NA-CUCE-TA COMPLETE HAUSA NOVEL

“Is that all you could say?…” Yafada amma deep down yasan she’s not far from the truth, don the way he tear her in a gentle way still lingers in his brain, it will be among his best moment though it was sinful.

“Yes mana…in ba haka ba why will you still be crying?…” Ta tambayeshi not caring about the sin and atrocities.

“Haba baby..am being human… Nayi molesting yarinya..and all you could say Was about the sweetness?…” Ya tambayeta sounding surprised

“To in ba haka ba why all the trouble?.. Wasu sai suyi hakan su dubu amma nobody knows…”

“Haba baby am not anybody.. Ina da conscience…and remember kinyi min alkawarin bazakiyi judging dina ba….”

“Am not judging you Kawai am jealous da wata ta rigani sanin ka..and I know how men like small children…” Dariya yazid yayi da wet face dinshi

“baby you are incredibly funny…” Yafada yana crawling zuwa inda take tsaye hannuwanta harde kan chest dinta, riketa yayi ta tureshi, kara riketa yayi

“Baby in fada maki gaskiya?..” Ya tambayeta, banza tayi dashi tana kokarin kwace kanta daga rikon shi,

“Baby you are the juiciest, sweetest, hottest…again juiciest lady on earth.. Nobody can beat you to that…kar kiso kiji yanda kike wa brain dina…” Yafada yana kiss laps dinta dake cikin kaya, mufida kauda kanta gefe tayi ta Dan saki murmushi dukda she don’t believe him amma Hus statement matter a lot to her,

“If am as you said…why this days sai kaga ina bukatan ka kake nemana?…”

“banason takura maki ne…amma I promise yau ni zanyi komai… Basai kinyi komai ba..let me do all the working…” Yafada yana kissing din kafanta, shidai har yanzu bai bar mamakin attitude dinta ba,

“Yanzu baby Kawai ki tayinida adua Allah yasa in ganta…” Kallon haushi da takaici tayi mashi

“Kayi mata me?…” Ta tambayeshi atakaice

“In nemi yafiyanta don kar ayiwa yaranmu abinda nayi mata….” Yafada cikin sanyin murya,

“Sorry kaji…nidai bana nan lokacin da kaji dadin ka so I will pretend baka fadamin komai ba…” Tafada tana kokarin barin dakin, mikewa yayi ya rikota,

“Haba the juiciest one ina zaki….zo ki fadamin how am I in bed…”Yafada yana wullata kan gado

Da Sauri ta mike, tana hararanshi tana cewa

“Ni ka kyaleni…” Tafada tana sauka daga kan gadon,

“I want you…” Yafada yana Kara turata kan gado, kara mikewa

“Ka fara cin abinci…” Tafada cikin haushi,

“Ni ke nake bukata…” Yafada kaman zaiyi kuka, baki ta tabe, ta mike abinta, bin ta yayi da kallo ta juyo ta watsa mashi disgusting look Sannan ta fita daga bedroom din.

Abangaren dija kam duk Wanda ya Santa last five months bazai yarda itace ba don abubuwa da dama sun chanza dangane daita, yanzu ta kara girma farat daya boobs dinta sun ciko Sannan ta kara haske sosai, duk Wanda zai ganta zai szan tana da ciki amma dayake ba aure gareta ba so ake tunanin kilan don yanzu ta bar talla shiyasa take chanzawa, babu Wanda ya sani har ammi Kawai dai tana mamakin yanda take cin abinci don in ta zauna wajen kayansu ta dinga kashe kudin ke nan wajen kayan zaki, sau biyu ammi na dukanta kan haka amma she can’t help, duk fadan da ammi zatayi mata ba ta dainawa sai in dai Bata ga mai tallan awara ko su sweet ba. Yanzu kam ko tuna abinda ya faru tsakanin ta da yazid batayi she’s over it. Duk dare da fever take kwana amma da gari ta waye sai ta koma normal, cikin ta bai fito ba sai cibiyanta daya Dan fito da kasan maranta da ya Dan kumburo, duk dare sai Dan Musa ya kawo mata nama kasancewan ta yarda zata aureshi, yauma bayan sun kai kaya waje tana zaune gaban kayan kaman yanda ta saba taga mai zogala, kwada mashi kira tayi Wanda yasa ammi dake cikin gida taji, da Sauri ammi ta leko

“Dija me zakiyi?..” Ammi ta tambayeta, da Sauri tace

“Babu komai…”

