NOVELSUncategorized
RAGGON MIJI 61-65

Wlh nayi nadamar abunda nai maka kai da mahaifinka, kullum cikin dana sani nake, kayi hakuri plsss kadawo gareni wlh duk cikin diyana nafison ka, bansan yadda zangyara kuskuren da na maka ba,amma ka tausayamin ,na azabtu da rashinka ina bukatar kulawar ka my son.. “ta tsagaita saboda kukan da yazo mata , but
she’s very surprised yadda ya dauki wayar yatsaya saurare don baya daukar wayarta inma ya dauka da yagane itace yake kashewa duk yayi saving numbers dinta don yarika avoiding kiranta,
she’s very surprised yadda ya dauki wayar yatsaya saurare don baya daukar wayarta inma ya dauka da yagane itace yake kashewa duk yayi saving numbers dinta don yarika avoiding kiranta,
Jikin faseelat kyarma ya dauka jin abinda umma ke cewa jin sautin kukanta hawaye suka zubomata zuciyarta na bugawa da karfi magana takesonyi bakinta yakasa fitar da maganar ,
Jin shiru umma tace”plssss ka yafemin, kayi hakuri nasan nacuce ka “
Hawaye sharrrr suka zubo ma faseelat jin uwace kewa danta kuka begging for his forgiveness, muryarta na rawa tace “ya …fita… masallaci…”
Sanin Aisha bata shiga lamarin tace “faseelat ce? His bride? “
Faseelat ta shanye kukanta tace “ni…ce umma”hawaye na cigaba da kwaranya a fuskarta
umma tayi murmushin jindadi wanda har faseelat seda ta jishi,murya a raunane tace “I’m very happy da naga pictures na bikinku, ina tunanin zaki temakamin wurin shawo kan fahad, na mishi laifi babba na wulakantashi nabarsu shi da mahaifinshi saboda son zuciya ,amma nayi nadamar abinda nai masa tunda dadewa, mahaifinshi be bani damar koda ganinshi ba, after his death na kira fahad nayi zarya gidanshi da office dinshi nabashi hakuri Amman he dont even listen to me,na tura malamai da dama gunshi he didn’t look at them, I once come to his wife itama bata saurare ni ba, I don’t know what to do, kamar yadda nagani yana sonki sosai dan Allah ina rokonki ki shawomin kanshi ya yafemin tun kafin na bar duniyar “
Faseelat tace “karkice haka umma fahad ze yafemiki ze so ki kamar yadda kowane da yake son mahaifiyarshi kiyi ta masa addua umma Allah ya sanyaya mishi zuciyarshi adduar ki kar babbace, kuma ina rokon karki fushi dashi “
Umma tace “ina ta addua faseelat amma shiru, kuma bana fushi dashi ko kadan don nasan duk ni najawo hakan, Nagode kwarai dagaske “
Faseelat tace “ki kara hakuri umma komai ze zama labari watarana “
Umma tace “Allah yasa Nagode da kika saurareni se anjima “
Ta kashe kiran tana tunani da dama,
Faseelat har suka gama wayar tana hawaye, jikinta ya mutu murus zuciyarta na cigaba da harbawa, wayar na rike hannunta takasa ajiye ta sanin irin balain da fahad Ke ciki tafasa kuka zuciyarta cunkushe numfashinta har daukewa yake,
Bayan fahad ya dawo masallaci dakin Aisha yawuce ya same su sunata labari da amira, shima ya zauna akai tayi don ya debewa Aisha kewa , karfe biyar da wani abu ya fita ya nufi dakin faseelat,
Ya tura ya shiga faseelat da har lokacin tana zaune wurin takasa tashi ta juyo idanunta dake jawur ta zuba su akan fahad tarika kallonshi kamar yau tafara ganinshi,
Abun yabawa fahad tsoro ganin idanuwanta jawur a kumbure ga gashinta dake zube koina gaba da baya,
Dasauri yaida shiga dakin ya isa wurinta yaje ya zukunna gabanta yana gyara mata gashi da hannu yana kallon fuskarta yace “what’s wrong with you? Ehimm? “
Hawaye suka gangarowa faseelat tana meda kukan dake niyyar kufcemata tace “Ankira wayarka “
Fahad ya kalli wayar dake hannunta batare da ya damuba yace “answer me first meke damunki kike kuka “
Kanta a sunkuye ta dago tana kallon kwayar idonshi tace “it’s the phone “
Fahad yariga yasan baya wani abun banza da wayar shi atata in zata ga abin tashin hankali befi hotunan Aisha da suke birjik ba wasu ma half-naked, aranshi yayi tunanin ko wani Yakira yafadi wani abun tashin hankali, ya anshi wayar daga hannunta ya shiga call log, number bad woman ce sama kuma sunyi kusan 10mnt suna magana,
Kafin ma ya dago faseelat tace “it’s bad woman”
Fahad ya dago ranshi bace yace “who ask you to pick my call? Miye ruwanki da kiran da akemin da har zaki dauka eyee?”
Faseelat jikinta mace batare da ta bashi amsa ba tace “hero! Kaine kake kiran ummanka bad woman? Umma ce fa wadda ta dauki cikinka wata tara tai nakudar ka tabaka nononta kasha itace kake avoiding kiranta kai watsi daita just because she did a small mistake? ” ta ja ajiyar zuciya ta cigaba da cewa “kasan halinda kake ciki kuwa? Haba hero banyi zaton haka daga gareka ba “
Fahad ya mike tsaye yace “don’t interfere in this faseelat stay away from this matter, kuma daga yau karki kara daukarmin waya”
Ya juya zebar dakin ranshi bace,
Faseelat tace “hero mahaifiya ba abar yadda wa bace ba ,kome tayi kuwa, ankarbo daga Abdullahi dan mas ud wani mutum yazo wurin manzon Allah (S. A. W) yace ya manzon Allah man ahakkan nasi bi husni sahabatiy?se maaiki yace mishi ummuka yace summa man? yakara ce mishi ummuka yace summa man?yace abuka “
“Hero yanzu kai ba maganar kyautatawa ma ake ba ka saurare ta ma ka ki baka tsoron fushin Allah? manzon Allah yace yardar Allah na tare da yardar iyaye fushin Allah na tare da fushin iyaye ,hero kar idanka ya rufe ka gaggauta zuwa wurin mahaifiyarka ku dedeta, ayoyi nawa ne a alkurani sukai magana akan yiwa iyaye biyayya saboda mahimmancin yiwa iyaye biyayya awasu wurare da dama daga kadaita Allah se yiwa iyaye biyayya agaba , duba suratul israi daga aya ta 23 da ukku zuwa da 4, suratul ahkaf aya ta 15 zuwa da 17 da suratul….”
Fahad ya daka mata tsawa ta fiddo ido waje tana kallonshi rai bace yace “kimin shiru bana bukatar waazin ki akan wannan matar, ta cuceni ta wulakanta ni saboda son zuciyarta ta rabu dani lokacin da nake bukatar ta har yau kunne na yakanyi ciwo time to time saboda marin da tamin, ita ki naganin tayi abu me kyau kuma ta tursasa mahaifina ya saketa don son zuciya kawai? ki fidda kanki cikin maganar nan faseelat, Aisha shekarar mu nawa tare amma bata taba shiga maganarba hasalima tafini jin zafin wulakanta ni da matar tayi ,idan har baso kike raina yarika baci ba to ki fidda kanki aciki “
Faseelat daketa zubda hawaye tana kallonshi tace “bazan dena nuna maka gaskiya ba umma tayi maka laifi kuma tayi nadama ta nemi afuwarka seka yafe mata wai shin baka yiwa Allah laifine amma kuma ya yafemaka, itama fa mutum ce mace tanada rauni yakamata kamanta baya ka rungumi mahaifiyarka ko zaka samu rabauta “
Idanunshi jawur ranshi bace ba abinda yake tunawa se labarin da mommy tabashi na cewa “bata sonka ko kadan bata kula da kai daddynka shine komi naka shine wanke maka tutu shine wanka shine dariyarka shine duk gatanka “
Jijiyoyin kanshi duk Sun fito zuciyarshi na zafi yace “bakijin magana ta kenan nace kibar maganar ta I’m warning you this is the first and last time karki kara maganar matar nan acikin gidannan inba haka ba I will do something bad “
Ya fita yabar mata dakin, faseelat ta kara fashewa da kuka yanzu idan ya mutu yau fa me zece wa Allah bayada wata hujja akan abinda yake yi,
Fahad gidan yabari gabadaya yana tuki yana fidda huci,
Hjya cikin dabara kar jamila ta kaita karshe ta kira khalil ya dauka da sallama ta amsa tace “khalil kazo ka dauki jamila ku tafi gida kasan baason me ciki na kai Maghreb awaje “
Yace “to hjya ganinan zuwa “
Hjya takashe kiran ta shiga ta samu jamila dake bacci hjya ta bubbuga gefen kujerar jamila ta bude ido tana kallonta hjya tace “ki tashi ki shirya gashinan zuwa zaku tafi gida “
Jamila ta tashi tana ya mutsa fuska ta shiga toilet,
Hjya tace “oh ni saro na daukowa kaina jidali yarinya ba kunya kokadan duk tabi ta fitsare kafarta to Allah ya kyauta “
Jamila kau tunda ta riga tagama gano halin hjya ta kuduri musguna mata,
Gab Maghreb khalil yazo ya dauketa suka koma gida,
Fahad wurinda suke hutawa da friends dinshi ya nufa sabeer se shakiyanci yake mishi sede yayi murmushi,
bayan faseelat ta yi sallar Maghreb ta shiga kitchen ta masu vegetable soup and white rice,
Tana gamawa ta kai musu dining ta koma daknta tayo wanka tayi salla ta saka doguwar riga dark purple ta zauna gaban mirror tarika kallon kanta ta madubi har yanzu jikinta be dawo dede ba idanunta sunkum,
Kasa yin kwalliyar tayi ta fesa perfumes ta koma ta zauna a cushion,
Hakanan taji kewar ya umar dinta ta dauki waya tayi dialing number dinshi ya dauka tana shagwaba tace “ni nayi fushi da kai yaya”
omer yayi dariya cikin muryarshi me sanyi yace “sorry kanwata me nayi ne”?
