UNCLE DATTI Page 41 to 50

Bayan fitan su Usman ya dube Datti da kyau ya jefo mishi tambaya” Nayi mamakin gano lalurar da take damun ka, ba komai ne ya haddasa maka wannan ciwon ba illa sha’awa, wallahi idan ba’ayi sauring tackling issue d’in nan zai causing serious problem, sai sai kuma a inda gizo take sakar shine babu wata yarinyar da zaka iya kwantawa da ita ka samo warakar matsalar ka, mace d’aya ce kuma ni da kai bamu san inda take ba”.
Hawaye ne ya gangaro ma Datti sai ya tsinci kanshi da tsananin tausayin kanshi he knows that rayuwar shi tana cikin garari”.
“Shiru yayi for some minutes yana tunani kafin ya zuba ma Datti ido” ka sanar da su baba babba halin da kake ciki kuwa?
“Ya girgiza mishi kai yana hawaye, no Usman bana son su fahimci halin da nake ciki……bana son su gano irin rayuwar da nayi da Nana na gwammace na mutu da lalurar ta than su gano gaskiyar lamari, fad’a musu matsalata kamar tonuwan asirina ne”.
” Bai kamata ace ka zab’i ka salwantar da rayuwar ka dan baka so su san irin ta’asar da ka aikata, ka sani komai daren daddewa dole ne gaskiya tayi halin ta, so my advice here is ka daure ka bari idan baza ka iya fad’a musu ba ni da kaina zan revealing secret d’in na kuma neme su yafiya, cuz nima na bada gudumawwa mai tsoka akan b’atan Nana”.
“Na sani amma duk da haka ban yarda su sani ba…….
Shikenan tunda haka kake gani yafi maka, ba zan fad’a musu ba kamar yanda muka yi komai a sirri cikin duhu bakina ba dai furta musu komai ba.
Allura ya ciro ya danna mishi, tare da bashi pain reliever, sai da ya tabbatar ya sha kafin nan yayi mishi sallama ya tafi.
A parlour Usman ya tarar da su duk sunyi jigum suna jiran fitowan shi…….., suna ganin shi suka mik’e da sauri har suna had’a baki suka tambaye shi mai jikin”.
Amsa musu yayi yace yayi mishi allura ciki harda na barci, su barshi yayi barci sosai idan Allah ya yarda zai tashi garau”, yayi sallama da su ya fice da sauri ya fizge motar ya bar harabar gidan.
Aina kam d’akin ta ta koma she was desperate gobe yayi ta ga Datti ya samu lafiya, shima Fu’ad ya koma d’aki ya d’au wayan shi ya hau latsawa.
Libs d’in shi ya ciza da k’arfi ya d’au eye piece d’in shi ya connecting da wayar manna a kunne ya lumshe ido, bai san sanda barci b’arawo yayi awon gaba da shi.
Kamar yanda Usman ya fad’a cikin ikon Allah Datti ya koma garau kamar ba shine mai fama da ciwon jaraba ba, tun daga lokacin suka koma zaman doya da manja da Fu’ad har ita kanta Ainar ta fita harkar shi dama can tausayi ne ya bata shi yasa ma ta d’an sakar mishi fuska, duk da dai ya so ya nuna godiyar shi a gare su amma basu bashi dama ha hakan ya sa ya sha jinin jikin shi ya maida hankalin shi kan matsalar b’atan Nanar shi.
B’angaren Nana kuwa tun daga Ranar da Inna tayi mata maganar take iya bakin kokarin ta ta danne damuwar ta idan abu yayi mata yawa sai taji kukan ta bar tare da ta bada wata k’afa da zata nuna alamar Inna ta fahimci halin da take ciki”, wasa wasa har ta doshi wajen wata guda ta sati uku a gidan,
Har zuwa tsawon kwanakin da take ko da sau d’aya bata tab’a had’a ido da wannan mutumin da yayi lakabi ma kanshi da “Ammintacce” ta san wani irin ishashshe ne shi da zai killace ta a gida ya hana ta fita, abu kad’an ta tambaya sai Inna tace zata tambaye Ammintacce idan ya ammince sai taje shi yasa ma bata son tambayar abu cuz abun na matuk’ar k’ona mata rai, ba aure tayi ba sai juya ta ake yi balle ace tana karkashin ikon wani.
A lokacin ta fara jin canjin yanayi a jikin ta ga shegen ci agare ta idan ta samu abinci sai ta ga karshen shi kafin ta ture plate.
