YANCIN KI 1-END

YANCIN KI Page 21 to 30

 Ya furzar da iska ta bakinsa mai dumi sannan yace “It seems you are going insane common sense dinki bai gaya miki GSKy ,da abinda yakamata yakarasa mgnr yana ta’ba saitin ‘kwa’kwaluwarsa  ,kalli bari na tmbyeki wai na rokeki ne kafin ki aureni ko me you tell me da kika zabi galazawa rayuwata data yarinya? 

” baka rokeni ba amman aurenka danayi shine the most worse kuskuren danayi  arayuwata, a halin yanzu na fara regreating aurenka. …

“Ni zakicewa haka?”ni zaki ce kinyi da kinsani, ni bance nayi  danasani auren shashar uwa irinki ba …”

  you mate are out there begging me to marry them wallahi ba irinki yakamata na aura ba mistake nayi ,kuma na godewa Allah da har yanzu lokaci bai kuremin ba …

“Wani irin girgiza tayi mai had’e da ihu ta saka ta furta “what mistake fa kace ?  

“Abinda kunenki yaji shi nace ba irinki yakamata na aura ba mistake me  I just favoured you, idan kin mata na tuna miki ….

“Ji ..kuji min  mutamin nan , ni kayiwa favoured   ?” Ka manta  taimakawar danayi maka , na tsaya tsayin daka da rayuwata da aljihuna da komai nawa duk ka manta ba ..

“koma da me zakice nima  nayi miki taimako tunda na aureki ban barki kin wulakanta ba, kmr sauran kawayenki, ke yanzu kawayenki nawa ne suke zaune a gida suke neman miji irina basu samu ba ,ke Dan kin ga kina dashi a hannunki shine kike iskanci , aikin nan naki  Allah yasa aljannah zaki siya dashi tunda nace bazaki ba,bazaki ba ..

“Ai kuwa baka isa ba wallahi…. kai din butulo ne sannan mai manta alkairi ne, da baka manta alkairi da wad’an nan  zantuttukan basu fito daga cikin  bakinka, Akan taimakon junanmu da albashinka ba zai mana komai ba ..

“Dan Allah malama matsa kusa dani ….

“Babu inda zani come on ka bani key nakama gabana ,

mutumin nan ina gaya maka kabani key takarasa mgnr tana cakumarsa tare rike hannunsa da key’n yake ciki .

“Ke… ke..ke !!! Meye haka kina hauka ne?

” ko mai ke damun tunaninki? 

“Zan ji miki ciwo fa sakar min  riga kinsan dai bana dukan mace ko, karki bari na fara saboda  I will beat you badly  “ka fara mana ina ruwana ,what I need is to give me the key nakama gabana..

“You are looking for my  trouble me’ad zan miki dukan mutuwa  fa ,ya daga hannunsa da niyyar kai mata gigitaccen mari ya hango fitowar nasreen daga d’akinta tana     tahowa garesu da kyar take  daga kafafunta rike da goshinta. Dan hk ya fasa abinda yayi niyya yasoma kok’arin banbare mead  ajikinsa data cukurkudeshi  Amman ina me’ad taki yarda ita lallai sai ya bata key  kafin ta sakeshi .

Ganin me’ad taki sakinsa sai ihu take ya bata key nasreen takira sunansu atare”mummy, dady.. kawai  tayi luuuuuu ta zube kasa summammiya a take mead ta sakeshi tayo gurin nasreen tana ihun kiran sunanta “nasreen nasreen!! Dan Allah  ki tashi karki wa momynki hk plz, Dan Allah ka mamin ita mukaita hospital kokarin daga yarinyar suke amman ina ko motsi batayi wani ihun ta saka,”Iam  done for….. ba tak’arasa ba taga ya nufi d’akinsa daita ya kwantar daita akan gadonsa ta shigo d’akin aguje Zata isa ga nasreen ya dakatar daita   “stop there I don’t want see you here, ba aiki zaki ba ? ” You can go for now, out of this room before I pieces you right now ya nuna mata hanyar fita da yatsan hannunsa,  ganin tana tsaye kikam taki fita sai idanu data tsurawa nasreen tana kuka yakaraso gareta ya kamo hannuta yashiga janta Amman taki tafiya har sanda ta numfashin yarinyar ya dawo daidai lokacin daya turata  da hannunsa duka har sai daya fitar daita waje ya bugo kofar da karfi ya dawo d’akin cikin sosai daidai wannan lokacin nasreen ta sauke naunayen ajiyar zuciya da atishawa da sauri yakaraso gareta ya rungumeta ajikinsa yana mata sannu “dady ina mumy take ta tafi aikin ko? 

