TUN KAFIN AURE 1-END

TUN KAFIN AURE Page 41 to 50 (The End)

Safiya ta cire glasses din idonta ta share hawaye. Ina ma Samira nada rai ta ga danta gaban manyan malaman musulunci. Mijinta Muhammad Aswadiy yace mata cikin harshen larabci ki cigaba da yi mata addua Safiyya. Allah shine mai gafara da jin kai. Nagode sosai Abu Musab ta fada tare da murmushi. Shekararta biyu a saudia suka yi aure bayan rasuwar matarsa. Ta sanar dashi komai na rayuwarta ya ce Allay shine mai gafara da jinkai. Tare ta hada Abdallah da yaransa uku ta rike. Bayan ya shiga ciki ne Safiya ta tashi tayi sujjada tana kuka tace Ya Allah Ka yafe mana ni da Samira da dukkanin musulmi ka sakawa iyalan Alh Rufai da mijina Muhammad da alkhairi. Amin

Alhamdulillah????????

[ad_2]

Previous page 1 2 3 4 5 6

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button