan ta sai tsiyayar da hawaye suke yi sun kasa tsayawa. Shiru taji an dakata ba'a buɗe ba, a hankali take jiyo murya ƙasa-ƙasa domin da alamu kamar mutane biyu ne a wajen, lumshe idanun ta tayi tana ɗaura hannun ta ɗaya a ƙirji saboda wani irin kyarma da jikin ta yake yi ga zuciyar ta da ke ƙara hauhawa tsaban buga wa, komi nata rawa yake yi sosai har hannayen ta, daƙyar take iya riƙe kanta a wurin domin ƙiris take jira ta faɗi ƙasa, tsoro da fargaba sun hana ta tsayawa ƙyam, sai ta sake manne wa a jikin bango saboda jin an sake taɓa ƙofan tare da murɗa wa za'a shigo. ???????????? *MEEMA FAROUK* ???????????? *NA_NAFISA ISMA'IL* *WATTPAD_UMMUDAHIRAH* *PERFECT WRITER'S ASSOCIATION* ???? ```( WE AIN'T PERFECT, BUT WE'RE ALWAYS TRYING OUR BEST TO MOTIVATED AND ENTERTAIN OUR REDERS????)``` /https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/ *P.W.A✍️* *SADAUKARWA* _Na sadaukar da wannan littafin ga Shugaba adila *SAFNA ALIYU JAWABI,* Allah ya daɗa ɗaukaka ki Amin._ ???????????????????????? _Sallah ta ƙwarai, ingantacciya, wadda aka yi ta cikin tawali'u da ƙasƙan da kai, tana haskaka zuciya, ta tsarkake ta, kana tana koya wa mai yin ta tsantsar hanyar Ibada da abubuwan da suka rataya a kansa, waɗanda suka shafi Ubangijin sa, don kuwa ta sallah ɗin ce girma da ɗaukakar Ubangiji za su tabbata a zuciyar sa. Sallah tana sa mutum ya zama sahihi, mai gaskiya da riƙon amana, mai fahimtar abubuwa, mai kunya mai auna kome yake yi, mai yawan kyauta. Tana daɗa nuna masa cewa dai Allah Ɗaya ne, yana kuma jin tsoron sa, yana kuma girmama shi. Ta yin Sallah ne yake inganta rayuwar sa, ya tsarkake zuciyar sa, ya nisanci ƙarya da makirci, zamba, fushi da fariya, gaba, tauye wa mutane haƙƙi, rowa, ƙeta da rashin biyayya, da dai sauran miyagun halaye._ _Sallah Ibada ce ta zuci da ta jiki. Mai yin ta zai haskaka da harshen Allah. Yin Sallah shi ne babbar alamar cikar imani, mafi darajar hanyoyin Ibada, kuma hanya mafi tabbata ta nuna godiya ga Allah, saboda tarin baiwar da ya yi mana. Yin watsi da Sallah yana nesanta mutum da Allah, ya rasa rahamar Sa da falalar sa da jin ƙan sa._ _Martabar sallah ta Kai ma cewa mutum ba ya iya barin ta acikin ko wane hali ya sami kansa. Dole ya kawo ta ko yana tafiya ko yana gida, ko cikin tsoro ko cikin aminci. Allah Ya sa mu dace._ *NO_31* Ba kowa bane ya shigo sai Sajjad, yana sanye da baƙin wando da baƙin Jacket a jikin sa, ya ɗaura hulan sa a saman kanshi hannayen sa biyu a cikin aljihun Jacket ɗin Yanda ya buɗe ƙofan ne yasa MEEMA bata hango shi ba don ta ƙara maƙure wa sosai a bayan ƙofan ta yanda ba za'a iya ganin ta ba. Numfashin da take sauke wa da ƙarfi ne yasa ta saka hannu ta rufe bakin ta Har ya soma tafiya inda ya nufi ɗakin da take ba tare da ya rufe ƙofan ba. Sai ya juyo kuma da zummar rufewan kawai idanun sa suka faɗa kanta Wani irin zaro idanu waje tayi saboda arba da tayi da kyakykyawar fuskar sa me kama da nata na asalin Bafulatani. Hakan yasa ta sake tamke bakin ta sosai nan da nan hawaye suka hau tseren gudu a kan dandamalin fuskar ta Shi kuwa tuni ya nufo ta idanun sa a kanta Ita ta kasa motsa wa sai da ta ga da gaske wajen ta ya nufo shiyasa ta wani irin bankaɗa ƙofan da ƙarfi ta kwasa a guje, wanda hakan yasa ta je ta bugu da ƙofan ta faɗi a bakin ƙofan ta kifa ciki. Wani irin kuka me ƙara ta saki sakamakon yanda ta bugu da gwiwowin ta, haka ma goshin ta tayi sujjada hakan yasa ta buge a wajen, take a wurin ta dena gani na wucin gadi saboda wani irin sarawa da kanta yayi lokaci ɗaya ta ɗauke numfashi Shi kuwa tashin hankali ya shiga tuni ya isa wajen ta yana kwaɗa mata kira. Kafin kace kwabo ya ɗago ta yana ta faman kiran sunan ta, sai dai ganin kamar ba ta numfashi