Tace “shikenan kamanta ni ko? “
Yace “amin hakuri to ni ban isa namanta rabin raina ba “
Faseelat tai dariya tace “I’m missing you”
Yace “nima ina missing dinki sosai “
Fahad da ya dawo yanzu dakin faseelat ya nufa dan kiranta suci abinci yaji tana waya da omer tana ta shagwaba ,kishi ya taso mishi be tsaya ida jinsu ba yajuya ranshi bace,
Yakoma dining yace wa Aisha tai sarving dinsu faseelat ta koshi, Aisha tai sarving dinsu suka fara cin abincinsu, Aisha daga yanayin shi ta riga tagano akwai abinda ke damunshi don ko abinxin yaki sakin jiki yaci, taja plate dinta ta matsa tafara bashi abaki tana mai labari,
Faseelat data gama waya ta zo saukowa ta hangesu ta juya takoma daki ranta cike da kishi,
bayan sungama cin abinci a falo suka baje sunata kallo kan Aisha a jikin fahad yana wasa da gashin kanta,
Amira ta tashi ta shiga dakin faseelat, faseelat nata tunani amira ta shigo dan dole ta kirkiri faraa tana rungume da amira tana ta mata labari har bacci ya dauke amiran, ta dauketa ta kaita dayan bedroom dinta ta shiga toilet tayi wanka tasaka sleeping dress kwata kwata takasa shan ko wani abu me sanyi ta hau bed ta kwanta tana tsoron tafita takara ganin abinda ze tarwatsa mata zuciya har bacci ya dauketa,
Fahad beko leko dakin faseelat ba yawuce dakinshi yayi wanka ya kwanta yanata tunani yatsani duk namijin da faseelat zatai magana dashi ba kamar omer da take sakarwa jiki sosai,
Aisha ta riga fahad tashi donhaka batasan yana cikin dakinshi ba, ita tabawa zuciyarta shawara taje dakinshi ta kwana maybe ihun su baze tada ta ba, tagama kwalliyarta around 11pm ta nufi dakinshi,
Ta bude ta shiga dakin da deem light ne kawai akunne bata lura said fahad da ke kwance ba ta haye gadon ta kwanta,
Fahad da dama yaketa tunanin yadda zaai ya kwana haka, ya matsa ya rungumo Aisha jikinshi, tai sauri ta bude ido tace “yaya dama kananan? Bari natafi I thought kana dakin faseelat “
fahad da yafara rikita mata lissafi yace “u r not going anywhere anan zaki kwana “
(function loadPageAds() { return afriPageAds({ ‘pid’: 8612, ‘uid’: 9740, ‘t’: ‘300 by 250’, ‘url’: ‘https://2gnblog.blogspot.com/’ }); }());
Aisha tace “faseelat fa? “
Yace “she send me out kamar ba ango ba “
Aisha tai dariya takara shigewa jikinshi suka lula sama,
can 12am faseelat ta farka ta laluba gefenta taga wayam ba fahad, ta tashi zaune ta dafe kai tana tambayar kanta wace irin zuciya gareshi haka harda kaurace mata,
Ta sauka daga gadon ta bude kofa tafita,
Direct dakinshi ta nufa bata tsaya komi ba ta murda handle zata shiga ciki, through haske me duhu dake dakin taga abinda ke wakana Aisha akan fahad suna sex,
Dama bata ko Saki handle ba Cikin sauri tajawo masu kofar ta ruga da gudu dakinta tana kuka tafada kan bed tai tayi,
Dukansu da fahad da Aisha sun ganta amma hakan be hanasu ida abinda suka fara ba, seda suka gama fahad ya rungumo Aisha yanata sa mata albarka yana fada mata sweet words dan sosai ta samar mashi natsuwa, atare sukai wanka suka dawo suka kwanta like da juna,
Ba dadewa bacci ya dauke Aisha, fahad ko yakasa bacci zuciyarshi nabashi faseelat na can na kuka,
har 2am ya daure ya janye Aisha ya nufi dakin faseelat,
Ya tura kofa ya shiga tana kan bed har tayi kuka tagaji tai shiru tana zaune kan bed tana ta wasa da hasken dakin ta kunnashi red ta kunnashi green,
ya rufe kofa jikinshi sanyaye yazo ya zauna kusa da ita har ya zauna batako kalleshi ba yazo ze jawota jikinshi tace “don’t toch me “
ya tsaya yana kallonta duk tayi zuru zuru, yace “I’m sorry honey for what I did to you ..”
Ta daga mishi hannu tace ” karkacemin komi hero ashe da bansan kowaye kai ba yanzu nema nafara saninka, me na maka da zaka kauracemin Ka dauki kwanana ka kaiwa wata eyee haka ake adalci? ko kanaso kazo ranar kiyama barin jikinka a shanye? An Kar6o daga *Abi-Hurairah (ra)*, *Annabi* Yace: *“Duk Wanda Ya Kasance Yanada Mata Biyu, Sai Ya Karkata Zuwa ga Daya Daga Cikinsu, Zaizo Ranar Kiyama 6angaren Jikinsa a Shanye”* annabi be gushe ba yana adalci a tsakanin matanshi bayan ya raba musu kwana kuma yarika cewa… *“Ya Allah Wannan Shine Abinda Na Aikata Cikin Abinda Nake da Iko, Kada ka Zargeni Cikin Abinda Ka Mallaka Wanda Ban Mallaka ba* kaide tunba aje koina ba ka nuna bazaka iya adalci ba “tana magana cikin fada idonta nakara haskomata yadda ta gansu.
fahad sammm baya daukar raini saboda albarkacin amarci????ya hadiye fushin shi ya mike tsaye yana zaro mata ido yace “ina daga miki kafa karki crossing limit dinki wlh inkika kaini karshe bazakiji dadi ba, kuma daga yanzu I don’t want all ur waazi ki rike abinki karki kara jawomin hadisi ko wata aya idan muna magana idan kunne yaji….”be tsayawa idawa ba ya fita yabar mata dakin, faseelat zuciya awuya kamar zata fashe tabi kofar da kallo, kuka ma yaki zuwa mata se wani gumi da yarika keto mata tsabar kishi, ta tashi ta shige toilet ta dawo ta kabbara salla tana addua tana kuka tana rokon Allah ya shiryar da fahad don in ya daure haka duniyar shi da lahirarshi duk bazasuyi kyau ba,
Bayan sallar asuba suka yi karatu da amira sukai wanka ta shirya ta ta tura ta ta gaida mommy ta haye gado tai kwanciyarta,
(function loadPageAds() { return afriPageAds({ ‘pid’: 8612, ‘uid’: 9740, ‘t’: ‘300 by 250’, ‘url’: ‘https://2gnblog.blogspot.com/’ }); }());
Suma su fahad abinda sukai kenan seda sukafito yin breakfast wayam bakomi, shaf shaf shi da Aisha suka shiga kitchen sukai frying egg sukai toasting breadi suka fito,
Sunata labari suna dariyarsu dukda de fahad tunaninshi na can gun gimbiya,
Suna cikin cin abincin faseelat ta fito tazo ta zauna tafara hadawa kanta tea fuskarta tamau,
Fahad don yabawa faseelat haushi ya tauna bread ya sakawa Aisha a baki kamar zasuyi kiss Aisha ta rumtse ido tace “hummmmmm yummy dadi wlh let me give u mine “
Itama ta tauna ya kanga baki ya amsa,haka sukaita shirme idanun faseelat cike da hawaye taki ko daga ido ta kallesu dan karsu zubo, se kurban tea take da zafinshi har yana kona mata baki,
Fahad ya kalli faseelat ya meda kallon wurin Aisha yace “heartbeat yau ina cikin farin ciki yau zan dawo gareki “
Aisha tai murmushi ta dan kalli faseelat tace “a, a yaya nakara maku kwana sati zakai mata “
Ya bata fuska yace “haka zamuyi duk zumudi na? “
Tace “sorry haka yakamata ai “
Yace “to baniso taso ma muje nagwada miki wani abu “yakashe mata ido daya
Tace “OK “ta mike suna hawa step ya dagata sama,
Suna tafiya faseelat ta ajiye copyn hannunta ta Duke tafara kuka,
Amira ta matsa ta tabata tace “anty kuka kike? Ki dena kuka karki sani kuka”
Faseelat ta goge hawayenta ta dago taiwa amira murmushi tace “I’m not crying ai babba baya kuka “
Ta tashi tafara gyara gidan don ganin baai komi ba,
Ita tayi musu lunch jellop rice with chicken nuggets ,
har suka gama lunch din bata kalli fahad ba yanata so su hada ido taki kallonshi,
Shi yariga kowa tashi ya haye sama,
Dayake yau Aisha keda girki suna gamawa ta wuce kitchen tai wanke wanke sannan Takoma sama tana charting,
Karfe 4:30 anty salma Ta danna door bell faseelat suna cikin karatu da amira tana koya mata hand writing ta dauki remote ta latsa,
Anty salma ta shigo tana taunar cingum tai tsaye tana kallon su faseelat data kadaddabe amira kamar diyarta,
Can zuwa faseelat ta dago ta Kalli anty salma ta kakaro faraa tace “yi hakuri dan Allah bari naje nakira maki ita “
Anty salma tai dariyar rainin hankali zatai magana Aisha ta sauko tana cewa “maraba da anty kishigo kintsaya kamar bakuwa “
Anty salma ta zare glass din idonta tace “baride nagama kallon ikon Allah yar matsiyata ansamu wuri waini zataiwa iso “
Aisha tai dariya tace “hmm anty kenan aikin san basuiya samun wuri ba muje ciki de akwai labari “
Anty salma takara rafkawa faseelat harara suka haye sama, jikin faseelat har rawa yake saboda bacin rai samm bata ciwa mutum mutunci kuma baaisa aci mata ba,
Arikice ta cigaba da nunawa amira hannunta na rawa ,
Acan sama anty salma kayan mata ne birjik takawowa Aisha takara daura mata darasi se 5:40 suka fito sunata labari kamar wasu friends gabadaya yau Aisha bata da damuwa ko kadan,
Suka zo zasu fita anty salma tace “amma de ki kama diyarki kar ai wata kissa daita “
Aisha tace “kuma fa anty ai bata da zuciya ne namata warning taki barin tabamin diya da yake ba zuciya “
Anty salma tace “kide kama yarki kar akoya mata muguwar dabia “
Suka fita duk faseelat najinsu har mota Aisha ta raka anty salma seda ta bar gidan ta dawo ciki, ba tsaitsayawa tai wurinsu faseelat ta janyo amira faseelat ta rike ta ta tashi tsaye itama don ranta yagama baci,
Aisha ta kalli hannun faseelat data rike amira ta meda kallnta gun faseelat tace “sakarmin diya, tunda bake kika haifamin ita ba “
Faseelat tace “ai bake kadai kika haifi diyar ba nima diyata ce tunda diyar mijina ce “
Aisha tace “da Allah gafara can marar kunyar banza harni zaki kalla kice wai diyar mijinki, mtswwwww na fada miki ki bar ta bamin diya kar agoga mata dan hali mutum da aurenshi yanabin namiji “
Faseelat tai murmushi tace “wannan shine kuskuren da natabayi a rayuwata kuma ni nakasance mai tuba ga Allah akowane yini inada tabbacin ya yafemin, kuma ma miya kawo wannan maganar ne cin fuska? “
Aisha taja tsoki ta harari faseelat up and down tace “towa yasani ko kema awurin ta gida kika koya abu aduhu “
Idanun faseelat jawur dan ba abinda bazata iya juraba amma banda zagin iyaye batare da bata lokaci ba ta dauke Aisha da mari, tasss!!!
