AURE KAN AURE 10

Aure. Kan. Aure
Chapter 10
………………………
Adnan Yaja hannunta yana ke muje kada wannan
mara aikinyin ya
Bata mana lokaci
Ai mai tsoron a mutu shi yake mata maho
Mu kuwa mun shirya mutuwa Indai Akan
soyayyarmu ne
Suka fada mota adnan Yaja suka barshi anan
zuciyarsa cike da wani irin
Gawurtaccen baqinciki
Ji yake Tunda yake ba!a taba wulaqantashi irin
na yau ba
Don haka dole raine zai zama fansar wannan
facin rain nasa
Ya juya a zafafe ya shga cikin gidan tamkar gidan
ubansa
Hajia nafi tai saurin tarar sa tace saunnu da
zuwa ranka shi dade mu shga
Hannu ya daga mata. Saurara hajia nafi
abubuwafa suna neman lalacewa
Yanxu na hadu da yarannan suna shirin guduwa
kinkuwa san abinda hakan
Ke nufi?
Hajia nafi taja wani gajeran murmushi tace na
sani janar
Afnan da adnan sun tafi qauyen musawane domin
hidiman bikinsu wanda
Za,a daura ranar asabar bazamu hanasuba Sbd
ida shirinmu
Kai ai Kaga Naka ranar alhamis za,a daura. Jibi
kenan
Ana daurawa da kaina zan tura a dauko Maka
amaryarka idan ka shirya
Sai a lokacin janar ya saki wata ajiyar zuciya
kamin yace
Na fasa kisan Yaron nan hajia tabbas Tunda ya
shgo hanyata na rantse sai yayi mutuwa kala
dubu kafin yaita gaskia
Nafin tace wannan ma daidaine ranka ya dade
komai kayi ai girmankane
Yai wani azzalumin murmushi ya jaro Wasu
takardu daga cikin yar qaramar bribcase dinsa
yace
Wannan takardan wannan campanyn da kikace
ansa akasuwa kinason ki siyane sai kuma
wannan takardar wannan sbn gidan da ake
gidamin na abuja ne
Duk na