sai ya ɗauke ta da sauri yayi ɗakin ya ajiye ta a saman katifa, nan ya soma kiran sunan ta a rikice yana kai hannun sa saman goshin ta wanda tuni ya taso ya kumbura suntum Saukar hannun nasa a saman goshin ta yasa ta ja wani gwauron numfashi wasu sabbin hawaye suna silmiyo mata tare da gangarawa ta gefen kunnuwan ta. Take ta buɗe idanun ta tana kallon sa sai dai ta kasa magana illa bakin ta da ke faman rawa tana son furta words but ta gaza, tsaban rikice wa tuni idanuwan ta sun sake yin jazur Sajjad kamar zai yi kuka ya zare hannun nasa a saman goshin, cike da tsantsan tausayin ta domin ya san ba kaɗan ba ta bugu da faɗin da tayi ya soma mata sannu. Kana kuma ya sake kai hannu da zummar taɓa mata wurin idanun sa a cikin ƙwayan nata Wani irin zabura tayi kamar an tsikare ta. Nan da nan ta ture shi tana ja da baya tare da ƙoƙarin tashi ta gudu Hakan da ya gani yasa ya tashi ya kamo ta yana shirin mayar da ita Nan kuwa suka fara kokawa don iya ƙarfinta ta dage tana ƙoƙarin ƙwatan kanta ta bar ɗakin, yanda ya dage sai ya hana ta fita yasa ta yanka kuka tare da faɗin, "Please let me go. What have I done to you? Why did you bring me here? What are you going to do to me? Let me go and don't kill me." Dariya ma maganar nata ta ƙarshe ta ba shi. Sai ya riƙo ta gam yana wani faman narke fuska saboda yanda ya ji tattausan skin ɗin ta na ƙara haɗe wa da nashi skin ɗin. A hankali ya saki yalwataccen murmushi me ƙara wa fuskar sa kyau. Cikin amon muryan shi wanda zai sa ka gane yana a cikin tsantsan farin ciki yace, "Stop bothering yourself Baby, this is my house and you have come and you will never go out, you know I love you and that is why I took you back and you are here. You hate me and said you will not marry me. I will never tolerate you unless I marry you." Sai ya ɗan yi shiru yana kallon yanda take tsiyayar da hawaye tamkar an kunna famfo, yatsan shi yasa ya lakuto hawayen, sai kuma ya narke fuska tare da kai tafin hannun nasa guda ɗaya da zummar goge mata gaba ɗaya hawayen yana cewa, "Stop bothering me with your tears, I don't want to see you in trouble Baby..." dole ya tsayar da maganar nasa ganin ta kawar da kanta ta ƙi tsayawa. Sai ya ɗan yi murmushi ya kai fuskar sa ya soma shinshinan daga wuyan ta zuwa fuskarta Hakan da ta gani ne ta tattakura ta hankaɗa shi, daƙyar ta iya ƙwace jikin ta tana zame wa a ƙasa. Cikin rusa kuka sosai take cewa. "Please help me get Me back, please?" Ta ƙare maganar tana haɗa hannayen ta waje ɗaya alamun roƙo, gaba ɗaya ta rikice ta gama kiɗime wa sai kuka take yi Shi kuwa tsayawa yayi yana kallon ta na tsawon lokaci. Kafin kuma can ya ɗan ja fasali yana duƙawa a gaban ta, hannu ya saka a haɓar ta ya ɗago fuskar ta na kallon fuskar sa Sai dai ita tuni ta mayar da idanunta ta rufe su ruf tana faman shashsheƙa, gaba ɗaya ta kasa motsawa bare ta ƙwace fuskar ta Shi kuma magana ya soma da faɗin, "If you want me to let you leave this house, there must be a condition." Da sauri ta buɗe idanun ta jazur ta zuba mishi ba tare da ta furta komi ba Sai ya ci gaba da faɗin, "I will marry you. We will be married here. I will marry you before you leave this house. I did not bring you here so that you can go easily. I brought you here so that we can live together. I love you so much That's why I did this to you. I don't want to rape you That's why I decided to bring you here because I married you. If you are ready now I will go and bring those who will marry us." Wani irin suya da tafarfasa zuciyar ta take yi da jin zantukan sa, cikin baƙin ciki da fusata tace, "Who are you to steal me and say you are going to marry me? You are lying, you are not good enough to marry me wlh, I don't love you