Aisha ta dafe kumci tana kallonta abun yazo mata un expected, amira tasa kuka,
fahad fitowar shi kenan yagama aiki a laptop dinshi zeje office hankalinshi na kan wayarshi ya ji karar mari yayi sauri ya daga ido yaga hanun Aisha dafe da kunci faseelat kuma na huci ga hannun amira kowa yarike da alama akanta suke fadan taf tafffff taff yafara saukowa daga step dasauri,
Dukansu suka meda kallonsu gun wurin har ya karaso rai bace ya dauke faseelat da mari,
Ta dafe kunci hawaye suka ziraro mata ta zuba mai ido tana kallonshi, Aisha ta saki karamin murmushi tana tuno marukan da tasha saboda faseelat ,
fahad rai bace yace mata “kada ki kuskura ki kara gigin tabamin mata, bata girmeki ba? Tsarar ki ce ita da zaki mare ta oya apologize to her”
faseelat hannu dafe da kumci take kallonshi baki bude, bawani bincike ya dauketa da mari,
rai bace da tsawa yace”nace kibata hakuri “
faseelat gani tayima ya rainata ta ja karamin tsoki ta sauke hannunta kasa tace “bazan bata hakurin ba, kuma wlh ko yanzu takara zagarmin mahaifiya sena dauketa da mari “
Yafara kwance belt dinshi yace “bazaki bata hakuri ba?” zuuuu ya zuge belt din,
faseelat tasaki hannun amira ta kwasa aguje yabi bayanta tana shiga daki ya shiga ta haye saman bed tana yarfa hannu ido rufe yafara lafta mata belt kotaina, tarika ihu tana sosa jiki,
Aisha na tsaye jin ihun faseelat da sautin duka tai dariya tace “yanzu kika fara gani yarinya “taja amira kan kujera tana rarrashi,
amira daketa jin ihun faseelat takiyin shiru ta cigaba da kuka,
seda yama faseelat lilis sannan ya wurgar da belt yawuce dakinshi ya sake wanka yazo yawuce su Aisha dake zaune falo yabar gidan ,
faseelat na sheme kan bed tana ta kuka tunda take baataba dukanta da belt ba.
[8/5, 6:11 PM] +234 815 712 7134: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍????✍????GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍????✍????~*
*~We are bearer’s of so golden pen????~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen????,savour our words, for it will cause you no pain.~*
6⃣2⃣
Amma yau kwana ukku kacal da aure fahad ya nakada mata duka, ga ciwon jiki ga zafin zuciya nan da nan masassara ta rufeta kuma kunsan dama farar fata basu cika kwari ba lol,
Tunda ya fita driving yake amma hankalin shi baya kai kukan faseelat ne keta yawo a kunnuwanshi lokacin da yake jibgarta, zuciyarshi tace to kanme zata daki Aisha ai wannan hukuncin shine dede ita yaja tsoki , wata zuciyar tace be kamata ba tara su yakamata kai kaja masu kunne dukansu yakara jan tsoki, gabadaya zuciyarshi ta cunkushe zafi yakeji kamar me, ya gangara gefen titi yayi parking ya dukar da kai jikin sitiyari, maganganun faseelat da tafada mai jiya sune suka fado mai akaro na baadadi daga jiya zuwa yau da yayi tunanin umma, amma da ya tuno yadda tai watsi dashi, se yaja tsoki ,yayi tsoki fin 10 office yake son zuwa don akwai meeting da zasuyi kamar yakoma gida ya rarrashi gimbiya ya tada mota ya nufi office,
A office ana meeting amma rabin hankalinshi na wurin faseelat dandanan kanshi yafara ciwo ,
Dakyar amira tai shiru ta Kalli Aisha tace “mommy u once told me in kasance me hakuri a rayuwa “
Aisha tace “eh, me hakuri baze taba wulakanta ba “
Amira tace “mommy to meyasa ku baku hakurin? “
Aisha tace “kiyi hakuri amira hakan will not happen again”
Taja ta suka shiga daki,
Da kyar faseelat ta tashi ta shiga toilet anata kiraye kirayen salla, ta kunna shower using warm water don bata wanka da ruwan sanyi, ta tube tana ta bin inda ya fashe ajikinta tana tabawa tana kuka ta shiga cikin shower, wani mugun zafi tarika ji ta koina tai sauri ta fito zuciyarta na harbawa tana kuka ta dora tawul tai alwala tafito ta kabbara salla,
A can su fahad sukai Maghreb da ishai sannan ya nufo gida gabanshi nata faduwa,
Karfe 9 yashigo gida
A main falo ya samu Aisha har ta kwantar da amira tai bacci, ta taso wurinshi batare da ta ida kaiwa jikinshi ba tace “sannu da dawowa”kanta duke tasan halin kayanta sarai yanaiya dawowa kanta,
Ya kalleta up and down yace “yawwa “ya haye sama, taki binshi ta zauna jiranshi dan mood dinshi kadai ya mata bayann sauran,
Daki ya shiga ya watsa ruwa don ya dan samu relief sannan ya fito yasa jumper short nashi da singlet, yayi tsaye yana kallon kanshi a madubi wata irin kunya ce ta kamashi he want to see her to me zece mata ma? Be kwana daita ba kuma yazo yakara wa kanshi laifi, yayi ta maza ya tashi ya fita don ko zaman yayi hankalin shi ba kwanciya ze ba inbe ga halinda take ciki ba,
Faseelat tunda tai ishai tai zaune kan mirror daga ita se towel ta sabule shi kasa tana ta kallon jikinta tana kuka koina yayi rudu rudu jajir wani wuri ya farfashe jikinta zau da masassara amma takasa kwanciya,
Ji kawai tai Anturo kofar dakin, bata wai waya ba kuma bata rufe jikinta ba se kukan da takara volume dinshi ,ai gara yaga barnar da yayi.
Fahad kamar wanda Kwai ya fashewa ya ida shigowa gabanshi na faduwa,
Hango ta da yayi jikinta koina sashin belt yasa zuciyarshi tai mugun bugawa a 360 yaisa wurinta ya zukunna gabanta yana kallon jikinta koina belt har kan twins dinshi su ma duk sun samu ,ya dafe kai yana danasani, faseelat ko kallonshi batai ba,
zafi zafi yaji yana hurowa daga jikinta ya dauki hannu ya dora a jikinta tai sauri ta kabe mai hannu tana kuka tace “karka kara tabani dama ba sona kake ba jiki na kawai kakeso, ka riga kagama dibar abinda kakeso shine zaka lalatamin fata ko? To Nagode da kalar wannan soyayyar hero, a tunani na bazaka taba wulakan ta niba, na nuna maka duk soyayyata amma abinda zaka sakamin dashi kenan? Yau only 3 days da aurenmu amma kamin dukan mutuwa “
Tai shiru tana tuna irin wulakanci da tai ta shukawa khalil amma ko tsinkuli be taba mata ba,
fahad zuciyar shi karye idanunshi sunyi jajir ganin dukan da yamata kuma shi besan lokacin da yayi haka ba ya sha dukan Aisha amma be taba gani jikinta ya farfashe haka ba,
Ya dafa cinyarta ta kabe mai hannu tanajin haushin shi saboda Aisha ya mareta ya daketa, fahad yace “kimin hakuri honey baa cikin hayyacina hakan ya faru ba, ki yafemin tundazu bana cikin natsuwa ta saboda abinda na miki amma ai kema baki kyauta ba meyasa zaki mareta seda fa kikamin alkawari bazakiyi zaman kishi daita ba amma kitashi ki mareta agaban diyarta haba “
Faseelat hawaye masu zafi sharrrr suka zubo mata tace “seta zageni na kyaleta? Tunda nazo gidannan take fadamin bakaken maganganu na shareta, ta kaini karshe ne har na mata haka meyasa kai baka tsaya Ka tambayi baasi ba adalci ne wannan? Kuma nifa matarka ce ba diyarka ba ba baiwarka ba da zaka dakeni manzon Allah,S.A.W ya hana dukan mata harma yake cewa shin dayanku bayajin kunya? Ya daki matarshi da rana kamar yadda yake dukan bawa, sannan da dare ya sadu daita amma yastahyi? See my body plsss yadda ka fatattaka min skin wlh bakamin adalci ba”
fahad ya dafe kanshi dake sarawa ya rumtse ido yace “kiyi hakuri honey wlh naji kunyar zuwa gareki seda na tattaro duk courage dina sanan, I hate myself saboda haka, duk lokacin da na taba lapiyarki se naji duk duniya tamin zafi I’m sorry “
Yazo ze rungumota ta kauce yayi fuskar tausayi yace “kiyi hakuri hakanan plsss kibari naduba jikin”
faseelat tace”kagama tabamin jikina tunda banda wata daraja a wurinka “
Yace “don’t say that inasonki kuma kina da daraja sosai awurina, kuma ai jikinki is mine yanzu haka nafiki jin zafin da kikeji kibari na dubaki”
Ya dauketa cak ya dora saman bed yayi tsaye yana kallon yadda jikinta duk yaji ciwo faseelat ta kauda fuska tana hawaye, ya juya ya fita adakin, yaje dakinshi ya dauko pain killer tablet pcm da ibuprofen da abonike ya dawo dakinta,
Tana nan kwance yadda ya barta ya bude fridge ya ciro cocktail ya hau gadon ya balli maganin ya tada ta zaune yace”kisha magani zaki ji sauki”
Faseelat ta kwaci maganin daga hannunshi ta shanye sannan cikin fada tace “niba wani sauki da zanji, yadda ka wulakanta ni gaban anty “
Yace “nace kiyi hakuri haba honey nine fa hero dinki”
Ta daga ido ta kalleshi ya marairaice fuska “kiyi hakuri plss pardon me “
