AUREN GADO Page 31 to 40

Dafe kai tayi tareda jan kafa takoma cikin gidan, tana shiga falon ta zube, ” shikenan ya tafi ya koma, Wayyo Allah na ni balkisu
Nashiga uku na. Tasa kuka mai karfi, Wanda saida masu aiki suka firfito a rude suna tanbayar lafiya?
“Duk ku wuce kubani wuri munafukai magulmata. Da gudu suka koma, Wanda yayi dai dai da shigowar salifa cikin wasu arnan kaya duk jikinta a bayyane, “yau kin tunada mutuwar Ahmed ne Momy? Tafada cikin izgili, “mutuwar ubanki natuna mai farar kafa, yakamata ingano cewa keba Alkhairi bace a rayuwar ya’yana Amma nakasa gano hakan saida nayi sanadin d’ana ya gudu yabarni, nashiga uku na ni balkisu.
Matsowa tayi a fusace ta shake wuyan Momy batareda duba girma ko shekarun taba, ” ubana sa’an iskancin kine? Eh, kuma yanzu ne kika gano cewar ni ba Alkhairi bace a rayuwar ki, kina tunanin don Allah na Auri d’an ki tunfarko? Dukiyar nan mukewa bawani Abu ba, tunda bazan samu kan mijin ba meye amfanin Auren. Dakyar ta kwaci kanta tana jan numfashi da kyar tasamu ya dai dai ta, Wanda lokacin har idon Salifa yakai kan takardun dake zube akasa, saurin kwashe wa tayi tana dubawa ” kawosu nan dukiyar ya’ya na ce bakida hakki a ciki. “Hhhh niko keda hakki da Dukiyar mazaje na, Ina tuminin takaba na na Ahmed? Yanzu shima wannan kisa kawai ya mutu domin bazai dawo miki ba, tunda nikuma nasamu wannan yanzu kinga gida ya zama nawa office company motoci.
Tashi tayi tareda kallon ta ” sharia kuma tazama banza kenan da zaki mallaki Dukiyar mijina da ya’ya na daga sama ni balkisu Ina kallon ki. “Watch and see Hajiya balkisu zan nuna miki inada manya asama, Wanda zai tsaya miki kinja ya gudu don haka bakida wani gata, kibini in labaki cikin gidan nan ko kina kuskure wa in watsaki waje couse this is all my property. Tafada tana juyi tareda kada jiki, ta fice Abinta, cikin kaduwa ta dafe baki “na janyo ruwan kashe kaina. ranar ba inda ta iya zuwa, koda ta Kira kawarta kin dagawa tayi domin Y’ar ta tashafa mata komai, don haka ta tattaro inata inata tayo gidan, suka baje a side din salifar suna y’an da sukaso batareda sanin momy ba. Domin kirjin ta ciwo yakeyi tana cikin tsananin tashin hankali, kanta har wani nauyi yake mata, waye zata fadawa ya taimake ta yadawo mata da Khaleel? Modu, tayi saurin mikewa tareda daukar key tayi waje cikin sauri, ta manta ranarda kafarta ta taka zuwa gidan shi Amma yau batada wani zabi dole taje.
Saida tafito taga motar kawar tata, batabi takaiba domin khaleel ne damuwar ta idan yana nan komai zai dawo dai dai don haka dole tasa yadawo kota halin yaya.
Shikan shi Alhaji yayi mamakin ganin ta yau a gidan shi, saidai yanda ta saukar da kai yafi bashi mamaki” Baban yara shin ko kasan da tafiyar khaleel? Shine maganar ta tafarko bayan sun gaisa, yace mata “ya akayi Hajiya balkisu? Nayi matukar mamaki da na ganki gidana yau. “Nidai bashine matsala taba, Ina so inji in kasan inda yarona yaje? “Bansani ba toh, ai d’an ki ne kece uwar shi kinfini Iko da mulki akanshi don haka kike zuba sarautarki a matsayin ki na uwa, yau ya akayi kike neman shi a wurina? Kije ki nemeshi duk inda yaje. Wani irin takaici taji y’an da yake fada mata magana a kai kaice, ” toh ai kaima akwai hakki a wuyan ka tunda Amana d’an uwan ka yabar maka, don kasa ga rufemai idanu shine zaka bari zuri’ar shi ta watse, shi wancan ya tafi, wannan kuma ya gudu yabarni, don girman Allah nidai kafadamin inkasan inda yaje.
“Bansani ba kitashi kibani wuri, kedaman matsalar ki jahilci kije ki nemi ilimin addini kafin ki mutu cikin duhu domin kalaman ki Sam bana mai ilimi bane, da kinada kwakwal wa da kin gano mugun halinki duk shine ya janyo miki halin da kike ciki, kuma bakiga komai ba inda wainnan mutanen banzan da kike tareda sune, kije sune zasu cire ma Y’ar mutane hakki da kika tsana kika hanata sakewa da mijin ta tunfarko kuma Allah ya nuna miki Aya akan dole dai saita rayu da jinin naki da bakya kauna, meye laifin talauci ke kika bawa kanki Arziki? Ko ke cikin Arzikin aka haifeki, saboda kawai kinshigo cikin zuri’ar mu kin lashi jar miya kinfi uban kowa daga kafada….. Kuka tasa mai ciwo tareda mikewa ” basai kaci mutunci naba modu, basai katuna min da Asalina ba, nasan duk inda nafito Amma kasani inda sa hannun ka dana yabarni sai Allah yasakamin. Ta juya tafita tana kuka, a hanya ta Kira zarah tasa kuka, ko bayani takasa yimata, ” Aunty lafiya yada kuka kuma? ” Ina cikin masifa zarah khaleel ya dauke Naziya yabarmin kasar baki daya sannan yanzu wannan tsinanniyar itada uwar ta sun tare min agida….. Ta kora mata komai. tasa salati, tareda cewa Ina zuwa Aunty Anjima ki kwantar da hankalin ki.