Yammacin Talata suna cin abinci a dinning ita da Inna mamaki ne ya kama Inna na ganin yanda take cin uban abinci take mishi ci ba na bisa ka’ida ba, alajabi ne ya cika ta sosai har sai ta ta k’asa hak’uri tace” wannan uban cin da kike yi na lafiya? Gaskiya abun naki ya fara bani mamaki wai ace mutum sai ci kamar gara bacin da ba haka na san ki dashi ba”.
Murmushi tayi mata ba tare da ta d’ago ta kalle ta ba sai cika bakin ta tayi da abinci dammmm sai da ta tauna ta had’iye kafin nan ta amsa” kaiiii ina ke fa kika kika ce na dinga kwantar da hankali na, ba dole ba dinga ci ba shima yana d’aya daga cikin kwanciyar hankali”.
“Hmmmmm, amma ai cin nan naki yayi yawa, bakya tsoron abincin ya shak’e miki wuya ki mutu, ko kuma yayi miki illah”.
Ta kuma murmushin maganar tsohuwa ai idan ban cika bakina da abincin ba ba k’oshi zanyi da wuri ba”.
Tab’e baki Inna tayi tace” taffffffff akwai matsala daga nan bata sake tanka komai ba har suka kammala cin abinci suka koma parlour suna hira.
D’aki ta nufa jim kad’an sai gata ta fito da comb hannun ta ta zame d’ankwalin kanta ayalalalan gashin ta masu tsawo da taushi suka barbarzo a saman kafad’an ta wasu sun rufe mata fuska har bata gani da kyau ta hau fama dasu tana so ta tufke tace” washhhhh Inna so nake naje na wanke kai d’ina ya har tsami yake tun zuwa na ban wanke ba”.
Maimakon da taji Innar ta amsa mata sai taji shiru bata damu da hakan ba ta fad’a kan kujera tare da d’ora kanta a saman kad’an shi ta rolling hands d’inta a jikin shi zaton ta ko Inna ce, dan har ga Allah bata san cewa bata yi tunanin cewa ba ita bace, bayan ga suman da ya rufe mata fuska wuri ya fara yin duhu shi yasa tun shigowan ta bata gane cewa ba itace a parlourn ba”.
Tun da ta fito ya zuba mata ido yake ta Aikin kallon ta ya kasa d’auke idanuwan shi akan ta, yaji wani irin mutuwar jiki ya kama shi, kwanciya a jikin shi da tayi yaji tsigan jikin shi ya fara tashi a feeling d’inta ya soma shigar shi, rolling hands d’inta kuwa da tayi a jikin shi yaji wani irin shock kamar an juna lantarki, wuta na neman d’auke mishi ya zauna dirshannnn kakkawaran motsi ya kasa yi”.
Tsirisin muryar ta mai dad’in saurara yaji ya d’aki dodon kunnen shi ba shiri ya lumshe shanyayyun idanuwan shi ya bud’e a hankali yana sauraran ta” Inna nayi fushi tunda kinki kulani, sai ta mik’e da sauri zata bar wajen taji an riko hannun ta soft hand d’in shi” cakkkkk taja ta tsaya taji waji abu ya ziyarce ta, jikin ta na bata wannan rikon da aka yi mata ba na Inna bane, yunkurin juyowa tayi tana yaye suman ta ga wanda ya riko ta yayi saurin riko hannun ta ya had’a da nashi yana wasa dashi, a tare suka sauke numfashi uhmmm, sai gaban ta ya hau biting da sauri-da sauri like wacce take race d’innan”.
Matse ta yayi gammm jikin shi yana shak’ar ni’imtaccen k’amshin jikin ta, maimakon da yaji suman ta na tashi da tsami sai yaji daddad’am k’amshin ya doke hancin shi ya nutsa fuskar shi cikin suman yana shinshinawa da wani irin salo har ya fara zaucewa, hannu ya kai a birkice yana wasa da suman kanta taji wani irin salo da ya birkitata har nusuwa ta d’auke mata ta kasa katabus.
Bakin shi ya d’ora saman libs d’inta da sumar ya kamo su yayi musu mahaukacin kiss na fitan hayyaci ba shiri ta dawo hayyacin ta ta ture shi da sauri cikin masifa tace” dama burin da kake son cimma wa kenan akaina? To ka sani idan ma mafarki kake ka farka baza ka tab’a nasarar samu na ban”, ban sanka ba hasalima ko fuskar ka baka tab’a bari na kalla ba me nayi maka kake neman illata ni bayan wanda na sha a baya wanda bana fatan na sha.