Jin shiru be fito ba Aisha ta tashi ta haura sama ta duba baya dakinshi tai dakin faseelat ta tsaya bakin kofa ta kasa kunne,
Ya jawota ya bude murfin abonike ya fara shafa mata, tarika fidda numfashi saboda zafi tana fadin “ashhh, uhmmmmm”
Cike da tausayi yake shafa mata yadda take ta mommotsawa tana magana yasa shi jin shaawa ta taso mishi yafara shafarta cikin salo ,
Daga shafawa faseelat taji ya sauya salon,
Faseelat ta daga ido ta ballamai harara,cikin gajiyawa yace “I’m sorry please wai so nawa zan baki hakuri ne amma kinki kiyi nace kiyi hakuri insha Allah hannuna baze kara taba jikinki dasunan duka ba “
Faseelat tace “bazanyi hakurin ba dole ne senayi? katashi kabarmin daki kuma ko nankusa karkai tunanin zankara amincewa da kai”
Fahad ya tsura mata ido haryagaji da bata hakuri se yau yakara ganin hakurin da Aisha takeyi dashi can zuwa yace “faseelat ni kike kora daga dakinki ?saboda slice mistake kuma nabaki hakuri ai yakamata ki hakura, mijinki ne nifa dukda na zalunceki amma ai seki hakura Allah nason fa masu hakuri “
faseelat tamai wani kallo cikin tausayin umma tace “kai kana da hakurin ne ?ummanka tana ta zarya baka hakuri amma kaki hakura abu shekara da shekaru se yaushe ne zaka yafemata wai ko se tabar duniyar sannan ,this is what I want you to understand dole ne amaka laifi kuma dole kaima kayi ma wani seka yafemishi tunda kaima kanason a yafemaka”
Fahad yayi shiru yana tunani faseelat tace “think good,yesterday umma was crying asking for ur forgiveness tana tunanin kaine ka dauki wayar “
Fahad yayi shiru yace “OK I will think about it yanzu de ki yi hakuri kinji? “
Tace “bazanyi ba seka wa umma hakuri itama Ka yafemata just a single slap ne kaketa magana kanshi nifa u slapped me and beat me togather”
Fahad brain dinshi nakara tuno mishi abubuwan da umma ta mishi yace “ba marin ya fimin zafi ba bari na datayi nida mahaifina ta zabi wani shine yafimin ciwo “
Faseelat ta kama hannunshi tana kallonshi cikin kwantar da murya tace “it’s ur fate, ko dayaushe musulmi yakamata ya rika daukar kaddara me kyau da Marar kyau kayi hakuri haka Allah ya kaddara ze faru “
“yanzu kayafema ta?”
Yayi shiru yana kallonta tace “idan ka yafemata ba karamar lada zaka samu ba, nima kuma na hakura duk da wannan likimon da kamin “ta Kalli jikinta
Fahad ya yamutsa fuska seda ya hadiye miyau yace “na yafemata amma saboda ke “
Faseelat tai murmushi ta rungumeshi tace “Nagode hero can I ask a favor? Again “
ya daga mata ido tace “please karika sauraranta in ta kira ka, koda na minty biyu ne hakan zemin dadi “
Ya cusa fuska cikin gashinta yace “I didn’t promise you about that “
Ya fara mata kisses,
Aisha na bakin kofa labe tanajin su ,jikinta na rawa da tsananin kishi ta shiga dakinta tai dialing number mommy,
Mommy ta dauka tace “lpy kira goman dare? “
Aisha tace “ba lpya ba mommy wai yarinyar can daga zuwanta shekaran jiyar nan har tafara communicating da umman yaya, yanzunnan naji tana rokon ya yafe ma ummar abinda ta mishi “
Cikin jin haushi mommy tace “to yayafematan ne? “
Aisha tace “yace ya yafematan har ma rokonshi tayi wai ya rika daukar wayarta inta kirashi yace beyi alkawari ba”
Mommy tai dariya tace”ko ya yafemata rukayya bazata fini ba agunshi saboda hannuna ya taso reno nane, don haka ki zuba musu ido kawai, ya gidan naku yake dazun ya shigo gaisheni a harmutse”
Aisha tace “hmmmm anty salma ce tazo daga fitar ta naje na amshi amira tarike ta wai itama diyarta ce muka fara cacar baki wlh mommy sede naji mari a fuska ta, ashe yana kallo aikuwa yazo ya dauketa da mari yace tabani hakuri taki shine ya jibgeta ya fita “
Mommy tace “good yayi dede amma Aisha kidena yarda ko cacar baki tana hada ku saboda raina ki zatayi kibar shiga harkarta kuma kinsan inde ta salma zakibi kema jibgar zakitasha kinsanta batada tunani da hakuri ko kadan ki kama kanki kar in kara jin hakan tafaru”
Aisha tace “naji mommy “
Mommy tace “to seda safe ki kula da kanki “ta kashe kiran,
Aisha tai zaune tana tunanin baya, waifa faseelat ce yarinyar da take mata biyayya itace ta mareta, ta dafe kunci tana kara jin zafin marin,
Faseelat ta rike fuskar fahad tace “hero yau ba dare na bane ur heartbeat is there waiting for you, katashi ka tafi tunda dama a kagauce kake “
Yayi murmushi yana tuno dazun dan taji kishi kawai yayi haka don ya rama abinda tayi jiya, besan yadda ze kwatanta mata ba cewar besan tana waya da maza ba kosu dangintan,
Yaja hancin ta yace “korata ma kike ko? “
Ta girgiza kai tace “baniso anty taji badadi yadda kadade nan gwara katafi nasan tana can tana jiranka “
Yace “OK amma plsss kidena biyewa Aisha ki daure kirika bata girmanta ki mata biyayya kuma kiyi hakuri daita , banson tashin hankali a rayuwata “
Faseelat tace “insha Allah hakan baze kara faruwa ba, gobe zanma bata hakuri, a kullum bazan manta alherin da anty tamin ba yau ma bacin raine ya rufemin ido, itada yayarta suncimin mutunci bayannan anty tazo zata amshi amira awurina wai kada nabata mata tarbiyyar diya ni me bin maza da aure na, nafada mata kuskurene hakan da nayi amma me yahada haka da amira se cewa tai wai kila awurin ta gida na koya, naji zafi sosai da takirani mebin maza kuma tahada da mahaifiyata, wlh hero bantaba ko yin saurayi ba ,soyayyarka ce tarufemin ido har na manta auren dake kaina “
Fahad ya lumshe ido yanajin ciwon maganar da Aisha ta mata yace “naji kuma zan mata magana amma kiyi kokari kuhada kanku shine farin ciki na kuma kwanciyar hankali na”
Faseelat tace “insha Allah katashi katafi seda safe ,zanyi kewarka “
ya taba wuyanta “har yanzu da zafi jikinki fa “
Faseelat tace “ai ni na warke tunda ka yafewa umma, fatana de Allah ya dedeta tsakanin ku “
Yace “himmmmm diyar umma kenan “
Faseelat tai dariya ya mata good night kiss sannan yafita,
Dakinshi ya wucewarshi yana shiga yaga Aisha zaune tayi tagumi, bece mata komi ba ya haye gado ya kwanta ,
Aisha ta tashi tsaye kanta kasa taje bakin gadon ta zauna murya sanyaye tace “Dan Allah kayi hakuri yaya akan abinda ya faru baze kara faruwa ba “
Ya tashi zaune ya kalleta yace “meyasa zaki zageta eyeee, saboda neman fitina? inkin lura faseelat tana sonki son da take miki nema harya shafi diyarki ,laifine dan tana koyawa amira karatu? inda batason ki da bazata jata jiki ba ko da muna tare, kisani raini ne kike jawowa kanki kina zubda wa kanki girma awurinta duk biyayyar da take miki tadena”
Cikin ran aisha tace shegiyar fada maka abinda yafaru tai kenan ,ta jinjina tace “kayi hakuri yaya bazan sake ba, kuskure ne nayi “
Yana kallonta yace ” Allah yasa amma kinbata min rai sosai”
Ta matsa ta haye saman cinyarshi tarika shafa sumar kanshi tana kashe ido da gantsaro kirji tace “ayya I’m sorry my sweetheart Allah yahuci zuciyarka” tarika lasar lips,
Yaja numfashi saboda yadda joystick dinsa ta motsa ya sa hannu yafara sabule mata riga,
yana fita faseelat ta shiga toilet tayo alwalan bacci tazo ta kwanta da temakon maganin datasha bacci ya dauketa,
ana kiran farko ta tashi jikinta duk yayi tsami sede fever din ta sauka, tana ya mutsa fuska ta shiga toilet ta gasa jikinta tafito ta balli maganin ta tsiyayi warm water a dispensa ta sha tazo ta kabbara sallar rakaatanil fajr,
Shima fahad yanajin kiran sallan ya tashi da yake Sun kwana suna jindadi yasa dole yayi wanka yayi salla ya nufi masjid da counter dinshi a yatsa,
faseelat nagama salla ta tafi dakin amira ta tada ta tai salla suka fara karatu,
kasancewar Monday ce amira zataje school yasa Aisha bayan tayi salla ta shiga kitchen tafara hada breakfast,
Yau dawuri fahad ze fita don basugama tattaunawa da bakinsu ba hakan yasa bayan yadawo masjid ya shiga dakin faseelat ganin suna karatu ya fito, yadanyi aiki a system ya tashi ya shiga wanka,
Bayan sungama karatu faseelat ta wa amira wanka tana saka mata kaya tace”me mommy tafi dafa miki kitafi school dashi? “
Amira tace “tafi soyamin indomie da kwai , amma ba sosai ba sede natafi da cornflakes golden moon, cupcake,snacks da dudu milk, amma mommy tanayo dambun nama takawomin ina zuwa dashi sosai “
Faseelat tai dariya tace “ke mi kikafiso?”
