NOVELSUncategorized

EL BASHEER 6-10

*El-BASHEER
6-10.      ( *Xoxo* ????????????????‍♀) 
Kayanta ta fara cirewa, nan ta fara zaro acucin da tayi, Nonon ta yaji acuci haka nan hips dinta ashe duk iska ce bana gsky bane, sai yanzu ta dawo asalin halittarta ta koma wata
sanda a tsaye Nonon ta dogaye sbd yanayin damkar su d ake yasa suka zube sai reto suke bra ke rufa mata asiri. mazaunai kamar marar tuwo, gashin kanta ma kari ne dan kitson Attach ne a akai. Toilet ta fada tayi wanka bayan ta gama tazo ta mulke jikinta da mai da turare dan tabe baki tayi tace, shi mahaukaci har wani kamshi ya sani? Mtwsss” 


 ta maida turaren, wata rigar bcci ta samu wacce ta bayyana surar jikinta sosai. After dress baka ta saka akai sannan tayi rolling da gyalenta, fitowa tayi nan ta tarar momy ta shige daki toh dama bayan magrib ne lkcin. Tabe baki tayi tabar parlon. Direct hanyar parlon sa ta kama.


Sanin ba wani hankaline dashi ba yasa ta tura kofar kawai, zaune ta same shi kasan kujera ya dafe kansa kamar wani me hankali, wutar parlon a kashe take dan haka ta kunna sai gashi hasken ya mamaye ko’ina, daidai lkcn shi kuma ya dago dan yaga haske yana kashe masa ido, fuskar nan a hade tamkar hadarin tsakiyar agusta babu alamar murmushi sam a tattare dashi kallon ta ya tsaya yi kamar yaga sabon halitta.


Sakina ta saki murmushi tana me fara cire rigar ta tace “yaudai gani a bangaren mafadaci an zama mahaukaci”  tayi mgnr tana shekewa da dariya, daga ita sai er rigar ta, tafara juyi a gabansa nonuwan ta na reto tana kashe masa ido kamar tana mgn dame hankali tace, 

“Darling kalli nan”

 ta nuna masa kirjinta tana shafawa hade da shidewa, kamar wani status haka yake  baya wani motsi, ganin duk abinda take yaki motsi yasa ta cire rigar gaba1. El-bash dake zaune ya mike da sauri kamar wanda ya tuna abu sai kuma ya dafe kansa ya fara tafiya hanyar dakinsa.


Wata irin dariya sakina ta saki tace, 

“a’a mahaukaci ashe ka gane muje dakin,” 

nan tabishi jale-jale da kayan nono suna reto kamar an ratayo agwagi a keke, dakinsa ta shiga nan ta ganshi ya kwanta saman gadonsa yana kallon sama, haurowa tayi saman gadon tana fadin wlh ka hutar dani ma haba mutum tun da lafiyar sa nake binsa ina bashi kaina yaki kula sbd rashin tausayi yaudai saina fanshe jan ajin da kamin tayi mgnr tana me cire pant dinta.


Karasawa tayi kan gadon tasa hannunta da niyyar cire masa wando dan so take ta mulmula shi dole dan kansa ya kunno wuta, sa hannun ta kenan yyi daidai da tsintar kanta da tayi jikin kofar dakin a kasa wanwar. 

Wata irin karar azaba ta saki dan ta bugu sosai sai yanzu ta fahimci da kafar sa yyi ball da ita tun daga kan gado ta wurwuro har zuwa bakin kofa, tashi tayi dakyar ga mmkin ta sai ta ganshi still a kwancen da yake kamar dazu, wani irin tsoro ne ya shigeta a ranta tace na shiga uku kardai baqaqen Aljanun haukar sa ne sukayi wurgi dani? A fili tace,

 “ba Aljanu ba ko ifiritai ne wlh yau tunda nazo saina samu abinda nakeso,”

 komawa tayi tana tafe tana turo kirji hade da kama dayan nonon nata taje daidai kansa tace,

 “kai kallo nan baka da mai ne a jiki da bakasan mace ba? Kaga kalli nan”

 ta gwada jawo nononta tana sawa a bakinta tadan tsotsa tana lumshe ido hade da budewa tace,

 “haka zakayi,” 

bata daddara ba ta sunkuya kansa saitin bakinsa tana me kokarin tura masa nonon yasha sai kace jariri. Wata irin walkiya ce me matukar haske ta gifta mata a cikin seconds ba shiri ta zube a wajen sbd marin ya shegeta kwarai, bata ida jin radadin marin ba taji an damko wuyan ta, tsananin tsoro ne ya sake riskar ta ganin el-bash tsaye a kanta ya damko ta, fuskar nan tasa har wani shining take sbd rashin annnuri, damqa ya mata sosai yana wani irin gurnani marar dadin sauraro, kokarin kwace kanta tayi ta kasa, numfashi ma dakyar takeyi sbd azaba hannayen ta biyu ta hade alamar roko nufinta ya saketa dan babu damar mgn, ko kula da ita beyi ba dan idanun sa ma sama suke kallo, sakina fa taji wuya saiga hawaye na zuba a idanun ta tamkar an bude famfo babu damar ihu bare a kawo mata agaji, bata damu bama a duk yadda za’a ganta  ita dai burinta ta kubuta daga wanan shaqa, hawayen ta ne suka fara taba hannayen sa sai nishin azaba take wata irin wujijjiga yyi da ita kafin ya hankada ta can jikin kofa ta daki da murfin kofar ta sake zubewa a wajen. Nannauyar ajiyar zuciya ta saki tana nishi dakyar ta zabura da sauri dan barin dakin, dakyr ta bude kofar sbd rikicewa da tayi, pant dinta a hannu ta karaso parlo, after dress dinta ta saka ta dauki rigar bccin itama a hannu tayi waje a guje cikin karfin hali dan sosai ta azabtu, cikin sanda ta sulala ta kofar baya can ta shige dakinta ba tare da momy ta ganta ba dan tana da tabbacin yanzun momy ta fito.


