UNCLE DATTI 1-END

UNCLE DATTI Page 51 to 60 (The End)

         Shiru tayi tana kallon yanda ya rufe ido saboda tsabar kishi yake ta masifa ya manta da cewa ita d’in surukar shi ce to be, halin yaran zamani sai su.

         Fuskar ta na bayyana tsantsar mamaki tace” Nanar ce tace maka na aike ta?

       “Eeehhhh ko kin manta da aikan da kika yi a gidan k’awar ki?

        ” Ba dai ni ba ban aiki ta ba sai dai ko Umman ku zaka tambaya ko ta aike ta”.

          Shiru rayi ranshi babu dad’i” wato ta raina shi ya tambaye ta shine zata mishi k’arya, sakar zuci ya kama yi shi kad’ai saurin yayi saurin kawar da zancen baya son ya kawo abunda zai fara zargin ta…….., 

          Mik’ewa ta ga yayi ta bishi da kallo da mamakin a fuskan ta” a’a ba dai ka gaji da hirar ba ina kuma za ka?

         “Yayi ajiyar zuciya so yake ya controlling zuciyar shi” d’akin zan tafi na gaji ne my Ummi, yana gama fad’a cikin sauri ya sa kai ya fita, ta bi bayan shi da kallo tana girgiza kai.

           Ba shi ya zame ko ina ba d’akin Umma ya nufa ya tarar da ita a parlour ya tarar Mardiya ta blending fruits ta had’a mata da mada ta kawo mata tana sha.

           Ganin da tayi mishi ta so ta fahimci wani abu sai ta batsar, zama yayi a gefen ta ba tare da ya tanka mata ba itama bata bi ta kan shi ba har sai da ya gaji ya kalli Mardiya da ta zauna gefen Umma yace” keeeeee me yasa baku fita tare da Nana ba kika barta ita d’aya ta tafi? 

            “Dai-dai ta d’au cukali ta d’ebo fruits d’in ta kai baki tana tattaunawa yayi tambayar, a hankali take taunawa sai ya kulu” ba da ke nake ba kin yi shiru kina jin mutane? Cikin had’e rai yayi maganar”.

         “Wai kai me yake damun ka ne yau? baka ga tana taunar abu bane so kake ta kware?

           ” Amma ai sai ta amsa min ba ta yi shiru tana jina ba”. 

         “Da abunda ke ba kin ta zata bud’i baki tayi maganar? Kaiiii Fu’ad fita ka bani waje na lura yau da bori ka tashi………, banda zancen wofi tare suke fita ne?

         ” Ganin yanda Umma ta d’au zafi sai ya yayyafa ma kan shi ruwan sanyi ya sa kai ya fita yana magana ciki-ciki” yarinyar nan ina ta tafi ne zata dawo ta same ni sai ta had’u da fushi na.

       Garden ya nufa ya zauna daga wajen yana kallon bakin gate d’in ko zai ga gilmewan ta ta shigo ciki har kusan k’arfe biyu bai ji d’uriyar ta ba su Ummi kam basu lura da cewa bata ciki ba cuz always a d’aki take yini tun dawowan ta gida, haka ma tsohuwa da Nanar take zama a b’angaren ta a tunin ta ko tana d’akin ne.

        Zumburr ya mik’e ya nufi site d’in tsohuwa nan ya had’u da Aina ta shawo kwana shi kuma zai fita ta matsa gefe ta bashi waje…….a’a yi a hankali karka buge ni man Fu’ad, lafiya na ganka a hakan duk ka rud’e.

          “Mtssew wallahi Aunty Nana ce ta fita tace min Ummin ta aike ta, to bayan fitan ta nayi ta jiran ta bata dawo ba shine na zo na duba ko tana d’aki.

         “Shine duk ka wani d’aga hankalin ka? Muje to ko zamu same ta sai dai matsala na da ita d’aya bana son jin kukan nan nata wallahi.

        ” To ya zata yi ai dole ne a hankali zata adopting system d’in rabuwa da d’an ta. 

       A tare suka shige d’akin suka duba basu same ta ba, Aina har bandaki ta duba nan ma bata nan suka fito k’ofar gidan, nan ne hankalin Fu’ad ya fara tashi gashi yanzu yamma yayi.

          “Ina zuwa aunty….., car key d’in shi ya d’auko ya fito ya nufi parking space suka shige mota yace ma Ainar itama ta shigo su tafi zo za su same ta a hanya.

          Bata yi musu ba ta shige ya tada motar da mugun gudu ya bar gidan.