at all in my heart, hurry me back home before I kill you, I will kill you!" Ta ƙare maganar da ƙara tana kai hannayenta ta shaƙo mishi wuya Da sauri ya saka hannun sa ya ɓanɓare mata daƙyar, har nishi yake yi tsaban ya soma wahala, sosai ya tsorata saboda yanda ta birkice masa lokaci ɗaya a dole sai ta bar gidan, daƙyar yake iya riƙe ta sai kokawa take yi da shi, hakan yasa ya samu dama ya taska mata mari idanun sa sun kaɗa sun yi jazur Take a nan tayi ƙasa tana ƙwalla ƙara tare da riƙe kumatun ta duka biyun saboda tsananin azaban da ya ratsa ta Shi kuma cikin fusata ya duƙa ya riƙo fuskarta ta yanda zata kalle shi dole yace, "Focus your mind on your body. I don't want to argue. If you say you're going to argue with me and I'll make you suffer, I'll surprise you. I have to marry you because you're mine alone." Sai ya nuna kansa da yatsa yana zare mata idanu yace, "I am Sajjad Aliyu Ahmad Riskuwa and you are mine, there is no one who can stop me from marrying you. From now on, you will not be able to leave this house. Here we will continue to live until you trust me, and I will teach your heart my love because you must love Me, we are here with you." Sai ya sake ta yana tashi ya fice ba tare da ya tsaya ba, rufe ƙofan yayi ya nufi parlour'n yana ta zagaye. Sai safa da marya yake yi kafin kuma daga baya ya fice zuwa haraban gidan Yana nan tsaye sai ga wani mota ta danna horn daga wajen Gate, hakan yasa ya fita ya leƙa sannan ya buɗe masa Gate ɗin. Motan cike take da kaya haka sukai ta fito da su tare da Mutumin da ya tuƙo motan suka yi ta shiga da shi ciki, yawanci kayan abinci ne sai kujeru guda biyu da t.v da wasu abubuwan amfani. Sai da suka haɗa t.vn kafin Mutumin yayi masa sallama ya fice Shi kuma ya zauna a kan sofa yana kwantar da kansa tare da lumshe idanuwan sa, duk bugun da MEEMA take yi a ƙofa suna jin ta amma babu wanda yayi magana, ko a yanzu ɗin ma be yi yunƙurin tashi ya je ya duba ta ba illa ɗaukan wayan sa da yayi wanda ke ƙaran kira, ganin sunan Umma sai yayi peacking yana kara wa a kunne "Hello Sajjad". "Na'am Mom." Yafaɗa a kasalance wanda hakan ke nuni da cewan a gajiye yake Ita kuma can cikin tashin hankali take magana da cewa, "wai ina ka shiga ne tun safe baka dawo ba? Ka san dai ba lafiya ne da kai ba meyasa zaka fita ka ƙi dawowa?" Sai da ta ajiye numfashi kafin ya buɗe baki murya a narke yace, "Mom ki kwantar da hankalin ki ina nan lafiya. Sai gobe zan dawo na je gidan Aboki na ne." "Amma meyasa baka faɗa mana ba ga Abban ku yana ta faɗa?" "Ki ba shi haƙuri Mom Ni bazan dawo ba sai gobe. Kuma zan kula da kaina kar ki damu." Shiru tayi tana sauraron yanda yake fitar da numfashi da ƙarfi, can kuma sai tace, "Anya kana lafiya Sajjad? Meyasa ba ka jin magana ne baza ka haƙura da yarinyar nan ba? gaba ɗaya ka tsangwami kanka ka hana kanka sukuni sai kace ita kaɗai ce Autar mata?" "Umma baza ki gane ba but wlh ina tsananin ƙaunar ta, ni bazan iya rabuwa da ita ba komi zan iya yi a kanta idan har zan same ta. Sai anjima zan yi sallah." Be bari tayi magana ba ya tsinke wayan, tashi yayi ya shiga Toilet ɗin parlour'n ya ɗaura alwala sannan ya fito ya gabatar da salla a parlour'n, ya haɗa da sallan isha'i kasancewar lokaci yayi sannan ya fice a gidan, motan sa ya shiga ya bar gidan da mugun gudu. ********* MEEMA kuwa tayi bugun ƙofan har ta gaji ta zame a bakin ƙofan tana ta rusa kuka, sai kiran sunan sa take yi tana zagin shi ta uwa ta uba domin ya zo ya buɗe mata but ko sauraron ta be yi ba, daga ƙarshe haka ta haɗa kai da gwiwa tana gunjin kuka har da su majinu, ta kasa yin shiru har kanta tuni ya ɗau zafi sakamakon tashin hankalin da take ciki ga tsoro da ya mamaye ta. Tana nan zaune ko