Kuka takeyi sosai yanzu take nadama mara Amfani tunba aje ko Ina ba, domin babu abin tashin hankali a wurin ta sama ga tafiyar khaleel.
Sun sauka lafiya Wanda cab ke jiransu already a filin jirgin, tayi matukar gajiya tayi bacci harta gaji, tundaga filin jirgin take baza idanun ta domin tasan wannan kasa tanada cigaba sosai a fadin duniyar nan, domin ta hada al umma daban daban yare Kala Kala, dafa kafadar ta yayi tareda cewa ” welcome to bangkok madam. Fuskar shi dauke da murmushin farin ciki, kallon gajiya tayimai ya ce ” sorry muje ga mota. Ya bawa driver umarni ya kwashe kayan su suka shige baya yana kwakume da ita, kallon bakin shi takeyi Wanda take mamakin y’an da yake zuba yaran Japanese da driver kamar yaren da aka haifeshi dashi, saida yaga tana kallon shi yayi murmushi tareda cewa ” zankoya miki different language anan Chinese Japanese harma Hungarian language Wanda duk sun tattara a wannan kasa, kuma idan bakin sani ba bazaka banbance suba domin kusan duk kalar idanun su daya da. Dora kanta tayi a kafadar shi domin wata irin kasala takeji wadda bata taba jin irin taba a jikin ta.
Yasaka hannu tare da rungume ta, ba Abinda yakai mai wannan dadi a rayuwar shi, ganin shi tareda ita a wannan kasa da yake mafarkin ganin ta a ciki, burin shi yagama cika a rayuwa, sai Ajiyar zuciya yake yi, ita kuwa kallon hanya takeyi tana shakar iskar wannan kasa mai matukar burgewa, ko Ina tsab tsab har suka isa unguwar da yake zama, gidajene kamar quarters ba wani hayaniya sai kukan tsuntsaye, cab din na tsayawa ya saketa tareda bude kofar yace ” let go madam we are home our small world. Fitowa tayi tana kallon KO Ina, gidan ba wani kato bane akan gidan su dake kano, Amma tasani a irin wannan kasar wannan gidan kudin shi sai yafi karfin wancan, gashi yaji fulawoyi masu bansha’awa da furanni,
Masu sanyin kanshi, fitowar wata mata Y’ar China ne daga cikin gidan zata iya kaiwa kimanin shekara arba’in tana sanye da afron na girki, fuskar ta sake tana mai welcome da yaren sinanci ya amsa tareda nuna mata madam dinshi, da gudu ta Kara so tana rungume ta tareda zuba mata yaran da ko zo inkasheki bazata jiba, kayansu ya shigar ita kuma ta rakota har ciki jikinta na rawa, kamar rakumi da akala haka ta bita,
Kamar yanda kasashen na waje suke basa cika tarkace a cikin gidajen su haka shima nashi simple ba wani hayaniya sai sai dai kasan koma meye kudi ne a ciki, saida ya shigar da trolley da Jakar shi ta laptop ya dawo tareda cewa ta hado musu Abinci madam is hungry yace ta shigo bedroom ta yi fresh up su rsma sallolin su, dama akagare take da wanna Matar me shegen zuba da bata gane komai, tuni ta cire hijabin jikinta suna shiga ta ga kujera ta zube kwance domin tayi mugun gajiya jikin ta kamar anyi mata duka, kwabewa shima yayi tareda daura towel ya juyo, yaga yanda ta kwanta tana shirin yin bacci, murmushi yayi mai d’an sauti, ya matso tareda tsugunawa gaban ta, ya dukar da kanshi dai dai bakinta ya bata light kiss, tayi saurin bude idanun ta, murmushi ya sake mata kafin yace ” bacci? Wani irin lumshe idanun ta takeyi gwanin sha’awa, Abun ya burgeshi sosai yaji tsigar jikin shi na Tashi Wanda ya dade yana controlling tareda Addu’ar neman dama, yau gashi gata a cikin gidan su sukadai, harshen shi ya Dora saman girar ta ya lasa tareda matsawa har kan hancin ta ya gangara lips dinta ya rike na kasan gam yana Ajiyar numfashi, bajewa yayi zaune akasan tareda rungumota zuwa jikin shi, zare bakin ta tayi cikin kasalar da yasakar mata tace ” bacci nakeji, kuma bamuyi sallah ba. “Uhmm. Kawai ya iya cewa tareda saka hannu ya dago doguwar rigar dake jikinta ya zare ta ya wurgar, jikinshi har wani irin mazari yakeyi kamar mayunwacin zaki, ” zakiyi bacci letter baby sallah kuma zamuyi yanzu, na matsu da yawa I can concentrate idan ma nace zanyi alwala bazata zauna ba yanzu… Yafada muryar shi na sarkewa, “please nagaji my body is weak, bari inyi wanka tunjiya fa banyi wanka ba muna cikin jirgi. ” kamshi kikeyi baby ke mai tsaftace ko zaki shekara baki yi wanka ba I don’t mind I can leak your body in and out right now. Yafada yana dora bakinshi a wuyan ta yafara lasa tareda karasa maganar shi, ” yaushe rabon da inyi baby sau daya fa nayi testing kika lasa min Zuma ai nayi namijin kokari ko ke kinsani.