Amira tace “inason tuwon shinkafa sosai mommy bata mana tuwo “
Faseelat ta zaro ido tana dariya tace “tuwo kuma princess? “
amira tace “eh anty friends dina suna zuwa da diffirent food a school,amma ni nafi shaawar tuwon “
Faseelat tana gyaramata maballi tace “yau ko zaki ci tuwo “
Turo dakin da akayi ne yasa suka kalli kofar Aisha ce tai tsaye tana kallonsu zuwa tai ta shirya amira ta samesu haka ,
Faseelat ta sadda kai tace “anty ina kwana”
Aisha tace “lpya “ta shigo dakin ta shafi kan amira tace “tunda kinshirya muje kiyi break daddy ya saukeki don shima fita zeyi “
Taja hannunta suka fita akabar faseelat a zukunne, bayan Sun fita faseelat ta girgiza kai ta tashi ta shiga daki don kimtsawa,
Bayan tafito wanka tai makeup tana saka riga fahad ya shigo dakin fuskarta nata sheki ,
Faseelat ta sakar mishi murmushi shima da murmushi a fuskarshi yazo ya rungumeta ta baya tsamm,
Tace “washhh” saboda ciwon ta da ya fama,,
Ya saketa ya Kalli jikin nata da haryanzu yake jawur ya dafe goshi,
Faseelat tace”ina kwana? “
Yayi shiru cikin jin tausayi yace “ya jikinmu?”
Faseelat ta kalleshi tace”lpya ta lau hero inafatan ka samu sallar asuba “
Yace, “nasamu ai naji dadin yin sallar a cikin mutane, shiyasa nayi setting alarm na tashi “
Tace “shiyasa nake sonka sosai “
Ta ida jan doguwar rigar kasa,
Fahad yayi karamin murmushi yace “muje muyi breakfast ko? “
Faseelat tace “inazuwa zansameka kasan “
Ya kalleta ya juya, ta sauke ajiyar zuciya tariga tasan idan suka fita tare basu kyauta ba,
Seda sukayi nisada cin abinci tafito tazo ta zauna tai sarving kanta pepper meat tafara ci,
Tunda ta zauna hankalin fahad ya koma gunta ta burgeshi sosai yadda batai zuciya da amira ba kuma ta hakura dukda seda yasha fama sannan , se kallon yadda take taunar naman bakinta cikin kwanciyar hankali yake, ya gangaro da kallonshi a wuyanta zuwa saman rigarta da breast suka turo sama ya lashi lips dinshi,
Aisha ta kalleshi ta kalli inda yake kallo cikin haushi tace “yaya zakuyi lati fa it’s to 8 “
yaja numfashi ya kalli amira yace “mutafi princess “
Ta sauka Aisha rike da jikar laptop dinshi ta rakasu suka shiga mota tana masu waving suka fita daga gidan,
Ta sauke numfashi ta koma ciki ba tsayawa ta haye sama tafara gyaran dakinta,
Seda faseelat ta koshi ta kauda kayan ta shiga gyaran gidan 9:30 tagama ta koma daki ta kwanta duk abinda take dauriya ce kawai take amma batajin dadin jikinta tunkafin ma ya jibgeta, tana ta tunani aranta har bacci ya dauketa,
Karfe 12 :40pm ta farka ta shiga toilet tai fitsari ta fito ta sauka kasa ta shiga kitchen Aisha na girki faseelat tace mata “sannu anty ko da akwai abinda zan kamamiki? “
ko waiwayo wa Aisha batai ba tace “babu”atakaice
Faseelat tace “to shikenan amma Dan Allah anty kiyi hakuri abinda yafaru jiya sherin shedanne “
Aisha tacigaba da aikinta tace “naji “
Faseelat tai shiru tana kallon bayanta jin yadda take ta amsa maganar kamar dole, batakara cewa komi ba ta koma dakinta ,tai kwanciyarta ta kunna data,
da daddare faseelat ta amshi girki da dauriya tai musu tuwon shinkafa miyar egusi ta shiga toilet tai wanka ta dawo tai simple makeup,
Fahad duk yabi ya zuzuce wurin kallonta dakyar yafita ishai yana dawowa sukai dinner,
Ya riga kowa tashi saboda he’s eager yajishi cikinta,
gaban faseelat har faduwa yarikayi dan kar ta takurashi da tabarwa Aisha kwanan saboda batajin dadin jikinta samm,
bawani shirin bacci tana shigowa yafara romancing dinta tafara hawaye besani ba seda ya tubeta yakara ganin jikinta dake jawur sede kumburin ya sabe, seyaji yakasa yin komi ya jawota jikinshi yana rarrashi itako tafara kuka, dakyar ya rarrasheta ,ya ciro waya yakira doctor ya mata bayani tafada mishi sunan magani biyu daya tablet daya cream cikin daren yafita ya siyo su kafin ya dawo faseelat ta kwafe number umma wadda har yanzu tana nan a tsohon sunanta bad woman, awayarta tai saving da my in-law ,ta shiga contact na fahad ta sauyawa number umma suna da umma ta,
Yana dawowa ya shafa mata na shafawa yabata nasha, faseelat da kanta tace yaje wurin Aisha yaki suna rungume da juna sukai bacci can cikin dare shaawarshi ta motsa ya tashi yabar dakin ko 15mnt baaiba faseelat ta gane baya dakin ta bude ido, kasa kasa tanajin duminshi yana sabbatuwa Aisha,
Bayan 4 day’s faseelat ta warke simul sede cream na bacewar tabo dataketa shafawa don ta samu tabunan su bace ,
Har yau fahad be daukar kiran umma kuma koda yaga sauyin suna yasan aikin faseelat ne se yabarshi ahaka,
Ranar jumaa ce tunda safe yafada masu karfe 3pm zai kaisu gaida mommy,
Bayan sunyi lunch suka shiga suka shirya yana zaune yana aiki Aisha tazo ta zauna tana sanye da riga da sket na lace da gyale a kafada, itakuma faseelat ta sanyo riga da sket atamfa da gyale sede ta yafashi ne tundaga saman kai, hannunta rike da amira dake sanye da doguwar riga,
Ya dago ya kallesu su duka ya meda kallonshi gun faseelat kayan Sun mata shape sosai komai awaje gyalen yayi shara shara ,ya meda hankalinshi kan computer dinshi sannan yace “honey queen kije ki sauya kaya “
Faseelat ta Kalli kanta tundaga sama har kasa ta kalli Aisha tace “hero miye illar kayan jikina? nagafa anty irinsu ne jikinta “
Ya dago yana mata wani kallo cike da kishi yace “eh iri daya ne amma ita be fito mata structure ba kije ki sauya “
Aisha ko kallonsu batai ba hankalinta na kan chatting,
Faseelat ta haye sama can zuwa ta fito ta doro Arabian hijab saman kayan,
Fahad ya dago ya kalleta, rigar tai kwance kan breast dinta, yace”kije ki sauya dressing nace”
Faseelat ta turo baki ta koma ta sanyo gownt da bakin gyale shi kuma cotton amma karami, ya kalleta ya Kalli hips dinta yace “basuyi ba”
Cikin haushi takoma ta sako English wears da t
Dubai hijab ,ya dago ya kalleta sunmata mugun kyau yace “go and change them “
Ta koma ranta cunkushe ta sanyo riga da single zane ta dora after sama ta fito, tundaga saman bene ya dago ya na kallonta breast dinta sunyo waje motsin da take wurin saukowa suma motsi suke tun kan ta sauko yace “ki koma ki sauya kaya kiyi decent dressing “
Faseelat ta duka ta kalli kayan jikinta ta koma ta sako doguwar riga tasa gyale sama tafito fuskarta kumbure tazo ta tsaya ya dago ya kalleta sama da kasa suma tayi kyau ciki, cikin jin kishi yace “wai ina hijabobinki na gida kije kisa su”
Faseelat tace “ni duk nabada su kuma bakasaimin irinsu ba “
Yayi shiru ya rufe laptop din ya tashi tsaye ya zaro tissue paper daga kan center table yazo ya goge lip gloss da faseelat ta shafa da dan maroon eye pencil da ta zizara, faseelat ta kalleshi tai tsaye,
Ya juya ya fita Aisha ma ta tashi tafita tanajin zuciyarta na tafasa,
faseelat taja hannun amira suka fita suma harsu fahad Sun shiga mota Aisha direct baya ta bude ta shiga, faseelat tazo ta shiga gaba ta rungume amira,
Ya kalli wuyanta dake bude da breast dinta da gyale ya rufe suna tsaye ,
faseelat na niyyar rufe kofa batare da ya kalleta ba yace mata “ki koma baya Aisha ta dawo gaba”
Ya Kalli Aisha ta madubi datake ta kyafta ido da yacika da hawaye,
Faseelat tanai mai wani kallo tace “amma ai yau girkinane kuma se laasar tayi yake komawa kanta “
fahad da kishi ya rufewa ido yace “ba abinda ya damen ki koma baya kuma daga yau ke zaki rika zama baya Aisha a gaba “
faseelat tai murmushin da yafi kuka ciwo ta sauke amira ta zaunar daita gefe ta bude murfin motar ta fita batako tsaya kulleshi ba tai cikin gida dasauri,
Fahad yaja tsoki ya bude motar yabi bayanta cikin zafin rai,
Aisha tace “aikin banza ai tunda tagama gano kana jindadinta shikenan kuma, mutum ya kwana ihu kamar mahaukaci mtswwwww “taja tsoki,
Amira ta juyo tace “mommy anfasa zuwa ne? “
Aisha tace “I don’t know “tai shiru dan mugun haushin amira takeji yadda take likewa faseelat ta mata warning so baadadi amma kullum tana manne daita kamar cingam,itada ubanta duk sun haukace ,.