motsi ba ta yi ga wahalar yunwa da ƙishin ruwa da ya gama galabaitar da ita, tun safe rabon ta da saka wani abu a ciki sanda ta fito gida, ganin ta rasa kuzarin ta sai ta faɗi a wurin a yashe idanuwan ta a rufe but hawayen ciki na ta kwaranya domin sun kasa ƙafe wa. Tana jin sanda Sajjad ya dawo gidan ya buɗo ƙofan falo, hakan yasa ta tashi zumbur tana kafa wa ƙofan ɗakin ido Take a nan sai ga shi ya buɗe ya shigo. Da kallo ya bi ta yana riƙe da baƙin leda a hannun sa, hannun sa ɗaya ya saka a cikin aljihun wandon sa yana sakin killer smile, kamar bazai yi magana ba sai kuma yace, "My baby, you are bothering me yourself. Why don't you understand? This is your house. Let go of your body. I have nothing to do with you." Hannayen ta biyu ta haɗa idanun ta jazur a kansa, cike da shashsheƙan kuka wanda maganar nata ke fita a hankali tace, "please, please help me Please, let Me go please I beg you". Dariya yayi da ajiye ledan a wajen, sai da ya duƙa ya riƙo hannayen nata duka biyun ya haɗa da nashi ya matse Da idanu kaɗai take bin shi domin ta kasa cewa uffan, illa sake matso wasu sabbin hawayen da take yi suna fita a hankali yayinda zuciyar ta tamkar zata fashe sabida tsaban baƙin ciki da tsantsan tsanar sa While Shima kallon nata yake yi, sai kuma ya saka ɗaya hannun nasa a kafaɗan ta ya soma shafa wa har zuwa saman cuty face ɗin ta da ya sanja kala shima yayi jazur tsaban kukan da ta sha, har wani muku-muku yayi Kasa jure wa tayi ta fizge jikin ta da sauri tana matsa wa baya still tana zubar da hawaye "Baby, I will never let you leave this house until I own you. I say you are mine, I love yo. I love you! Why don't you understand me? What have I done to you in your life that you hate me? I love you, why do you not love Me?" "I don't like you. I don't want you to insist. Take me home." Tayi maganar tana fashe wa da sabon wani kukan me tsuma rai Ɗan kallon ledan gaban sa yayi kafin ya mayar da idanun sa a kanta, ya ɗan shafa tulin gashin shi yana wani lumshe idanun sa, still kuma ya buɗe a kanta kana yace, "I know you are hungry. Here is the food I brought for you to take and eat. Please I do not want you to starve. Tomorrow I will be married to you." Sai ya miƙe da zummar fice wa Da sauri ta taso ta biyo bayan sa tana faɗin, "You're lying, I won't marry you, I don't love you, I don't love you!...." Maganar nata ne ya ƙage sakamakon haɗa ta da bango da yayi ya haɗe bakin su waje ɗaya domin ko kaɗan ya tsani kalman tsanar shi da take faɗa a koda yaushe, bazai iya jura ba. _Just the beginning my FAN'S, ku gyara zama kawai yanzu ne za'a soma Labarin. Abu ɗaya kawai nake nema very more and More Comments, Idan babu uhmm zaku riƙa ji na yau ku neme ni gobe ku rasa, haka zamu riƙa tafiya, yau akwai gobe babu._ 08146470539 ???????????? *MEEMA FAROUK* ???????????? *NA_NAFISA ISMA'IL* *WATTPAD_UMMUDAHIRAH* *SARAUNIYAR TSOKANAR PERFECT*???????? *PERFECT WRITER'S ASSOCIATION* ???? ```( WE AIN'T PERFECT, BUT WE'RE ALWAYS TRYING OUR BEST TO MOTIVATED AND ENTERTAIN OUR REDERS????)``` /https://www.facebook.com/Perfect-writers-association-100452275039839/ *P.W.A✍️* *SADAUKARWA* _Na sadaukar da wannan littafin ga Shugaba adila *SAFNA ALIYU JAWABI,* Allah ya daɗa ɗaukaka ki Amin._ *NO_32* Zaro manyan idanuwanta tayi waje zuciyar ta na wani irin bugawa da ƙarfi, yanda take jin lokaci ɗaya sauran kuzarin ta da take dashi ya tafi, daƙyar ta iya tattaro jarumtar ta ta soma kokawan ƙwatan kanta daga nanuƙetan da yayi a jikin sa, duk yanda taso ta ƙwace ta gaza domin ƙarfi ya saka mata. Sosai take hawaye a wannan lokacin zuciyar ta na zafi da baƙin ciki Sai da ya gaji don kansa kafin ya zare bakin sa yana ajiye fuskar sa a saman nata