NA-CUCE-TA COMPLETE HAUSA NOVEL

“What are they talking about?…”

“Daman ni ban iya barin gida for long time… Gaskiya suna kokari.. Tafi sauran yan aikin gidan nan sanin darajan family.. Ba kaman suba da ko maganan gida basuyi ..” Inji Maryam, gaban yazid ne ya fara faduwa yana tunanin Allah yasa is not what he’s thinking

“Ni ban ma San sunan ta ba har ta tafi…” Zainab ta fada, sai nan yazid ya gano she’s gone, da Sauri ya mike har mom dinshi na tambayan shi ina zashi ya amsa mata da part dinshi,

“Inna lillahi waina ilaihi rajuun…” Ya dinga maimaitawa yana tafiya yana hawaye, har ya isa part dinshi baisan inda yake takawa ba, Kawai yana jin kafanshi is moving, wulla kanshi yayi kasa ya fara kuka sosai,

“Yanzu I have ruined her for another man?…” Ya tambayi kanshi, da Sauri yace

“No!!!… I won’t let that happen…. No..never…” Ya fada da Sauri, mikewa yayi ya goge face dinsu ya fita yaje part din Hajiya karama, asabe ya kira ta taho da Sauri,

“Ya sunan yarinyan nan?…” Ya tambayeta kai tsaye don caring if she understands what is going on, da Sauri asabe tace

“Wace yarinya?.鈥�” don ko kadan bata gano he’s talking about dija ba,

“Yarinya nawa kuke aiki tare?…” Da Sauri tace

“Khadeeja…”

“Tana ina?…”

“An maidata gida?…” Kara daure fuska yayi

“Inane gidansu…”

“Nima ban Sani ba….” Ta amsa mashi wondering why all the questions

“To kinsan garinsu?…” Ya sake tambayan ta,

“Aa.. Amma tace katsina….” Fita Kawai yayi bai kara cewa komai ba, asabe sai mamaki Kawai  take dukda har lokacin batayi suspecting anything happened between them ba don ita tafi zargin su Sharif.

Koma part dinshi yayi ya hada kai da gwaiwa yana tunanin, wayanshi ya dauka yayi dailing number wani childhood friend dinshi.

[3:19PM, 3/20/2018] 鈥�+234 806 125 0020鈥�: 鉂ゐ煉涴煉氿煐ゐ煉滒煉�

NA CUCE TA

鉂ゐ煉涴煉氿煐ゐ煉滒煉�

庐zuwairat(ummu Maryam)

1鈨�3鈨�

Yana zaune nan kasa jingine da kujera wayanshi a kunnenshi yana sauraron wakan dake tashi cikin as caller tune sai bayan second biyar akayi da

“Da ustaz.. Da Malam…da arramma…da ango mai jiran gado….” Yazid hararan wayan saboda irin kirarin da best friend dinshi keyi mashi before da yayi mashi irin wannan kirarin dadi yake ji amma yau ko kadan bayason jin hakan, yazid goge hawayen shi yayi

“Hello..ya akayi ne….” Gayen ya tambayeshi daga Chan bangaren,

“Kana ina?…” Yazid ya tambayeshi Ahankali, nan take gayen ya gane something is wrong,

“Wai what’s wrong with you?… You sounds bad…” Inji gayen, dukda yanda yazid ke kokarin boye damuwanshi kasawa yayi Kawai sai ya fashe da kuka, da Sauri gayen ya kashe wayan.

Yazid na nan zaune ya hada kai da gwaiwa gayen yazo bayan kaman minti talatin.

Direct part din yazid handsome guy din ya shiga ya tarda shi zaune yana kuka kaman wani karamin yaro,da Sauri gayen ya rike should dinshi yana zama kan kujeran da yazid ya jingina,

“Lafiya?…” Ya tambayeshi sounding very tensed, yazid shuru yayi yana hawaye at the same time yana tunanin ayya yana Iya fada mashi damuwanshi don yasan shi da shakiyanshi har na rabarwa,

“Wai what is the problem???…” Ya sake tambayan shi, Ahankali yazid ya goge face dinshi da hannun shi ya daga red eyes dinshi ya kalleshi,

“Pls…can…I confide in you….” Yazid ya tambayeshi, da Sauri gayen ya daga mashi kai har lokacin yana dafe da shoulder dinshi

“Why not…I always confide in you… Besides what are friend for?…” Inji handsome gayen, yazid kara goge wasu tears dinshi yayi yana kallon gayen da duk hankalin shi ya tashi saboda yanda yazid ke hawaye,

