UNCLE DATTI 1-END

UNCLE DATTI Page 41 to 50

        Tunanin yanda rayuwa ta sauya mata…..da dai yar gata ce ummin ta na ji da ita haka Uncle d’inta Datti daga baya komai ya cakude mata ta fad’a k’azamar rayuwa.

          Datti ya cuce ta da ya jefa ta cikin tsaka mai wuya Amintacce kuma ya zalumce ta da ya killace ta a guri d’aya ya barta tana azaftuwa da rashin iyayen ta. Ta sani sune silar jefa ta cikin wannan halin amma duk da haka tana jin son su a ranta she knows that suma sunyi kewan ta da yawa kamar yanda ta ke jin nasu. 

          B’angaren Datti kuwa yana nan a sume a wajen bai kuma sanin inda kanshi yake ba sai wajen goma da rabi na dare shi d’in ma uban sanyin hunturu da ke busowa cikin d’akin ne ya dawo da shi cikin hayyacin shi.

          A hankali ya bud’e ido yana gama bud’ewa ya ga jikin shi ko kaya babu sai a sannan ne ya mik’e ya lalumi kayan shi ya saka……..cikin ta d’an fad’a mishi ba laifi tunda har yana iya takawa.

        Amma ba wai ya daina jin feelings d’in bane kwata-kwata.

           Komawa yayi ya kwanta kwanta………sai yaji gaban shi kamar an sa mishi peper ya zaro shi da sauri yana matse ido yayin da zafi ke ratsa shi a take jikin shi yayi zafi rad’au.

        Hankalin shi yayi matuk’ar tashi na ganin yanda wurin ya koma, shi dai ya gamu da jarrabawar rayuwa yana tunanin ya fita daga wannan sai ga wani kuma ya dawo, hawaye ne ya gangaro mishi mai uban d’umi duk muguwar jarabar shi ce ta jawo mishi hakan. Maida bananar shi yayi cikin wando yana maida kwallar azabar raddin zafi…….yayin da hawaye sabobbi suka hau bin fuskar shi…………., cikin daren ya k’ira mumber d’in Usman ya hau jero mishi abun da ke faruwa cikin kuka mai tsanani.

          Shima kan shi Usman d’in ya tsorata matuk’a da lamarin Datti…….., bai k’ara tsorata ba har sai da ya shigo gidan cikin sa’a kuwa Fu’ad na maib parlour a kwance yana jin muryar Usman ne ya taso ya bud’e mishi…………, ko tsayawa baiyi ba ya haura site d’in Fu’ad da sauri,  shima Fu’ad na ganin haka yayi saurin komawa ya kwanta…….a yanayin Usman d’in ya shigo gida ya tabbatar mishi ba lafiya…….dole da akwai abunda yake faruwa da Datti………to ko yaje ya duba shi ne…..ko ma dai menene yayi d’an uwan shi ne……….ba da son rashin bane yake keeping malice da shi.

          Mik’ewa yayi ranshi babu dad’i hayi hanyar d’akin da sauri………, da ya tuna cewa ba lallai ne su bari ya san abubuwan da suke b’oye mishi ba yana  kaiwa bakin k’ofan sai ya ja ya tsaya yana tunanin ya shiga ne ko karya shiga ……….

          B’angaren Usman bayan ya shigo d’akin sai ya tarar da abun da ya mugun d’aga mishi hankali…….a yanda ya zata ba hakan ya tarar ba  domin da ya bud’e dan ya duba sai ya gaban Datti yanda ka san sab’ule haka ya koma.

          “Salati ya doka a rikice yayi saurin rufewa yana maida kai gefe ya rutse ido da k’arfi he never expect cewa haka abun yayi tsananin………..ya dube shi” yace garin yaya hakan ta faru…….? Me kayi dick d’inka ya koma haka?………, Datti dai sai ido yake ta bin shi da shi hawaye na zubo mishi ya kasa controlling d’in su, hannu ya kai yana dungurar pillow d’in dashi Usman ya bi bayan shi da kallo to his greatest surprise sai ya ga k’atuwar rami fad’in shi ya kai k’aurin dick d’in Datti a jikin pillow, da mugun mamaki ya gwalala ido yana kallon Datti? Pillow ka ci?, gyad’a kai yayi alamar eehhhh.

          “Shiru Usman yayi yana tunani” wani irin caccaka yayi ma pillown da har dick d’in shi zai sauya halittan dick d’in shi……….