yayinda yake fitar da numfashi a hankali. Trying to put his mouth back into her mouth again he wanted to do sabida be gaji ba, the taste in her mouth and the desire he felt completely began to lose his focus Sai dai tuni tayi ƙasa tana sakin kuka me ban tausayi tare da ƙudundune kanta a ƙafafuwan ta Kasa haƙura yayi ya bi ta ƙasan Yanda yake faman shige mata ne yasa ta tunkuɗe shi da ƙarfinta ta tashi da gudu ta koma saman katifan tana faɗa wa taci gaba da rera kukan ta Shi kuma ya kasa motsa wa saboda rasa kuzarin sa da yayi. Sai da ya jima a wurin yana mayar da numfashi kafin ya tashi ya fice, a kan sofa ya faɗa yana ajiyan zuciya. Idanun sa ya mayar ya rufe be sake motsa wa ba, sai can daga baya ya tashi ya je ya rufe mata ƙofan ya saka keey Tana jin shi bata iya motsa wa ba kuma har a lokacin ta kasa yin shiru, yanda zuciyar ta ke tafarfasa ji take yi kamar ta kashe shi, a duk soconni ƙara jin tsanar shi take yi a zuciya. Kuka ta sake saki tuna su Hajiya da tayi, sai ta soma kiran sunan su tana neman taimako a wajen su. Ga azababben yunwa da yake cin ta amma ta kasa motsa wa bare ta ci, ta gummaci ta zauna da yunwa. A haka ta maƙure a ƙarshen katifan har dare ya tsala bata kwanta ba, gaba ɗaya barci ya ƙwaurace mata. Sai da ta ji tana buƙatar shiga Toilet ne kafin ta rarrafa ta shiga, sannan ne da zata fito tayo alwala tazo tsakiyar ɗakin a zaune ta soma gabatar wa saboda rashin ƙwarin jiki, daga ita sai guntun veil ɗin ta, gaba ɗaya sallolin da ake bin ta ta kawo tana yi tana kuka, sai da ta idar ta koma roƙon Allah kamar zata shiɗe sabida kukan da take yi. Bayan ta idar a wurin ta kwanta ta rufe idanuwan ta, sai dai har yanzu bata dena zubar da hawaye ba. Gaba ɗaya tsawon daren nan a idanun ta ya ƙare, duk satan barci be iya satan ta ba, ko da barcin ya fizge ta sai ta farka ta ci gaba da kukan ta, daga ƙarshe da ta ji azaba cikin ta na mata ciwo sosai babu shiri ta janyo ledan nan ta soma neman abun da zata ci, kaza ne da Fresh Yo a ciki, haka ta zauna tayi ta tusa wa a cikin ta tana zubar da hawaye. Bayan ta gama ta koma kan katifan ta kwanta. Bata runtsa ba sai da asuba tayi sannan ta samu barci ya sure ta. Washe gari Sajjad fita yayi ya nufi super market ya yo mata siyayyan kayan saka wa da abubuwan da ya san zata buƙata. Bayan ya dawo ya ajiye mata yayi wanka ya sanja kaya ya hau motan shi ya wuce Yola, zuciyar sa cike da burin yanda zai yi ya mallake ta da zaran ya dawo, don bazai iya jure wa ba yana bukatar ta sosai a rayuwar sa, tuni ya soma tunanin yanda zai yi ya aure ta ba tare da ta kawo masa matsala ba. Kafin ma ya kai tuni ya samo idea shiyasa nan da nan ya yalwata fuskar sa da murmushi yana faman ci je leɓe da shafa kanshi da ɗaya hannun sa, ɗayan kuma yana kan sitiyarin motan. ✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️ Kwance yake a saman ƙaton gadon sa yayinda idanuwan sa suke rufe ruf, gaba ɗaya kyakykyawar fuskar sa ta bayyana tsantsan damuwar da yake ciki, ko kaɗan idan ka lura ba ya cikin walwalan sa wanda hakan ne yasa shi kasa yin komi tun farar safiyar nan da ya tashi, tunani da damuwa sun yi masa katutu, ji yake tamkar yayi ta kurma ihu tsaban yanda yake ji, sai dai babu hali, ba shi da wanda zai iya bayyana wa halin da yake ciki bare ya rarrashe shi, zuciyar sa zafi take mishi sosai shiyasa yayi yunƙurin tashi daga kan gadon. Sauko da ƙafafuwan sa yayi a hankali yana zama sosai a bakin gadon, kana ya saka hannu ya janyo murfin drowan gadon yana saka hannu ya ɗauki magungunan shi, buɗe wa yayi ya cire wadanda zai sha kana ya tashi a hankali jiki babu ƙwari ya wuce bakin Fridge, a nan ya ciro ruwa ya buɗe ya afa maganin tare da korawa da ruwan, ya jima a wajen before