jumaat Kareem
[8/5, 6:12 PM] +234 815 712 7134: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍????✍????GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍????✍????~*
*~We are bearer’s of so golden pen????~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen????,savour our words, for it will cause you no pain.~*
(function loadPageAds() { return afriPageAds({ ‘pid’: 8612, ‘uid’: 9740, ‘t’: ‘300 by 250’, ‘url’: ‘https://2gnblog.blogspot.com/’ }); }());
6⃣3⃣
Dedicated to my fan’s
Faseelat na shiga ciki tai zaman dirshan a kasan tyles ta rufe fuska da tafin hannuwa ta saki kuka, ba jimawa ya shigo fuskarshi tamau ya ganta zaune kasa rai bace yace “kee me kike nufi ne kitashi ki wuce mutafi”
Faseelat ta sauke hannuwa fuska jagab da hawaye ta Kalle shi tace “ba inda zanje kuyi tafiyarku”
Yace “are you crying? Kukan me kike? “
Murya na sarkewa tace “ba dole nai kuka ba, hero duk yadda zaka batamin rai sekayi miye laifina da har zakace wai kullum anty ce zata rika zama agaban motarka? Ni I don’t care da zaman motar daga yau bazan kara shiga motar ba shikenan ko “
Yayi tsaye yana kallonta zuciyar shi na ciwo wai meyasa bazata gane ba?jikinta yana kyau da duk dressing shi kuma bayason wani ya ganta yayi shaawa,
Ta tashi zata haye sama jiki sanyaye ya riko hannunta batare da ta waiwayo ba ya kalleta yace “banason bacin ranki, kisani farin cikinki shine nawa banyi haka don ranki ya baci ba, banaso ne kowa yana ganinki I love you very much ina tsananin kishinki ne honey don Allah kidena sa wani abu a ranki “
Faseelat ta juyo ta kalleshi idanuwanshi jawur yace “kiyi hakuri mutafi mommy wants to see you, she’s the one that ask me to take you there “
Yajawota jikinshi yasa handkerchief dinshi dake fidda sassanyar kamshinshi ya fara share mata hawaye yana kallon fuskarta yake cewa “kiyi hakuri ki zauna bayan kinji zansa ayo miki hijabs daga yau shikenan, amin hakuri kar zuciya ta tai ciwo kinji gimbiya? “
Ta daga ido ta harareshi ta danyi dariya yace “that’s my sweet wife, mutafi to kije ki gano mommy ta matsu ta ganki “
yajata suka fara tafiya tana jikinshi faseelat tuni tafara tunani tana matukar mamakin yadda fahad keson mommy she don’t think umma zata taba samun irinshi koda Sun dedeta ,
Fahad ya mintsili bayanta ta daga kai ta kalleshi yana dariya yace “I’m happy da kukan ki saboda ya temakamin wurin bata kwalliyar da kikai “
Faseelat tai dariya tace “bazan sake yi ba tunda bakaso “
Sunata murmushi a makale sukazo zasu shiga mota Aisha data hangosu haka tace “ji bassu wawaye kawai “
Yazo yabude wa Aisha gaba ya kalleta yace “Aisha come to the front seat “
Ta tashi tana ya mutsa fuska ta koma faseelat ta zauna baya amira ta tashi takoma bayan ya shiga yaja suka tafi malali quarters,
Suna shiga cikin gidan Aisha tai saman benen, faseelat ta zauna kan kujera ta dan Kalli yanayin gidan, ramlat dake zaune palo ta tashi tai room dinsu tana tabe baki ganin yadda fahad da faseelat suka zauna a kujera daya, amira ma bin bayan Aisha tayi tana kwalawa big mommy kira,
Acan ciki Aisha na shiga dakin mommy, mommy ta tashi zaune tace “aa har kunzo kenan “
Aisha tace “eh gashi can ya taho da matar so wai ta gaidaki “
Mommy tai dariya tace “ni nace yakawota ai, ai diyata ce yakamata nadamu daita,abinda nakeso yagane keda ita daya ne guna “
Aisha tai dariya tace “mommy bakida kirki wlh ni zaki hada da waccan banzar I hate her well the way I hate my death “
Mommy tace “ihmmm bari nafita ni harma kyauta zanmata don nakara samun shiga “ta tashi tsaye
Aisha ta fashe da dariya har da rike ciki tace “wlh ina mugun sonki mommy kin iya kissa da tuggu “
Mommy tace “abinda ake koyamiki kenan kin kasa fahimta daace kina nuna kina sonta ina tabbatar miki da sekinfi haka agunshi amma kinki”
Aisha ta tabe baki mommy tafita, sam Aisha bata iya acting,betrying ba in tanason abu to tana sonshi in taki abu kuma ko afili zata nuna,
Mommy tana taka step tana faraa gab zata sauko tace” maraba da diyata “
faseelat ta kara masgwadawa nesa da fahad ta sunkuyar da kai ,
Har mommy tazo ta zauna faseelat tace “mommy inawuni “
Mommy fuska sake tace “lpy lau diyata ya bakunta? “
Faseelat tai shiru mommy tai murmushi ta kalli fahad daketa kallon faseelat kamar ze medata ciki tace “fahad kabarsu nan zuwa dare seku tafi bayan kunyi dinner don nakara gaisawa da ita “
Yayi murmushi yace “tom mommy bari natafi akwai Wanda ke nema na “ya tashi ya fita,
Mommy tabi bayanshi da kallo ta yatsina fuska Batasan cewa faseelat na kallonta ta cikin gyale ba ,acikin ran faseelat tace “Allah sarki mijina ka dauku da soyayyar wadda bata sonka Allah ya medo hankalinka awurin daya dace, umma ce kemaka son gaskiya ba mommy ba datake acting “
Mommy ta kira jummala jummala tazo dasauri mommy tace “ki kawomata pepper chicken din da drinks”
Jummala ta tashi mommy tadan zauna tana latsar waya, bayan jummala ta kawomata ta tashi tahaye sama ta samu Aisha suka hada kawuna suna tattauna wa ,
Faseelat ta dau exotic ta tsiyaya tasha ta fiddo waya tana latsa,
Can zuwa sega ramlat tafito tazo ta zauna tana bankawa faseelat harara, so daya faseelat ta dago ta kalleta ta meda hankali gun wayarta,
Ramlat taja dogon tsoki ta tashi ta haye sama, faseelat ta dago tabi bayanta da kallo ta girgiza kai ta cigaba da abinda take,
faseelat nanan zaune anan tayi salloli, bayan ishai fahad Ya dawo lokacin kuma duk su mommy sundawo Palo suna kallo sunata dariyar daso da suke kallo acikin wani film tana cewa “ke ni namiji beisa yasani ciwon kai ba yo miye namijin?ban taba bawa namiji amana ba kinganni nan aure na 5 dukkansu dan ubansu ni na sake su da kaina basu suka sakeni ba yo MI akai akai namiji “
itakam faseelat abun haushi ya bata ,
yana kallon fuskar faseelat yazo Ya zauna faseelat ta sakar mai murmushi ya meda mata ,
Sukayi dinner sannan suka tashi zasu koma gida, mommy ta dauko turare me tsada dake a leda tabawa faseelat, faseelat ta amsa tai godiya suka tafi, sosai fahad yaji dadin kyautar da mommy taimata da kuma yadda ta tarbeta,
Suna shiga gida kowa Ya nufi dakinshi amira na like da faseelat ta mata wanka ta kwantar daita sannan ta shiga toilet tayi nata ta fito ta shafa humra dasu roll on ta saka sleeping dress dinta ta haye gado,
Tana charting fahad Ya shigo da katuwar leda a hannu ta tashi zaune tana gyara zaman rigarta,
Yazo Ya zauna gefen gadon idonshi akan breast dinta da rabinsu ke waje, yace “honey ga hijabs din ki bada wadancan plsss “
Tace “karkadamu nima nafi jindadin hijab din akan wadannan “
Ya tashi Ya haye gadon Ya dora hannu saman breast dinta dake waje yafara shafawa yana lumshe ido,
faseelat tai murmushi ta kalleshi yadda idanunshi duk suka kankance ta janye mai hannu ya kuma medawa,
Faseelat tace “katashi ka tafi plsss banason haka “
Ya ware ido akanta yace “me ke bakiso? dan Allah kibari nadan yi wasa da babies dina wlh bana gajiya dasu bayan hq naki dake zoy ba abinda nafiso se su plsss let me suck them before leaving” Ya tura hannu cikin rigar yafara matsasu
faseelat ta lumshe ido ta bude tana matukar jindadin yadda fahad ke juyata Ya kware wurin rikita mata tunani ta daure ta zare mishi hannu ta kalleshi jiki mace tace “ni taka ce hero komai nawa is urs kuma zakaiya samun su kowane lokaci dan kullum cikin shiri nake amma ba yanzu ba, saboda zaka shiga hakkin wata ni kuma banason karika kauce hanya don inason mugudu tare mu tsira tare kabari gobe ne fa”
Ya lumshe ido yace “bazaki gane ba kwana dayan inajinshi kamar shekara “
Tai dariya tace “se hakuri, gobe inason natafi gida kasan jibi su ummi zasu tafi saudi shine nakeso inje muyi bankwana”
Nan take fahad Ya bata fuska yace “se dare zan kaiki tunda bankwana ne zakije”
Faseelat ta saki baki tana kallonshi ta marairaice fuska tace “haba hero wurin ummi ne fa wlh I’m missing her “
Ya kara tamke fuska tuno yadda take shagwaba wa omer wai tayi missing nashi ya sauka daga gadon Ya zuba hannuwa a cikin aljihu yace “ko kuma kinyi missing yayanki ba “
Faseelat ta kalleshi cikin mamaki tace “yaya kuma to mi yakawo yaya acikin maganar nan “
Yace “karki rainamin wayo zakisa bansan kina waya dashi ba, ki zauna kita mashi shagwaba wai kinyi missing dinshi “
Faseelat tace “haba hero yaya fa uwarmu daya ubanmu daya be kamata kana kishi dashi ba, kuma aiba laifi bane dan nace nayi missing dinshi saboda he love me so much he’s gentle and caring, mun shaku sosai shima nasan yana missing dina dan Allah kabari natafi da safe da marece sena dawo saboda mugaisa da yanuwana ina missing dinsu all “
Haushi maganarta tabashi yace “dan iyayenku daya shi ba namiji bane seki zauna kita shashanci gabanshi yayi ta kallonki yanajin dadi,nafada maki se dare zamu tafi “
Ya juya yabar mata dakin
Faseelat tabishi da kallo tace”bangane abinda mutuminnan ke nufi ba fa “
Da safe suna dining fuskar faseelat ahade shima tashi ahade ta gaidashi ya mata banza amira ta kalli fahad tace “hero anty nagaisheka “
Faseelat ta zaro ido tana gumtse dariya, fahad fuska ta mau yacewa amira “I don’t heard Her well just eat ur food “
Aisha haushi Ya cikata ta kalli amira tace “kar nakara jin wannan sunan he’s ur dad call him daddy kina jina? “ta zare mata ido
Amira ta bata fuska tace “mommy ni inajin dadin sunan da anty ke kiran shine”
Aisha tazo zata tashi fahad Ya riketa tana hararar faseelat ta koma ta zauna,
Faseelat ta tabe baki ta tashi tafara gyaran gidan dan tunda tazo gidan Aisha bata kara dora ko da mofa ba da sunan gyara sede faseelat tayi,
tana gamawa tai wanka amira tazo suka fara bita ,
Shiru har azahar ba faseelat ba labarinta ummi tace bari nakira de naji ko lpya, ta dauki waya takira ta,
Faseelat ta dauka tana magana Ahankali,
Ummi tace “wai amarya bazaki zo mana bankwana ba inata dubar hanyar ki tundazu “
Faseelat tace “ummi Ya hana wai se dare “
Ummi tace “to ai ba matsala duk daya ne Allah yakaimu daren kiyi hakuri kinji “
Faseelat tace “to ummi “
Ummi takashe kiran, ba jimawa kiran umma ya shigo dan yanzu suna magana faseelat so biyu tana kiranta,
Faseelat ta dauka tana faraa tace “umma ina wuni “
Umma tace “lpy lau diyata Ya kuke? “
Faseelat tace “lpy lau umma “
Umma tace “alhamdulillah, dama cewa nai bari nakira ki dan kina debemin kewar fahad, ga kannenki duk sunason su ganki “
Faseelat tace “Nagode umma nima inason nagansu “
Kanwar fahad ta ukku Mansura (lady????) tai sauri ta karbe wayar daga hannun umma dama kanta a jikin umma yake itada 2 sisters nata sun zagaye umma don sosai sukeson danuwansu amma su dashi sede suga pic dinshi a media ,tace “anty muna sonki sosai yaushe zamu ganki?”
