UBAYD MALEEK 1-END

UBAYD MALEEK Page 91 to 100 (The End)

Cikin damuwa da Dan daga murya tace”

Maganar mum dinace ta Yaya Zan iya Bari zuwa anjima lokaci na tafiya Ina buqatan mgn dashi Akan NURU ne.

Ajiyar zuciya Mr Omar yasaki Yana sake daidaita murya Kai tsaye yace”

Maganar dayan lawyern miss lailah cikin dare anrigada an Samar muku wani lawyern sbd dayar lawyern da kuka dauka banajin zata samu damar zuwan Dan Haka ki nemi Imran jalal Kai tsaye Dan nahadashi da lawyern 

Ki huta lafiya princess.

Kashe wayar yayi yabarta zaune tana fadawa cikin sabon tunanin abinda yake faruwa data kasa fahimtar komai amma dai babban abin dayafi Mata komai yanzu maganar mum dintace tunda anbasu lawyer abin yazo Mata da sauqi sauran zancen sayishi daga baya tsakaninta da NURU  taji inda tashige.

Ahankali ta Dan motsa tana bude idanuwanta dasukai Mata nauyi sosai sbd rashin bacci da mutuwar da dukkanin jikinta yayi 

Akan fuskarsa dake daf da tata idanuwanta suka sauka ta lumshe ido tana budewa ahankali kan bakinsa zuwa dogon hancinsa da idanuwansa dasukafi komai narkar da kuzarinta 

Da Alama baccin yakeyi har lokacin be tashiba ta sake motsawa ahankali daidai fararen idanuwansa da gabaki daya suka sauya zuwa wani sabon yanayi na budewa ya zubasu akanta

Ta rufe Bata ahankali tana shigar da kanta jikinsa dake manne da nata 

Ya motsa ahankali tareda matso da fuskarsa ya hade hancinsa da nata yana sakar Mata numfashinsa me dumi ya bude Baki yace”

Good morning.

Bude idanuwanta tayi tana kallonsa a kasalance da kunyar gaisuwar saidai gabaki daya bakinta ya mutu murus batada qarfin iya magana 

Ganin kallon datake masa kwayar idanuwanta na bayyana sirrin zuciyarta akansa ya riqo hannuwanta Yana sarqewa da nasa suka sauke ajiyar zuciya atare

Ya matso da fuskarsa Yana zura kansa cikin wuyanta dake bayyane ba Kaya ajikinta har lokacin sbd bayan tasamu tayi sallar asuba daqyar ya sake rabata da komai ya qarasa bude hanyarsa dabai Gama budewaba Dan Haka baccin wuya da muguwar kasala ya dauketa sai yanxu data farka

Tanajin dumin lips dinsa cikin wuyanta Yana saukar Mata da wasu irin kisses tareda numfashinsa me dumi da sauti ta lumshe ido tana sake Rena kanta Dan kuwa ita kadai tasan irin tsananin wuyar datasha tsakanin Daren zuwa safiyar sbd ko qafarta daqyar take iya motsata 

Tanajin hannuwansa na yawo tsakanin wuyanta zuwa kirjinta zuwa cikinta da bayanta ta qanqamesa cikin tausayin kanta Dan kuwa Babu inda baya ciwo ajikinta musamman kirjinta daganan numfashinsu ya sarke Yana daukan sauti musamman nashi dayake fita sosai Yana fada Mata wasu kalmomi cikin yarensu acikin kunnuwanta wainda suke Bata qwarin jure Masa.

Baccin wahalane yakuma daukanta wannan karon wuyar dataci a bayyane take qarara sbd ko numfashinta ahankali yake fita cikin sanyi datake baccin 

Ya kalleta Yana gyara Mata kwanciya ajikinsa tareda shafa fuskarta Yana lumshe ido.

Qarfe goma Sha daya harda mintuna ya farka ya zare jikinsa ahankali daga nata ya gyara Mata rufa Yana shafa lips dinta dasukai kaman sun bushe alamar tsutsan dasuka kwana suna Sha ya saki guntun numfashi tareda Dan rankwafowa yai kissing dinsu ya juya ya shige toilet.

Bayan fitowarsa shiryawa yayi cikin wasu fararen Armani kaftan dasukai matuqar daukan fatarsa dake glowing fuskarsa a kame yafito Yana kunna wayoyinsa Kai tsaye ya nufi palonsa na farko daya ganawa da Mr Omar Yana Isa Mr Omar na palon tsaye Yana waya da commissioner daya tabbatar musu da ankama yakoob Wanda yaqi fadar komai sai cewa komai duk azabar da ake bada.

Kashe wayar Mr Omar yayi ya waiwayo yayiwa MALEEK kallo daya ya Dan sauke kansa cikin ‘yar sakewar murya yace”

Barka da fitowa MALEEK.

