SULTAAN 8

“Na gode” na ce a sanyaye, na kutsa kai cikin gidan. Gida ne babba assorted wanda ya sha kayan alatu na zamani, ganin wajen ya ɗan yi ƙura ya saka na ajiye kayana kan kujera sannan na shiga kakkaɓe-kakkaɓe, goge-goge da shara, sai da na gyara parlorn tass sannan na nufi bedrooms wanda na ga da kura da yana sosai alamun babu mai rayuwa cikinsa na shiga gyarawa, sai da na gyara komai sannan na fita don duba sauran wajajen, wani ɗaki da na tura na ji ɗumi gami da ƙamshi sun bigi hancina na shiga ina zaro ido, mutum na gani kwance ƙudundune cikin bargo, cikin sanɗa na ƙarasa bakin gadon ina leƙensa, idanunsa a rufe alamun bacci yake yi, wani irin kyau garesa mai masifar fizgar hankali, duk da kyau na da ake zuzutawa sai na ga ni ba komai ba ce compared to him, lumshe idona na yi ina mai cigaba da kallon kyakyawar fuskarsa, na jima a haka kafin na fita daga ɗakin, ina fita na iske maid ɗin da ta rakoni hannunta ɗauke da kwando, ciki akwai ƙwai da yawa, vegetables, dankali, da abubuwa dai, ajiye min ta yi tare da cewa “duk abin da kike buƙata an ce ki zo ki sanar”
Gyaɗa kai na yi tare da amsa sannan ta fice, duk da gajiyar da nake ji bai hana ni shiga kitchen ba, na shiga aikin rice porridge, ko da na gama toilet na shiga bayan na ɗebo ruwa cikin wani kwanon ƙasa sannan na yi wanka, bayan na fito na sauya cikin doguwar riga cikin ƴan kayayyakin da na samu wajen wannan matar, tufke gashina na yi ya sauka gadon bayana, sannan na nufi ɗakin da na tadda wannan mutumin, ina tura ƙofar sai na gansa zaune ya ba wa ƙofa baya, ƙarasawa na yi ina cewa “ga abincinka”
Juyowa ya yi ya ɗora dara-daran idanunsa a kaina, wani irin masifaffen kyau garesa kamar ba mutum ba, lallausar sumarsa ta kwanta luff har saman goshinsa, ya jima yana kallona kafin ya ɗauke kansa yana yamutsa fuska.
“Me sunanka?” Na ce ina ƙarasawa kusa da gadon, bai tanka min ba sai ya sauke kansa ƙasa ya shiga wasa da yatsun hannunsa
“Ba ka magana?” Na ce ina zama gefensa, yamutsa fuska ya kuma yi sai kuma ya kwanta tare da ɗora kansa saman cinyata yana lasar leɓensa na ƙasa
08167888934
VIP 500
NML GRP 300
SPCL 1K
Hannuna na saka na shiga shafa tattausar sumar da ke kansa, wani irin tausayinsa na ji ya tsargu har cikin zuciyata, a hankali na ce “kana jin yunwa?”, Ɗago kansa ya yi tare da tsareni da idanunsa musamman lips ɗina da nake ɗan tsotsa, kai hannunsa ya yi samansu tare da shafawa sai kuma ya cire ya mayar kan nasa leɓen, haka ya shiga yi, ya taɓa nawa ya taɓa nasa kafin ya…
*????FITATTU HUƊU????*
*????SULTAAN* # Nml grp ~N~ 300 vip ~N~ 500 via 1401611541 Access bank, shaidar biyanki ta wannan numbern 08167888934
*Mss Flower????*
*KU HANZARTA TUNTUƁATA DON SAMUN WAJENKU NA KARATU, VIP POST KULLUM NE IN SHA ALLAH*
TSINTACCIYA
Nimcyluv
Baƙar fata
Autar manya
DATTIJON ARZIƘI
Real ladingo
Gaba ɗaya 800
Via 6850917335 Na’ima Shu’aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga ƴan uwa na Niger +22796515805 za ku tuntuɓa. To show evidence of payment 08142105218
*Mss Flower???? 08167888934* For more information????
[ad_2]