ya dawo gefen gadon nasa ya zauna, ya riƙe kanshi yana me mayar da idanun sa ya rufe. Yanda fuskar MEEMA ta bayyana mishi a cikin ƙwayar idanun sa ne yasa ya buɗe idanun da sauri. Numfashi ya ja yana mayar da numfashin akai-akai. Almost two minutes yana a haka kafin ya kai duban sa kan agogon ɗakin da ke manne can sama. Lumshe idanun sa yayi yana mayar da idanun kan wayoyin sa da ke ajiye a saman drower, sai ya saka dogayen hannun sa ya ɗauka ya kunna, kasancewar tun jiya ya bar su a kashe sai da ya jira wayoyin suka gama kunnuwa saƙonni suka soma shigowa sannan ya bi su ɗaya bayan ɗaya ya soma karanta wa. A nan ne ya ga Numban Luwaira ɗauke da saƙo, abun da saƙon ya ƙunsa ne yasa shi sake ware manyan idanuwan sa da suke a lumshe yana sake bibiyan karatun, ya karanta ya fi sau uku yana son fahimtar inda saƙon ya ƙunsa, yayinda zuciyar sa cike take da mamakin ganin saƙon me ɗauke da kalaman soyayya tare da bayyana tsantsan ƙaunar da take mishi. Ya kasa yarda shi ta turo ma wa shiyasa take a nan zuciyar sa ta ba shi tunanin, "sai dai mistake ne yasa ta tura masa." Tunanin hakan ne yasa ya ɗan saki numfashi yana ajiye wayan sannan ya miƙe ya wuce Toilet, wanka yayi ya fito ya shirya a cikin fararen kaya wanda ya zame masa kamar ɗabi'a domin a cikin kayan sa ya fi ƙaunar fararen kaya shiyasa suka fi yawa sosai, zai yi wuya kaga wasu kaloli idan har ba fari ko milk ba, sai kuma suit wanda be cika saka su ba sai idan zai yi dogon zango. Kayan sun yi masa kyau ainun sun sake haska shi sosai, ya ɗana hulan shi wanda ya ƙara fito da tsantsan cuty face ɗin sa me zagaye da siririn saje wanda suka sha mayuka suka yi luff a skin ɗin shi, sai ɗan guntun gemu wanda ba kowa ke kula akwai ɗin ba sai idan kayi mishi kallon fess. Turaruka yayi wanka da su a jikin sa nan da nan ɗakin ya gume da ƙamshi sannan ya zura takalman sa cover tare da ɗaukan wayoyin sa ya tusa a aljihu, kana ya riƙe keeys ɗin mota ya fice. Sanda ya sauka downstairs kai tsaye dainning ya nufa. Raguwar ruwan zafin da ya dafa wa su Hafsa zasu je school suka sha tea; shi ya ɗauka ya zuba sauran a Cup ya haɗa tea me kauri ya shanye a lokaci ɗaya ba tare da yayi amfani da bread ɗin da ke wajen ba. Bayan ya gama ya fice Da gudu securities ɗin sa suka nufo sa suna mishi Barka da safiya Kasancewar yau ba ya jin daɗi kuma ba ya cikin walwalan shi hakan yasa ya ɗaga musu hannu fuskar nan a murtuke Ɗaya daga cikin securities ɗin har ya soma kawo mishi complain na aikin Office ɗin shi kasancewar makaran da yayi be fita da wuri ba, hakan yasa ya samu saƙonni da waɗanda suke jiran sa da kuma meetings ɗin da ake da su Be bari security ɗin yayi magana ba ya ɗaga mishi hannu tare da yin gaba ya nufi Part ɗin Momy. Da shigan sa parlour'n ya samu waje ya zauna tare da kai gaisuwa wajen ta Ita kuma cikin fara'a da nuna kulawan ta a kanshi ta amsa mishi, kana kuma ta sauya fuskar ta da damuwa tare da tambayar sa halin da ake ciki a game da ɓacewar MEEMA? Wani irin suka ya ji a zuciyar sa sakamakon kiran sunan nata da tayi, sosai a wannan lokacin fuskar sa ta sake shiga damuwa da tsantsan baƙin cikin da yake ciki. A hankali ya furta mata, "har yanzu babu wani ci gaba Momy, but ban yi waya da Hashim ba amma yanzu nake tunanin kiran sa." Fuskar sa kawai take kallo, ita kanta ta gane damuwar da yake ciki shiyasa a ranta taji sanyi sosai, sai dai a fuska sai ta sake nuna damuwar ta tare da faɗin, "Allah ya bayyana ta, insha Allahu ko wane ne ya ɗauke ta sai asirin sa ya tonu, ko kaɗan ba na son ganin ka a damuwa my son, ka kwantar da hankalin ka insha Allahu babu abinda zai same ta, babu shakka masu garkuwa da mutane ne suka ɗauke ta." "Haka ne Mom. Mu ma hakan muke tunani." Sannan