“Pls don’t discriminate me…Dan Allah don’t judge me on what am about to tell you…” Ya fada cikin kuka, kara shafa shoulder dinshi gayen yayi

“Kasan wannan Kuma halinka ne…ni you know me well… Pls tell me….” Gayen ya fada mashi in a comforting tune,

“I…I….” Yazid ya fada Kawai sai ya kara fashewa da kuka, cikin tashin hankali gayen yace

“Did you kill any one?…” Da Sauri yazid ya girgiza mashi kai kaman wani karamin yaro,

“Then what?…I know that is the worst…” Inji gayen, da Sauri yazid yace

“Abinda nayi is worst… Could you believe me….” Ya nuna kanshi yacigaba dacewa

“Me yazid ..wai ni nayi ra….” Sai yayi shuru yana kuka, gayen gira daya ya daga in a surprising way, Ahankali yace

“Did you rape any gal?…”  ya tambayeshi, da Sauri yazid ya daga mashi kai don shi bai Iya furta wannan word din,

“Subhanallahi… You?…how?.. When?….how comes?..” Gayen ya fada sounding speechless, da Sauri yazid ya fara cewa

” da akwai wata yarinya… I liked her tun first time Dana fara ganinta so…shekaranjiya… Su Hajiya sun fita….I decided to see her..when I went into the room…she was nude…I tried to control myself… Amma na kasa…did you know the worst part?…” Yazid ya fada kaman Wanda aka turke don duk Wanda ya ganshi yaga tashin hankali, Ahankali gayen ya girgiza mashi kai yana kallon yanda veins din gaban goshinshi suka tashi, yazid ya cigaba dacewa

“She begged…cried… Scream… Amma the devil deaf my ears…did you know another thing?..” Ya sake tambayan gayen cikin kuka, cikin sanyin jiki gayen ya jara girgiza mashi kai

“Salem…the gal in question is only 13…” ya karasa maganar cikin matsanacin kuka, shima gayen hawaye ne suka fara taruwa idanuwanshi,

“Inna lillahi waina ilaihi rajuun….” Salem ya fada yana kokarin maida hawayen eyes dinshi,

“What have I done wrong to act so stupid…” Yazid ya fada, shidai salem dafa shoulder dinshi yayi yana rarrashin shi saboda yanda yake kuka

“Ba laifinka bane… Haka Allah ya tsara…ko babu komai ni ina shaidanka…I know how guilty conscience is… Amma take it easy.. Ka dauki kaddara…” Salem ya fada mashi ahankali, yazid shuru yayi yacigaba dacewa

“Wane irin kaddara ne wannan… Kullum ina cikin yiwa su Sharif fada Ashe am worst than them… I wish Allah zai dauke raina…I hate my life…..”

“Shush…stop crying… Hope su Hajiya basu gane ba…” Ahankali yazid ya girgiza mashi kai

“She so strong and brave…” Yafada Ahankali,

“Ni har yanzu I can’t believe it.. To ina yarinya take?…” Da Sauri yazid yace

“Nan kizo ke tsaka..she’s gone…”

“Bangane she’s gone ba?..” Salem ya tambayeshi,

“Ta tafi gidansu… Kuma I think I love her..I want to marry her…” Ya fada cikin kuka, hararanshi Salem yayi

“Bangane you want to marry her ba?..ko you want to continue the act of molestation?…” Da Sauri yazid ya girgiza kai

“No..ba haka bane…NA CUCE TA..and I have to marry her…” Hararanshi Salem ya karayi

“Kama ajiye wannan zancen gefe daya…remember she’s just 13..Kuma if possible ka aureta ba kyaleta zakayi ba.. Kawai ka kyaleta tunda ka kusa auren…” Daure fuska yazid yayi

“Kana nufin in lalata mata rayuwa in kyaleta?…no..impossible…” I will marry her…” Ya fada babu wasa, kallon mamaki Salem yayi  mashi

“I no how you feel.. Kawai you are feeling guilty.. Amma it happens every day… Yara nawa ake ma haka?..Kawai ka ajiye wannan maganan… Just ask for her forgiveness.. Then you can better her life don ka nuna mata how remorse you feel..amma gaskiya ban baka wannan shawaran auren ba don hakan zai tona asirinka…”

“I don’t bloody care!…” Yazid ya fada a tsawace,

“Banji tsoron yiwa Allah laifiba sai mutum?…I have made up my mind..sai NA aureta..remember I told you inasonta…” Shima Salem cewa

Yayi

“What about mufida?..” Yazid katseshi yayi dacewa

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button