            Jikin dagon ya bi da kallo ya ga stain d’in jini ashe garin caccakar pillown dan jaraba  bai sani ba a lokacin har yana had’awa da jikin gado, shi dai a lokacin idanuwan shi a rufe suke bai da burin da ya wuce ya rabu da feelings d’in da ke damun shi.

           “Sai hawaye ya k’aryo ma Usman na tsananin tausayin abokin na shi……..cuz he knows that he was suffering a lot.  Treating na wajen yayi yana ma mishi fad’a sosai ya dinga bin abun a hankali idan ba haka ba zai iya rasa ranshi……, Allah friend idan baka controlling kanka wata rana sai dai a tsinci gawan ka a d’aki………, k’arya murya yayi irin na wanda take cikin azaba yace” to yaya kake so nayi bacin baby ta tafi ta barni……..?  Maganar sai ya bama  Usman tausayi  yace” daurewa zaka yi ka cire sha’awar nan a ranka………, sannan ka dinga azumi akai-akai shine dai shawara ta gare ka”…………., 

         *Usman don Allah kaci gaba da rik’e min sirrina……….bana son kowa ya sani…….daga ni sai kai sai Allahn da ya halicce mu.

         “Huci mai zafin gaske ya sake” gana ganin binne sirrin da muke yi shine solution na problems d’inga? Wallahi Datti na fara karaya da lamarin ka………….bana jin zan iya rik’e maka sirri”.

         “Miyau mai d’aci ya had’iye zuciyan shi na mishi suya uba uba ga pain na dick d’in shi ya dame shi………Usman ko mutuwa nayi bana kaunar su baba Babba su san abunda na aikata………., jikina na bani rayuwana ba mai tsawo bane………ko da bayan raina idan baby ta dawo kace ta yafe min abunda nayi mata………,ba laifina bane da na kasance mai tsananin son na kusance ta…………., zan mutu ne da ciwon son baba……., k’asa jurewa yayi da sauri ya rufe bakin shi yace” baza ka mutu ba…….da yardar Allah Nana zata dawo cikin rayuwar ka……….,

        Datti kam sai girgiza kai yake yi a zuciyan shi yana cewa” kayya!!!!!! bana jin zan kai har zuwa wannan lokacin da zanga baby ta dawo……….

          Bayan Usman ya gama dressing na wajen ya duba wristwatch d’in shi ya ga karfe goma sha d’aya na dare yayi saurin sallama da shi ya bar d’akin tare da tabbatar mishi cewa gobe idan zai dawo”. 

        Bud’e k’ofan da zaiyi ya ga Fu’ad tsaye a gurin hawaye na rolling a fuskar shi hakan ya sa ya tabbatar da cewa ya ji abunda suka fad’a………”

        From head to toe ya watsa mishi muguwar harara zuciyar na bashi kamar ya nemo wuk’a ya dab’a mishi………amma sai ya dake yace” Usman  kai ba mosoyin Datti bane…….kai kububuwan macijine………, da ace kai aminine na kwaraiiii maimakon da ka jefa shi cikin wani hali hanya ya kama ta ka nemo yanda zaka yi ka ceto shi daga ramin da ka bada gudumawan ya fad’a ciki……….., kana ganin kayi mishi aldalci, kayi ma iyayen mu adalcin b’oye musu gaskiyar lamari?

          Kai butulu ne……..kaci amanar amminci da abota…….kuma Allah ba zai barka ba………., yana gama fad’a ya bangaji kafad’an shi ya wuce ya barshi tsaye baki bud’e galala yana bin bayan shi da kallo, da k’ar ya ja tsummokaran kafafuwan shi yayi gaba.

            B’angaren Fu’ad har inda Datti yake kwance ya tsaya a kan shi har yanzu hakayen basu d’aina saukowa akan fuskar shi ba shi hawaye Datti hawaye, k’arfin hali yayi yace” kai d’an uwana duk abunda kayi ba zan so ka kasance a hakan ba amma sai dai ka kasance mai kunnen kashi…….me ribar boye musu gaskiyan da kake yi? 

            Datti ka rubuta ka ajiye zuma sai da wuta……….., yana gama fad’a ya koma parlour ya bar Datti da zancen zuci yana maimata k’almar “Zuma sai da wuta”. K’almar ta tsaya mishi a rai sosai.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12Next page

Leave a Reply

Back to top button