sai ya ɗan ja fasali kana yace, "zan tafi Office nayi late." Addu'a ta soma jero masa kamar ko yaushe da ta saba Shi kuma yana amsa wa da, "Amin." cike da jin daɗi a ransa, hakan yasa kaso ashirin bisa ɗari a cikin damuwar sa ya ji sun yaye, har yana jin zuciyar sa na masa sanyi tana rage zafi da raɗaɗin da take mishi. Daga nan ya miƙe yana shirin fice wa A lokacin ne Luwaira ta fito a cikin shirin ta na zuwa school tana gaishe shi Ɗan tsaya wa yayi yana kallon ta, sai da ya ɗan ƙura mata idanu kafin ya saki murmushi tare da amsa mata yana tambayar lafiyan ta da yanda ta tashi? Ita kuma cikin murmushi ta amsa mishi zuciyar ta na sake yalwata da farin ciki, a ranta tunani take yi, "shin yaga saƙon ta ko kuwa har yanzu be gani bane da har yanzu be dawo mata da reply ba?" Sai dai zuciyar ta tana ƙara mata ƙwarin gwiwa a kan, "tabbas ya gani sai dai idan shi ne be yi ninyan dawo mata da reply ba," amma kuma ta saka a ranta, "muddin taci gaba da jin shiru daga wajen sa to zata sake tura masa wani". Umar Farouk tuni ya fice daga Part ɗin, sai da ya koma sashin shi ya ɗauko maganin shi kafin ya dawo ya shiga motan da aka buɗe masa. Kana drever ya ja suka bar gidan, yayinda shi kuma yake ƙoƙarin kiran Hashim a cikin wayan sa. ✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️ Sajjad be dawo Kaduna ba sai washe garin ranan, da kaya niƙi-niƙi ya dawo A sanda ya shigo gidan MEEMA na zaune a ɗaki a saman katifan ta haɗa kai da gwiwa, duk ta wani firirice ta yamushe saboda tashin hankali da zullumi, cuty face ɗin ta ya sake ramewa yayi fayau da shi tamkar wata me ciwo, to zan iya cewa ciwon take yi saboda a halin da take ciki, jikin ta har zafi yayi sabida a halin da take ciki, izuwa yanzu kumburin da goshin ta yayi sakamakon faɗin da tayi har ya saɓe. Tana jin motsin Sajjad ta ɗago rinannun idanuwan ta ta bi shi da kallo wanda ke nuni da tsantsan tsanar da take mishi Shi kuwa kanshi tsaye wajen ta ya nufa ya zube mata ledojin gaban sa yana cewa, "morning my dear. I have brought you food and clothes, bathe and change your clothes." Uffan bata ce mishi ba sabida wani ƙululun baƙin ciki da ya tokare mata wuya. Lokaci ɗaya ruwan hawaye suka cika mata cikin idanu, sai tayi sauri ta ɗauke kanta tana mayar wa a kan cinyan ta Shi kuma be ce komi ba ya juya ya fice. Kai tsaye kichen ya nufa ya kunna gas ya ciro tukunya a cikin kayan da mutumin jiya ya kawo mishi. Ya ɗaura a gas bayan ya kunna, silale indomie yayi ba tare da kayan miya ba illa maggi kaɗai da ya saka, sai ya juye a Plate guda biyu ya wuce ɗakin MEEMA ya ajiye mata ɗaya, idanun sa a kanta yace, "baby wake up and eat food." Daga haka ya juya ya koma Parlour, kunna t.v yayi ya zauna ya soma kallo yana cin indomien, sai can kuma da ya gama ya koma ɗakin MEEMA. Ganin ta zaune har yanzu a yanda take sai ya kama ƙugu yana kallon ta, "Baby do you want me to feed you myself? If you not wake up and eat I'm going to feed you myself, and don't say I'm kidding you." Wani irin kallo ta watsa mishi kana tace, "I don't eat, I don't want to eat, what do you care about with Me?" Murmushi yayi cike da tsantsan ƙaunar ta yace, "baby I love you so much, You are very impressed with me, your character and everything I like. I love you so much. I have to own you today, I hope you will join me because I can't stand to see you like that? I need you in my life." Sai kuma ya fice ya dawo ɗauke da wani magani a hannun sa, buɗe wa yayi ya ciri guda uku a hannun sa kana ya nufe ta Babu zato babu tsammani sai gani tayi ya janyo ta jikin sa. Nan da nan jikin ta ya soma rawa tana shirin buɗe baki tayi ihu sai ya saka hannun sa wanda ke da maganin ya toshe mata baki dashi, yanda take