Jikita sai tsami yake dan wajen data bugu ciwo yake mata sosai ga wuyanta daya sha shaqa dan haka ta shige toilet ta hadawa kanta ruwan zafi dan gasa wajen zuciyar ta kuwa babu abinda take nanatawa sai dana sani na zuwa gun *EL-BASHEER* da tayi, ta kudurta a ranta ko kwadayin sa zai kashe ta bazata sake mararin zuwa wajen sa ba dan Ta kura baqaqen Aljanu momy da kawu sale suka hadashi dashi.


*****

*WANENE EL-BASHEER?* 

El-basheer usman tafida kenan da daya tilo wajen haj hafsat da babansa usman, ya taso cikin gata da soyayyar iyayen sa dan shi kadai suka haifa, Alhj usman rikakken dan kasuwa ne dan Allah ya masa Arziki, wannan Arziki shi yaja haj suwaiba step mum din el-bash tayi shige da ficen ta har ta samu auren Alhj usman, tunda sukayi aure bata haifi kowa ba dama kuma bazawara aka aureta ganin bata da da yasa ta nemi izinin Alhj ta dawo da ‘yarta gabanta me suna sakina, umman el-bash tanada mutunci sosai dan bata da wannan kishin na hauka shiyasa ma da wuya kaji bakinta, sabanin haj suwaiba wacce dan arzikin taxo, sai kuma bata samu haihuwa ba bare tayi tunanin gado, wannan abu ya tsaya mata a rai matuka tunda ganan ta dauki karan tsana ta dorawa kishiyar ta dan tana ganin ta fita a komi, harta danta ma bakin ciki take dashi. Batare da wani tunani ba ita da kaninta sale suka bazama wajen bokaye lkcin el-bash baya kasar sbd yanayin aikinsa an turashi chaina bincikenan wani, haka nan alhji usman yana dubai harkar kasuwa, sai jin mutuwar haj hafsa sukayi   wanna mutuwa kuwa ta girgiza su sosai. 


*El-basheer* jami’in Sirri ne yasan kan aikinsa kwarai shiyasa ma haj take shayin yi masa wani abun dan babu fuska kwata2 a tattare dashi, sakina ‘yarta taso shi sbd ya cika irin namiji da takeso saidai kash bata samu fuskar hakan ba, ba koyaushe zaka ganshi yana dariya ba dan Allah ya bashi zuciya sosai yana da zafi kwarai hatta abokan aikinsa shayinsa suke, ko a wajen aiki idan aka turashi wani waje yana dawowa komai successful dan aikinsa na kyau yasan takan aikinsa, babban burinsa ya kama duk wani me lefi a kasar nan musamman masu shigo da haramtattu abubuwa cikin kasa, kama daga kayan maye har izuwa kan bindigu da en fashi da en kunar bakin wake ke mallaka, babban takaicin sa yadda ya lura yawanci dasa hannun manyan kasa akewa kasar zagon kasa.

 Wannan abu na bata masa rai kwarai dgske. Wani muhimmin aiki ne ya biyo masa ta inda ya matukar girgiza gashi ance dole shi zaiyi dan Alqawari yyiwa kasa zaiyi aiki da gsky koda ya biyo ta kansa ne. Wato haj suwaiba zargi ya biyo ta kanta dan haka akeso yyi bincike, yana shirye shiryen wannan aiki, haj suwaiba da qaninta sale da wasu boyayyan yun suka hadu suka kaishi gurun wani qasurgumin boka ya masa aiki wanda ake kira sha yanzu maganin yanzu, dan sun fahimci matukar suna so suyi aikinsu dakyau sai sun batar da hankalin sa dan karma yasa musu ido, hakan kuwa akayi sai wayar gari akayi akaga el-bash cikin hauka tuburan dan gaba1 ya hargitsa part dinsa,yasa kaya a juye can kuma ya dinga buga kansa jikin bango har ya jima kansa rauni yana wani irin gurnani marar dadin ji, wannan Al’amari yyiwa su haj dadi kwarai yanzu aikinsu suke hankali kwance sannan next target dinsu su samu takardun da Alhj usman ya bawa el-bash ana gobe zaibar kasar. 


Alhj usman besan da lbrin haukar dan nasa ba sbd shima be cika zama ba sai ya kwashi watanni yana harkar business dinsa tun bayan rasuwar haj hafsa yajin zaman kasar ya gundure shi, kuma yasan yanayin aikin dansa ana turashi aiki inda ba’a sanshi ba yyi watanni ba’aji lbrn sa ba ko a waya ma sbd yanayin aikin Sirri, a zaton sa ma yanzun wani aiki yake tunda baya samun sa a waya.


A wajen aikinsa sun bashi hutu sannan suna matukar tayashi da Addu’ah sosai, Suraj Ahmad frnd din el-bash ne sosai, aikinsu daya shi yake kula da abokin nasa dukda yanayin aiki amma yana samun lkci zaizo wajen sa, sai ya zamana idan bashi ne ya bashi abinci ba duk wanda ya bashi kifarwa yake ya barbaza shi a wajen.

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button