Zama yayi Yana amsawa tsananin kwarjininsa da qamshinsa na cika palon da idanuwan Mr Omar din 

Ya matso ya zuba Masa lemon tea me zafi ya ajiye gabansa Yana Dan fara Masa wasu bayanin sama sama shikuma Yana sauraronsa batareda yace komaiba.

Shigowar jekadi ne daukeda tray na silver me Dan girma daukeda dafaffiyar Nonon raqumi da wani ruwan madaran na musamman sai Dan breakfast Mara nauyi 

Sai wata kyakkyawar qaramar jaka dake hannunta na akayan NURUn dake ciki wainda ayau din akai odarsu aka kawosu 

Cikin girmamawa tace”

Allah ya qarawa maleek lafiya da walwala 

Barka da tashi.

Da Kai ya amsa Yana daukan wayarsa dake ringing ta sudada ta wuce cikin palonsa na gaba ta ajiye komai akan dining ta koma palondasu maleek din suke shima ta zuba Masa breakfast kadan yafara ci Mr Omar naci gaba da koro Masa bayanai.

Sai Sha biyu ta farka ta bude idanuwanta dasukai mugun nauyi fuskarta harta Dan kumbura kadan ta dafa ta tashi zaune tana sauke ajiyar zuciya ahankali tareda rufe ido ta bude tana zuro qafafunta qasa saidai abinda takeji batajin zata iya tashi tsaye.

Shiru tayi agurin zaune tana kokarin miqewa cikin dauriya taji anbude kofar dakin 

Bata buqatar dagowa sbd tasan shine yashigo 

Jin shiru yasata dagowa daidai isowarsa dab da ita ya rankwafo baice komaiba ya dauketa gaba daya

Tayi qasa da Kai tana rufe idanuwanta yakaita har cikin toilet ya kwantar cikin ruwan dumi ya kalleta tareda shafa gefen fuskarta ya matso da tashi fuskar yakai bakinsa kunnenta ahankali ya furta”

Sorry.

Zamewa tayi ta kallesa ya sake shafa fuskarta ya juya ya fice yabarta da mamakinsa Bata fito daga mamakinba sai ganin jekadi tayi cikin toilet din da sauri ta zame cikin ruwan tana shigarda jikinta ruwan tana rufe ido

Kenan shine yake cewa tayi hkr.

Cikin nutsuwa jekadi ta qaraso gurinta tana cewa”

Ni tamkar uwace karki ji komai magani kawai zanbaki wannan sirrinkine da mijinki Nima sbd baisan yazaiyi mikin bane kisamu kyakkyawar kulawa.

Ruwan zafi ta kunna ruwan da NURUn take ciki suka dauki zafi Sosai 

Ta bude wata babbar kwalba cikin kayan data shigo dasu ta zuba cikin ruwan take toilet din yadauki wani qamshi NURU kuwa tanajin ruwan na shigarta ta koina jikinta yafara Dan sakewa Yana Mata wani iri 

Jekadi taqara zuba Mata wani abun daban kafin ta dibi ruwan zafin ta zuba cikin wata roba tayi hade hadenta ta ajiye Mata tace”

 idan kingama wankan kiyi tsarki da wannan.

Juyawa tayi ta fice sbd tausayin NURUn takeji sbd alamun dasuka nuna tana cikin mawuyacin hali.

Wanka tayi sosai taji dadin jikinta tayi tsarki da ruwan da jekadin ta jiye Mata tun alokacin taji wani irin sauyi Sosai agurin ta Gama tafito ahankali daureda towel ta nufi gaban mirror dinsa ta shafa mansa tareda spray ta dauki kayan data gani an ajiye Mata Wanda da Alama jekadi takawo ta daga kayan tana kallo dukkaninsu Babu me nauyi duk na Shan iska ne 

Bata wani damuba sbd jirin datake gani ta saka wata doguwar qaramar riga Mara nauyi tayi drying gashinta daqyar ta ‘daure da sabon band fito palon tana tafiya ahankali jekadi dake tsaye dining tana jiranta tai Mata sannu tareda ja Mata kujera ta zauna tana gabatar Mata da abubuwan dazata fara Sha kafin komai.

Daqyar ta daure Tasha duka ko abincin Bata iya tsayawa taci ba Takoma daki ta kwanta 

Jekadi ta tattare kayan ta fice dasu

 tana fita Mr Omar ya sulale yabi bayanta Dan bawa maleek lokacin hutawa 

Ya miqe ya koma ciki Yana duba lokacin sallah da yayi.

##MAMUH#

*_Mamuhgee 47_*

Bacci takeyi har lokacinda ya Shigo din,ya kalleta tareda sauke boyayyar ajiyar zuciya ya juya ya nufi toilet yayo alwala yazo ya fice batareda ya tada ita ba Dan baccin Yana Bata nutsuwa da damar yanayinda takeji.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button