Faseelat tace “koda yaushe nima inasonku sosai kuma ina gayyatar ku gobe dafatan zaku zo “
Mansura tana farin ciki tace “zamu zo anty insha Allah “
Faseelat tace “to se kunzo ina gaida sauran sisters nawa”
Su Mansura suka fara surutu suna fadawa umma abinda tace faseelat tai dariya takashe kiran dan murna basuma san basu kashe kiran ba,
Duk yinin fahad be leka dakin faseelat ba da Maghreb tai masu dinner takoma daki tai wanka, bata ko shafa mai ba bare powder tade shafa humrah ta saka riga da sket material lace orange color ,
Tana zuge zip fahad Ya shigo bata ko kalle shi ba,
Yana shan kamshi yace mata “ki saka hijab mutafi na ajiye karfe tara zanzo daukarki “
Batare da tai mishi magana ba ta ida zuge zip din ta juya tabude wardrobe ta dauko hijab dinta, fahad yabi bayanta da kallo sket din Ya mata cif dammm ta saka hijab cikin jin haushi fahad yace “idan kinje karki cire hijab dinnan kuma karki amfani da hannun hijabin “
Hawaye suka cika mata ido ta kalleshi kamar zatai kuka tace “wace irin rayuwa ce wannan? Shikenan bazan kara sakin jiki a gidanmu ba dannayi aure? A cikin gidan na taso tun yarinta har girma na, yaya de kake magana kanshi har kashi ya wanke mun, kuma duk cikin gidan muharramai na ne ko kamutu ba aure tsakaninmu miye na damuwa kode kanason matsa ma rayuwata ne? “
Taja numfashi tace “to shikenan bazanje ba bazan kara zuwa koina ba tunda bakaso ko yaushe zan kasance mai maka biyayya “
Tafara zare hijab din jikinta,
Fahad ya rike mata hannu murya sanyaye yace “kiyi hakuri da hali na faseelat wlh bansan koda kuda namiji ya tabaki, duk sonki ne yajawo haka kimin uzuri,”
Ya jawota jikinshi Ya gyara mata hijab yace “mutafi muyiwa su ummi bankwana kinji my honey”
Tai kwance jikinshi suka fito, amira tace tana zuwa suka tafi tare,
Atare suka shiga shima Ya gaidasu ummi yabawa ummi 200k Ya tashi Ya fita,
faseelat murna kawai take ta yaye hijab ta matsa wurin ummi, ummi ta kalleta taga duk ta rame sede tai haske dan gangariyar madarar da fahad ke zuba mata lol.
Ummi tace “ya gidannaku Ya kishiyarki? “
Faseelat tace “muna lpy ummi “
Ummi tace “senaga kamar kin rame “
Faseelat tace “hakanan ne kurum “
Ummi tace “Ya naga kamar baki baki a wuyanki da gefen hannunki? “
Faseelat tafara inda inda tace “konewa nayi ummi wlh Allah Ya temakeni daddyn amira Ya siyomin wani cream nake shafawa shine Ya koma haka “
Ummi tace “to Allah yakyauta gaba ga wani tsimi nan na siyo miki kishashi yanzu ga wasu nanma a leda kitafi dasu kin kusa shanye wadancan ko? “
Faseelat tace “eh saura kadan ai ummi bani sanya”
ummi ta rike gemu tace “Allahu Akbar Allah abin godiya “
Faseelat ta rufe fuska, ummi ta mika mata tace “gasunan ki kara himma to “
Faseelat ta dauka ta shanye tsumin tass suka cigaba da fira bayan isha Ya omer Ya dawo murna kamar zata kasheta shima haka sukaita labari su ishak su abul su Mubarak kamar zasu cinyeta,
Abba Ya dawo taje suka gaisa yanata sa mata albarka,
Karfe tara fahad ya kira ta ta tashi tasa hijab ta sabi amira dake bacci ummi ta taho yi mata rakiya zuwa bakin kofa,
Faseelat suna isa kofar ta ta juyo ta kalli ummi tace “ummi zanyi missing naku Allah yasa ayi karbabba dan Allah ummi kimin addua Allah Ya amshi adduoina “
Ummi tace “insha Allah diyata Allah Ya kara baku zaman lpy”
Tace “amin Nagode ummi Allah yakiyaye”
Mubarak yazo Ya amshi amira suka fita, abayan mota Ya kwantar daita ya masu se da safe ya koma gida,
Tunkan hanya faseelat tafara rikita fahad saboda tsumin da yafara aikinshi,
Tana ta shash shafa shi tana Yi mai kiss yana driving, se lumshe ido yake dakyar suka isa gida shi Ya dauki amira ya kaita dakinta Ya koma suka cigaba da rikita juna,
Da daddare faseelat kasa bacci tayi hakanan taji farin ciki Ya dabaibayeta na zuwan sisters nashi , har fahad yayi bacci Ya barta tana ta kallonshi tai masa kiss’s ta tashi tayo wanka ta kabbara salla tana ta adduar Allah Ya gyara mata mijinta ya sulhunta tsakaninshi da yan uwanshi ,
Tun asuba bata zauna karatu ba tai sauri ta gyara gidan sannan tai masu simple breakfast,
Ko sleeping dress bata cire ba ta zauna sukai breakfast fahad se kallonta yake yadda take ta murmushi ita kadai, Ya lumshe ido ya bude Ya saki ajiyar zuciya cikin ranshi yace “honey kaunar ki zata kasheni “
Shaf shaf ta samu ta karya ta wuce kitchen tafara aiki zatai wa umma meat pie da spring roll su Mansura su kai mata,
Fahad na daki kasancewar weekend ne shiru bata shigoba har 12 na rana shi kuma yanason yayi ninkaya Ya tashi ya nufi kitchen,
Kitchen din nata kamshi yayi tsaye yana kallonta tanata aiki dasauri, ta juyo ta kalleshi jin kamshin turaren shi,
Ya harde hannuwa yace “wai yau shirin mi kike? “
tana aikin tace “wlh hero baki zanyi kuma they’re special and dear to me “
Fahad yayi murmushi yace “lalle kinaji da bakinnan tow Allah yakawosu lpy but ni antakura ni “
Faseelat tace “haba ga anty nan just go to her tunda ni ina busy “
Yana mata kallon mamaki yace”keda kanki kike tura ni, yau ko dan kishi na bakiyi”
Faseelat tai dariya tace “bahaka bane hero dan kasamu natsuwa nace kaje wurinta amma ai ina kishin ka sosai “
Yace “ai kece natsuwa ta, any way natafi kar na hanaki aiki “
Tai murmushi ya juya Ya tafi wurin Aisha ,
Agidan umma su Mansura da safiyya da ummu salma shiri suke tayi sunata doki,
Umma tace “kai yau faseelat se kanta yayi ciwo nasan “
Mansura tace “umma dan Allah kizo mutafi tare, daganan kiga yaya kuma nasan anty zataji dadi da zuwanki”
umma tace “ni tsoron ma ganinshi nake sede inason naga daughter eye to eye wlh inasonta yarinyar kirki ga daa gaskiya Allah yana son fahad da yabashi ita,bari nafadawa daddinku se na shirya mutafi “
Ta shiga tafada mishi yace ba matsala don shima sosai yakeson su shirya da danta,
Karfe 1 tagama komi har abinci ta masu ta wuce daki a gaggauce tai wanka tasaka gownt light purple atamfa tai simple makeup,
Karfe 1:15 su umma suka fito umma na driving su kuma sunata labari suna jindadi, Mansura takira faseelat, faseelat na cikin shiryawa ta dauka,
Mansura tace “anty gamu a hanya kinsan me? Harda umma saboda takagara taganki azahiri “
Faseelat tace “amazing I’m very happy se kunzo kuyi sauri dan Allah “
Mansura tace “OK anty “
Ta juyo ta kallesu tana dariya tace “kunji fa anty tace ai sauri “
Karfe 1:30 suka isa kofar gidan sukai horn megadi Ya bude suka shiga ciki,
Suka firfito sunata kallon gidan sukaje bakin kofa suka danna door bell,
Da gudu faseelat taje ta bude,
Ta gansu tsaye dukkansu sunyi kama da fahad more especially Mansura, tarika murmushi,
Duk sunkare umma,
faseelat tace “ina umma? “
Suka fashe da dariya suka bata wuri, faseelat ta fada jikin umma kamar sun dade tare tanajin matukar dadi itama umma dadi takeji ,
Su Mansura abun Ya birgesu yadda faseelat taiwa ummansu,
faseelat tai breaking hug din tace “umma kushigo sannunku da zuwa “
suka shiga suka zazzauna faseelat ta zauna gefen umma tace “ina wuni umma Ya hanya “
umma tace “lpy lau Ya ta Nagode da karramamu da kikai”
Faseelat tace “umma kidena min godiya ai kamar uwa kike aguna “
Umma tai murmushi su Mansura se kallonta suke kamar su hadiye ta tashi ta kawo masu abunsha ta zuzzuba musu ta dawo ta zauna,
Suka dauka suka sha,
Sunata kallon gidan duk pics din su fahad da Aisha pic daya ne na faseelat,
Kamar sundade tare suka matsa suka fara hotuna harda umma fuskarsu dauke da farin ciki,
Suna haka fahad Ya fito zai fita har yayi wanka Ya na sanye da blue shirt white jeans, tundaga step yagane ko su waye bakin faseelat, Ya daure fuska Ya cigaba da saukowa yana kallonsu da mamaki a fuskarshi,
Jin ana saukowa suka meda hankali gun step din, ganinshi duk suka sha ruwan jikinsu,
Fahad yaida saukowa yana harararsu yaja tsoki yawuce ze fita,
Umma ta mike tsaye tace “son Dan Allah kayi hakuri ka yafemin nida yanuwanka duk muna da bukatar ka “
Fahad yaja wani dogon tsoki, faseelat ta zaro ido jin yawa umma tsoki tai zumburr ta mike tsaye ta buda murya sosai tarika cewa “innalillahi wainna ilaihi rajiun,innalillahi wainna ilaihi rajiun”!!!
