Uncategorized

AMANA TA CE Page 11 to 20

     Almarin futha kuwa jaratu tasa a gaba don ta cimma burinta shiyasa ita ko saurayi bata kulawa karatu takeyi ga yawan adu’a Allah ya bayya na Auta ya karesu a duk halin da suke.

Baba sani ko yanzu an waye daga zuwa wan na hotel din sai gdn wacce bazauran shida baba isiyaka holrwar su suke acewarsu Allah ya basu kudi dole suyi abunda ransu keso, Allah ta kyauta ya Allah kar kabamu kudin da baza mu kasheshi ta hanyar halal ba ameen.

                * * * * *

    Auta dun yitafiya kadan don su koma inda suke zaune bayan sun isa gun ammar yace zai sake komawa kasuwa ko zai sami aiki nan auta ta bata rai tace ka huta ai tau mun samu abunda zamuci kuma gobe ba zamu rasa ba don duk bakin da Allah ya tsaga ba zai hana shi abinci ba nan sukayita hirasu gwanin burgewa daga gani yau suna farinciki ammar yace to kimin afuwa nima naje cikin kasuwa a kwai bayan gidan wanka da akeyi na kudi nima in samu nayi wanka auta tace sai ka dawo Allah ya kare nan ya mike yaje ya biya naira 20 yayi wanka ya fito ya dawo gun autarsa suka cigaba da hiransu.

®WISDOM HAUSA WRITERS

Share this

[ad_2]

Previous page 1 2 3 4 5 6

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button