Girgiza mata kai kawai yayi alamun aa, ta runtse idanunta hawaye nabin kuncinta “dady kace momy tazo plz ina son naganta ina sonta kusa dani ….

Hawaye ne ya gangaro bisa kuncinsa “yaya mead take son yayi da rayuwarsa data yarinyarsa? 

Hawaye yake zubarwa sosai kmr yadda nasreen ke zubarwa kusan minti 30 tana rungume ajikinsa sannan bacci ya d’auketa ahankali ya kwantar daita , ya tashi ya fito zuwa parlour’n abinda ya bashi mamaki bai wuce rashin ganin me’ad ba ya nufi d’akinta da sauri, bata nan ya sake dawowa parlour’n yana duba key  amman bai gani ba .

runtse idanunsa yayi gam zuciyarsa na wani irin harbawa da sauri sauri yana jin kmr ya furta mata abinda zai natsar daita tare da gigita rayuwarta da komai nata ,amman ya kasa ya koma ya zauna Kan kujera ya rafka uban tagumi yana tunanin mataki na karshe da zai d’auka akanta karar wayarsa da’ake kira tun minti goma da wuce ya dawo dashi daga tunanin daya lula ya ciro daga aljihun gaban rigarsa yana dubawa private number ce aka kirasa dashi ,yayi shiru kmr bazai dauka ba ,sai kuma yayi tunanin d’auka muryar daya ji ne yasashi cire wayar yana sake kallon screen din wayar “sajida ya furta sannan ya mead wayar kunnenshi yayi shiru yaki cewa komai..

Bangarenta  kuwa cewa tayi “my favourite ya kake da jikin bby nasreen hop she’s getting better for now?  “Sannan a ina makomar maganarmu ta tsaya?” plz ina son sani , fu’ad idan narasaka a wannan karon zan mutu ,wallahi mutuwa zanyi plz karkace min a’a ka taimaki rayuwata ka yantota daga shingi Dan…

“Dakata malama karki cika ni da shirme din banza, wai me kika d’aukeni ne ?shasha   lusari  …?

“Ko ance miki nima sauna ne da bansan ciwon kaina ba ?

“To bari kiji ingaya miki nayi kurakurai da dama arayuwata amman bazan ta’ba kuskuren amincewa aurenki ba sajida koda kuwa ke kad’ai zaki saura a duniya..

Muryarta na cracking tace plz fu’ad don’t do this to me zuciyata na wa..

“Short up wawiya kawai ,ya katseta ta hanyar fadar hk, wai ma ance miki ina da bukatar  k’ara aure ne ko me, da kike kokarin takurawa rayuwata? 

“Ina son matata tana sona wannan matsalar ce kawai ke damun rayuwarmu  kuma ina tunanin zamu samu solutions akai, Dan haka zaki iya barin rayuwata  Dan babu abinda zanyi dake idan ma aure nake da bukata nasan inda mata suke ya fad’a yana katse kiran gbdy  yashiga juya kai da wayar  hannunsa tare da jijiga kafarsa daya. .

Bangaren me’ad kuwa Koda ta isa company dinsu duk wani ma’aikaci dake aiki acikinsa ya  hallara, ita kad’aice batazo  ba, Dan haka cikin sauri sauri ta daidaita tsayuwar motarta a inda aka tana domin parking ta fito mataimakinta mudansir na hangota ya k’araso da sauri ya amshi mukulin motar yana gaisheta “good morning ma. 

“Morning kawai tace  tayi gaba abinta ,inda dubbanin ma’aikata ke gaisheta tana amsawa da kyar har tashiga makeken office dinta tare da  zama akan kujerarta zamanta ke wuya, tayi wata irin zabura ta mike tsaye jikinta na rawa, take kuma zufa yasoma ketowa jikinta kmr babu iskar dake kadawa acikin office din ,cike da matsanancin mamaki ta sake  zama Kan kujera da sauri ta sake mikewa saboda tiririn da kujerar keyi, Dan haka tasa hannuta taji Amman sai taji sanyi me gyaraye Dana ac na shiga tafin hannunta tayi shiru zuciyarta na wani irin dokowa.

 shigarta office din babu wani  dadewa mudanrsi yashigo rike da jakarta da wasu file Amman yadda ya ganta tsaye sa’banin koda yaushe idan tashigo mazauni take fara nema ,ya bashi dry sosai ,sai dai yayi  kokarin dakewa,  abun yayi masa dadi sosai daman kuma malamin ya gaya masa zai yi mamaki , but bai zaci da wuri haka ba.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button