MUSAYAR RUHI 9-10

sosai Hammat yaji zuciyar shi tasakeyin zafi sosai yana fita yadubi inda Hanan da Ansar suke kiransu yayi sukataso cikin sauri babu magana yafalle Ansar damari yace ” maganar mekukeyi kasa kasa kamo kunnan Hanan yayi yamurd’e daqarfi har sedataji kamar zata saki fitsari sabida azabar zafi qara tasaki hakan yasa Ammi saurin fitowa kafin taqaraso Hammat yayi magana kasa kasa yadda Ammin bazatajiba ” idan har Ammi ta tambayeki akan cewa kinason Hammut kikace eh to wallahi sekinyi nadama ” saurin sakinta yayi yafita daga parlour kafin Ammi taqaraso kuka Hanan tasaki dede lokacin Ammin taqaraso rungumeta tayi tashiga lallashinta itako kanta yad’aure tarasa gane mai Hammat yake nufi tayaya zatace batason Yayanta wanda tafiji dashi duk cikin su
tofa yaya kenan kuyi haquri dawannan sunqi bamu wuta wannan kad’e nasamuyi sabida babu wuta shima sedanakai cajin wayar in sha Allah gobe zanyimuku Akwai banbanci idan basubamu wutaba zankai carjin in sha Allah kuyi haquri badaga ni bane daga nefa ne naso page d’in yau yafi haka yawa to amma yaya zanyi tunda babu carji awayar Affuwan
sannan gawata sanarwa wata baiqar Allah wato Zarah bala tayi alqawarin biyama mutun 2 kudin book amma wanda yayi sharhi mai kyau akan book d’in duka biyu bawai wannan book d’in kad’e ba zaku’iyayin sharhin akan ko wanne book d’in daga Mugun Sartse return har Musayar Ruheey Allah yabama mai rabo sa’a
Comment and shire please
_Marmyn Zarah Ce_ ????????????????