“Ba ke kika kira mai zogale ba?…” Da Sauri ta sake cewa

“Ammi ba ni bace…” Ta fada tana kallon mai zogalan data taho,

“To ki saurareni da kyau…ki ka kuskura kika sayi abun kwandala so naci uban daya haifeki…kina jina?…” Ammi taja mata kunne,

“To ammi…” Tafada kaman zatayi kuka, mai zogalan ta iso gurinta

“Gashi…” Yarinya ta fada, kallon ammi dake tsaye bakin kofan tayi Sannan tace

“Ba kiranki nayi ba…” Mai zogala tafiya tayi ita kuma ammi ta koma cikin gida, tana ganin ammi ta shige ta mike da gudu ta nufi mai zolaya tana kiranta cikin low voice, gudun da take yi yasa taji wani abu ya tokare mata gaba, da Sauri ta tsaya don kasa moving tayi, Kawai sai taji kaman wani abu NA motsi cikin cikinta, da Sauri ta daga maranta, tafi min biyar tsaye maranta bai saketa ba. Tana kallo mai zolayan ta tafi Bata saya ba, ahankali ta koma ta zauna ko kadan Bata kawo komai cikin ranta ba. Haka nan sai take tunanin ta Dade bata yi wannan jinin sa take duk wata ba. Binto ta kwalawa kira ta fito daga cikin gida rike da cupin kokonta,

“Ki zauna nan in dawo…” Ta fada mata Sannan ta mike ta shiga gida, ammi dake wanke2 Ta kalla Sannan tace

“Ammi wannan abun ya bar zuwa…” Tafada da karfi, ammi Bata dago ba tace

“Me kenan?…” Da Sauri dija tace

“Wannan jinin dake zuwa …” Tafada tana babu wani kunya, abinka da Dan fari, sai lokacin ammi ta daga kai ta kalleta, itama shuru tayi tana tunanin yaushe rabo da dija tayi fashin salla dukda janaba na jikinta don tunda yazid ya kwanta daita batayi wanka ba don batasan anayi ba. Ammi dai kura mata ido tayi tana kallon yanda idanuwanta sukayi kal Sannan yanda gashin gaban goshinta ke kwance kaman wata baturiya, idanuwanta ta sauke zuwa kirjinta tana mamakin girman boobs dinta don yafi girman NA yar shekara 14, amma in ta tuna kanwarta dake jos sai tace gado dija tayi wajenta don itama tana dasu sosai.

“Tun yaushe ke baki gani ba…” Ta tambayeta tana maida hankalin ta kan wanke2 da take don ko kadan Bata saka wani abu cikin ranta ba

“Na manta…yanzu ammi ina iya daina salla tunda ya bar zuwa?….” Ta tambayeta sounding serious, hararanta ammi tayi tare da Jan tsoki tacigaba da abinda take yi, ita kuma dija ta koma waje tacigaba da minding kayan da suke saidawa, suna ciniki sosai don kasuwan sai kara bunkasa yake din sau hudu ammi NA zuwa karo kaya da kudin cinikinsu.

Wajen karfe 4 na maraice dija ta shiga gidan don yin wanka don yanzu duk yamma take wanka ta saka kaya mai kyau saboda zuwan danmusa. Har daya daga cikin perfumes da suke saidawa ammi ta Bata don ta dinga fesawa kafin taje wajen danmusa, a kauyen kam dija tana daga cikin yanmatan da ake gani are classy don yanda take saka kayan da tazo dasu daga birni. Bayan ta gama wanka ta shiga dakin ta zauna ta bawa kofan baya tana shafa mai, daga ita sai inner skirt. Ammi dake kai kawo tsakar gida kallon bayanta tayi sai taga kaman gefen cikinta yayi Dan fadi, tsayawa tayi tana kallon ta sosai

“Dija…” Ta kirata tana shiga dakin, da Sauri dija ta juyo, idanuwa ammi ta gwalo tana ajiye broom dake hannun ta tana shiga dakin, dija zama tayi tana kallon yanda ammi ke kallon ta,

“Tashi tsaye…” Ammi ta fada mata, daga sai skirt ta mike tsaye, ammi kurawa maranta ido tayi Sannan tana kallon yanda cibiyanta ya fito,

“Ammi meye…” Dija Ta tambayeta,  ammi Bata amsaba ta karaso wajenta duk idanuwanta waje tanason ta tantance abinda take gani, kallon up and down take mata Wanda yasa itama dijan kallon kanta. Yatsa ammi tasa ta tura maranta taji tauri uta kuma dija ta Dan saki kara saboda zafi, hannu ammi ta Dora ga kai tare da sakin ihu

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button