numfarfashi tsaban ya liƙe mata baki da hanci lokaci ɗaya ta haɗiye maganin a cikin bakin ta hawaye na saukar mata a kunci Murmushi yayi ganin ya samu nasara. Sai ya janyo Plate ɗin abincin ya ɗibo zai bata Take ta buge hannun sa tana ƙoƙarin tashi tare da rushe wa da kuka Zaunar da ita yayi ya haɗa ta da jikin sa Ko kaɗan ta kasa motsi sabida yanda ya matse ta nan ta soma ƙaƙarin amai Hakan yasa ya haɗe bakin su waje ɗaya and he slowly sucked on her Duk yanda ta so ta ƙwace jikin ta ta kasa, domin gaba ɗaya ta rasa kuzarin ta, wani irin yanayi take ji yayinda duniyar ta soma juya mata, gaba ɗaya ta soma rasa tunanin ta daga ƙarshe sai lumshe idanunta tayi tana sauraron saƙonnin da yake aika mata Sai da ya ga ta dena motsi kafin ya cire bakin sa yana mayar da numfashi. Sai ya saka hannun sa yana shafa mata kyakykyawar fuskar ta cike da wani irin salo tare da kiran sunan ta A hankali ta buɗe idanunta ta zuba mishi rinannun idanuwan ta da suke buɗe wa daƙyar suna rufe wa, dishi-dishi take kallon sa sakamakon ƙwayoyin da ya bata sun soma mata aiki, gaba ɗaya babu ƙarfi a jikin ta tamkar an zare mata laka haka take jin ta, shiyasa har ya soma bata abincin ta kasa hana sa illa kallon sa da take faman yi lokaci zuwa lokaci hawaye na sauka daga fuskar ta Sai da ya tabbatar ta ci abincin sosai kafin ya tashi ya bar ta wajen. Mota ya ɗauka ya fita a gidan. Like two hours sai ga shi ya dawo tare da wasu Mutane su huɗu, ɗaya ne kaɗai Dattijo while sauran samari, har da waɗanda ya bai wa aikin ɗauko MEEMA tare da biyan su maƙudan kuɗi. Shiga parlour'n suka yi suka zauna Shi kuma ya wuce ɗakin ya fito da MEEMA wacce ke kwance bata san inda kanta yake ba sakamakon ƙwayoyin da ya bata sun rigada sun bugar da ita, ko ɗaga yatsan ta ba ta iya yi sai yanda yayi da ita. A ƙasa ya zaunar da ita sannan ya zauna shima tare da jingina ta a jikin sa, kana ya kalli tsohon nan yace, "Malam wannan ita ce yarinyar, kamar yanda nayi maka bayani ƙanwata ce, da mahaifi na da mahaifin ta ƴan uwa ne, iyayen mu sun mutu sun bar min ita a rashin lafiya, to kuma muna zaune a haka shiyasa naga ya dace in aure ta, ba na son wani abu yazo ya shiga tsakanin mu ba tare da aure ba, ina son ta a zuciyata shiyasa zan aure ta." Dattijon da ke kallon fuskar MEEMA wanda idanun ta suna rufe ruff, gaba ɗaya bata san ma me ake yi ba tunda ba ta cikin hayyacin ta. Cewa yayi, "babu damuwa yaro ai abinda kayi shi ne dai-dai, tunda gamu ka zo damu zamu zame maka shaidu domin mallakar ta, yanzu zan ɗaura muku aure tare ita kuma Allah ya bata lafiya me amfani." "Amin Malam." Yafaɗa cike da nuna damuwa a kan fuskar sa Malamin yace, "yanzu sai ka kawo sadakin aure Ni zan zame mata waliyi kai kuma ka zama wakilin kanka, waɗannan kuma sai su zame mana shaidu." Sajjad yace, "to Malam." Sannan ya laluba aljihun sa ya ciro kuɗi dubu ɗari cas ya miƙa masa Daga nan Malam ya ɗaura musu Aure sannan yayi musu addu'ar zaman lafiya Cike da farin ciki Sajjad ya ɗauki kuɗi ya basu tare da godiya sannan suka bar gidan. Shi kuma tsaban murna kamar ya zuba ruwa a ƙasa ya sha, yau ga shi ya mallaki muradin ransa ya san wata rana dole zata so shi tunda babu wanda ya isa ya raba shi da ita, zai ci gaba da ɓoye ta har sai ya dasa mata ƙaunar shi a rai ta amince da shi sannan sai ya bayyana ta, daga nan ko me zai faru sai dai ya faru. Kai tsaye kichen ya nufa ya dafa ruwan zafi ya kai bayi, sannan ya dawo wajen ta ya hau tuɓe mata kaya don yin mata wanka. Yau ya san burin sa zai cika na kasancewa Ango a wajen masoyiyar sa, gaba ɗaya murna farin ciki ya tabaibaye shi coz ga shi ga MEEMAN shi babu me mishi shamaki da ita, ta zama mallakin sa daga yau sai yanda yayi da ita. Share this [ad_2]