          Tuk’i yake a hanya bai ma san inda za shi ba daga k’arshe ya fita bayan gari inda ya saba tafiya ya refreshing brain d’in shi ya fita ya bar Aina da mamaki ya cika ta tayi shiru tana kallon abunda zai biyo baya.

         Sassarfa yake a gurin he was totally confused ya rasa ta ina zai bi gan ta, wawan naushi ya kai ma iska kana ya cije libs d’in shi da k’arfi har sai da yaji zafi ya runtse ido da k’arfi…….., ba iya zafin cizon ne kadai ba rashin sanin inda Nana take shi yafi komai d’aga mishi hankali a wannan lokacin.

          Tunani ya cunkushe mishi sosai har ta kama ya sara samun kwakwaran solution guda d’aya…….,runtse ido yayi ba tare da ya bud’e ba abunda ya fad’o mishi a rai shine yanayin yanda ta rud’e a lokacin da yake tambayar ta………, da kuma amsa mishi da tayi cikin sauri ba tare da ta tsaya ba……., that means tana tare da Datti kenan?ina ta samo shi har ta yarda ta bi shi?

         Gidan shi mana idan ba gurin ba ina zata je?, tambayar da yayi ma kan shi kenan tare da samo amsa ma kan shi……..rasss gaban shi ya fad’i yayi saurin shigewa mota Aina dai bata ce mishi komai ba har yanzu shima haka ya ja motar a 360 ba su suka tsaya a ko ina ba sai gidan Datti.

      B’angaren Nana tana ganin ya sake ta tayi saurin saukowa daga gadon a tsorace ta d’auko kayan ta ta maida jikin ta, rigar garin kokawa da shi har ya d’an yage ta gaba, da gudu ta fito shima ya mik’e da boxer ya bi bayan ta yana kokarin tsayar da ita ina sai parlour ya ci sa’ar kamo ta ra rungume ta yana maida ajiyar zuciya kamar wanda za’a kwace mishi ita……..tana fitowa tayi kicibissss da Fu’ad wanda shigowan shi kenan nan ya ga yanda Dattin ya rungume shi Aina kam tsayawa tayi a waje tana jira domin bata k’aunar shigan gidan.

          Wani irin tarsashin k’una zuciyar yayi mishi, ji yake kamar an caka mishi mashi a kahon zuciyan shi yayi saurin dafewa ya ba su baya da sauri”, ba zai iya jurar kallon su a hakan ba….scene din will make him go crazy cuz abunda ya gani ya tempering d’in shi sosai har yayi dana sani da bai zo ba balle ya tarar da abunda zai d’aga mishi hankali.

        Nana dai tunda ta had’a ido da Fu’ad taji jikin ta ya d’auki rawa kirjin ta kuwa ya hau luguden bugu da k’arfi……,

          Datti kamm ko ajikin shi illa ma dad’i da yaji a ranshi, da ace ya san da zuwan Fu’ad da a parlour zai danna Nanar ya hau kanta yayi ridding d’in ta suna ihun dad’i kamar yanda suka saba yayi ta latsar ta tana latsar shi wata k’ila idan ya gan su a hakan zai ce ya janye ya fasa auren.

        Sai shige mata yayi ya rik’o waist d’in ta da hannun shi, bakin shi ya kai saman wuyan ta yana shinshinar ta yana magana da wani irin murya” yanzu ka gane cewa tsakanina da kai akwai ban-banci……., idan ka aure Nana saura na ne sai da na ci na rage maka ka kwasa…….., sai da taji dad’ina nima naji nata……, muka shayar da juna zuman da babu wanda zamu d’and’ana ma juna irin ta…………, duk yana fad’a ne ba tare da ya daina shinshinar ta ba lokaci guda yana gyara mata zaman suman ta da ya barbazu a saman kafad’an ta………haushin shi taji sosai kalaman ta ture shi da sauri tazo gaban ya watso mata birkitaccen mugun kallo kana ya juyo yana kallon Datti.

         Duk yanda ya so ya danne kishi shi karya bayyana shi a fili amma sai ya kasa, Datti ya kai shi iya wuya…..ya kai limit d’in da ba ya jin zai iya danne abun da ke bugun shi a zuci.”

       “Ai shi bunsuru duk inda yake sai ya nuna halin bunsurancin shi……, kuma sai babba ya ja girman shi kafin a bashi girma…….., ni nafi k’arfin na sayar da akuya nazo ina cin dangan k’ara.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14Next page

Leave a Reply

Back to top button