NOOR ALBI 16

Mamuhgee 16
Ranarda Ms Na’ima tadawo Bata shigo gurin Anne ba sai ta fake da cewar da zazzabi tadawo na sauyin yanayi,
Wanka tayi taci lafiyayyan abinci da masu aikinta suka jere Mata a babban dining din Dake sashenta.
Bedroom dinta Takoma tana wayoyinta hankali kwance cikin hutawa Dan kuwa USA takeda Shirin bin Turaki kowane lokaci idan tagama shirye shiyenta Dan babban abin data lura dashi ayanzu shine Kamar yana Kan magani
Dan Haka tagama daukan shawarar Haj Zinat qawarta binsa zatai ta maqale Masa ko bayaso Dan kila harda rashin Jin mace jikinsa yasa lafiyar tasa taqi samuwa a cewar haj Zinat,
Batason zuwa Dan batada raayin barin Nan Dan kuwa dukiya Babu irin wadda baya sakar Mata anan Dan taji dadin rayuwarta Dan Haka Bata raayin zuwa koina,
USA baida lokacinta tunda busy yake koyaushe hakama bazata sakata tayi yanda takesoba acan sbd wasu qaidojinsa da matuqar Yana gida Dole ake kiyayesu Koda anan ne kuwa yazo
Amma dai zata gwada binsa din ko shekara daya tayi taga idan zata samu Koda so dayane,
Koda sunan tsautsayi ya sadu da ita tasamu ciki
Idanma Bata samuba Idan ya sadu da ita din angama Mai wuya ciki Kota inane zuwa zaiyi.
Tana Gama wayar datake ta miqewarta a gado.
READ COMPLETE HERE NOOR ALBI 16