Fahad yayi sauri ya juyo saboda seda hanjinshi ya juya saboda yadda take maganar zuciyarshi ta rika bugawa da karfi he is expecting something bad happened to her, Ya ganta tsaye se juya kai take tana hawaye tace “ina tausayin ka mijina saboda sanin idan ka mutu yanzu akwai azabar dake jiranka, hero ka dawo hayyacinka ,ka rika tuna lahira ba duniya kadai ba,umma ce wannan mahaifiyarka data dauki cikinka tasha wuyar nakudar ka ita kake wulakantawa baka tsoron azabar Allah ne? Manzon Allah S. A. W yace
عن ﺃﺑﻲ ﻫﺮﻳﺮﺓ ﻋﻦ ﺍﻟﻨﺒﻲ ﷺ ﻗﺎﻝ: « ﺭﻏﻢ ﺃﻧﻒ، ﺛﻢ ﺭﻏﻢ ﺃﻧﻒ، ﺛﻢ ﺭﻏﻢ ﺃﻧﻒ ﻣﻦ ﺃﺩﺭﻙ ﺃﺑﻮﻳﻪ ﻋﻨﺪ ﺍﻟﻜﺒﺮ ﺃﺣﺪُﻫﻤﺎ ﺃﻭ ﻛﻼﻫﻤﺎ ﻓﻠﻢ ﻳﺪﺧﻞ ﺍﻟﺠﻨﺔ » . ﺭﻭﺍﻩ ﻣﺴﻠﻢ.
_An Kar6o daga Abi-Hurairah, Daga Annabi Yace: *“An Turmusa Hancinsa a Wuta. An Turmusa Hancinsa a Wuta. An Turmusa Hancinsa a Wuta. Wanda Duk Ya Riske Iyayensa da Girmansa, Dayansu Ko Duka Biyun; Sannan Be Shiga Aljannah ba”*.
Tana haki ta cigaba da cewa “se yaushe hankalinka ze dawo jikinka ne? umma na raye bata mutu ba shin bazaka nemi aljannarka ba se lokaci Ya kure maka sannan, kabude idonka sosai ka duba da kyau hawaye ne a fuskar umma kai baka da tausayi ne ga kannen ka nan duk suna kuka saboda yadda kake wulakanta masu uwa, amma duk da haka suna sonka kana gudunsu”
fahad yabisu da kallo duk sunata hawaye musamman umma da suketa zuba akan gyalenta,
dole asamu tausayi ko kadanne a tsakanin uwa da da saboda bond dake tsakaninsu kuma haka Allah yasaka akowane kirjin Dan Adam so da tausayi tsakanin da da mahaifiya, fahad bema taba tsayawa sauraren umma ba be ko kallonta bare ta bashi tausayi yanzu da yaganta haka duk jikinshi yayi sanyi fuskar umma kasa tana ta faman share hawaye,
Be aune ba yaji hawaye suna bin fuskarshi jikinshi yafara rawa,
Faseelat tace ” Dan Allah ka mance baya ka kama mahaifiyar ka ka jikanta kai mata duk kyautatawa ,tanason ka, tanason ta rika jin duminka ajikin ta, hero “
Kuka ne yazo mishi lips dinshi suka rika rawa hawaye nata zarya ,, ido rufe yatafi ya rungume umma ya saki kuka me kashe jiki,
Umma ta rungume danta tanajin kamar andawo mata da wani sashin jikinta data rasa,
su Mansura suna kuka suma suka tafi suka rugumesu suka cigaba da kuka,
Saboda tsananin farin ciki kafafun faseelat suka gaza tsayuwar takoma ragab zaune saman kujera ta rufe fuska da hannuwa ta saki kuka me sauti,
[8/5, 6:12 PM] +234 815 712 7134: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
*~✍????✍????GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍????✍????~*
*~We are bearer’s of so golden pen????~*
*~we write assidiously perceive no pain~.*
*~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~*
*~A product of our pen????,savour our words, for it will cause you no pain.~*
6⃣4⃣
*Hohoho semu yan golden ????????♀,this page is for you golden pen writers,taurari masu haskawa, marubuta masu amfani da iliminsu da brain dinsu wurin seseta tunanin makaranta ta hanyar fadakar dasu ilimantar dasu da kuma sasu nishadi, mun zama taurari mune ke haskawa*????????
Dole ne nadanmaku baitoci ko biyu ne dan jindadinku ????
*gangata zan dukawa yan golden forum,, waka ce zan raira maku kuyi sauraro, rawa muke da juyawa mu munzam taurari,, murna muke munzam sha kallo muke haskawa*????????♀
*lokacinmu ne munyi gaba mun wuce yan baya,, semunyi mun rage in mun saura wadansu ke koya,, munfice a cikin marubuta????mu aketa bida dubayya,, mata hada da maza gaurayya,, masoya muna maku maraba????????????*
ku cigaba da gashi kawai up up up golden ????????????????????????
Dukkansu kuka suke bame rarrashin wani acikinsu, wani dadi ne da farin ciki yake ziyartar zuciyoyinsu, more especially fahad da yakejin kamar yau aka haifeshi a duniya,
Aisha dake daki tarika jin hayaniya ta fito daga upstairs take kallon abinda ke faruwa ta tabe baki tanajin haushi,
Ahankali kukan faseelat ke ragewa sede hawayen da suka ki tsayawa, ta bude fuska tana kallonsu ta rika murmushi hawaye na cigaba da zuba mata,
Su Mansura suka koma suka rungume faseelat sunata farin ciki,
Kuka fahad keta yi Ya dago fuska yana kuka yake cewa “umma ki yafemin na yarda ki nayi nesa dake na miki duk wulakanci ki yafemin ummana “
Umma ta rike fuskar shi tana hawaye ta rika girgiza kai tace “I forgive you my son stop crying please yau ranar farinciki ce nadade ina rokon Allah ya gwadamin wannan rana da zaka dawo wuri na yau gata tazo ,ina cikin farin ciki son Nagode da kayafemin I love you “
Tarika mai murmushi yace “I love you umma very very much “
Ta saka hannu tana share mai hawaye shima yana sharemata,
Yakara komawa Ya rungumeta, umma ta juya tana kallonsu ta mikawa faseelat hannu faseelat ta tashi taje ta rungumesu tana share hawaye,
For some minutes sannan faseelat ta janye tana ajiyar zuciya tace “umma ku zauna “
Fahad ya rike umma suka koma suka zauna ,
(function loadPageAds() { return afriPageAds({ ‘pid’: 8612, ‘uid’: 9740, ‘t’: ‘300 by 250’, ‘url’: ‘https://2gnblog.blogspot.com/’ }); }());
faseelat tana farin ciki tana kallon su ta daga hannu sama tace”Allah Nagode maka da ka dawo da hankalin mijina jikinshi kadedeta shi da mamanshi da yanuwanshi ya Allah kaKara masu dankon kauna da zumunci a tsakanin su kakara masu son juna”
Dukkansu murmushi fuskarsu suke kallonta ta shafa tana sauke ajiyar heart suma duk sukace “amin” suka shafa
Fahad idanu jawur Ya kure faseelat da ido yanajin kaunarta na circulation acikin jijiyoyin jikinshi,
Umma tace”nagode miki diyata da jajir cewar ki har dana yadawo guna Allah yamiki albarka “
Faseelat tace “amin umma “ta sunkuyar da kai
Umma ta Kalli fahad tace “son kayi dacen mata, tana da tarbiyya da kyawawan halaye “
Fahad hankalinshi na gun faseelat cikin subucewar baki yace “she’s beautiful as well “
Sisters dinshi suka fashe da dariya, Ya bude ido yayi dariya shima,
Amira data tashi bacci ta sauko kasa ta taho wurinsu, ummu salma tai sauri ta dauketa tana ta kallonta yadda suke kama ta mata kiss tatafi wurin sauran sukai ta daukarta daga karshe umma ta amsheta ,
Aisha ta koma daki tana yamutsar fuska ta dauko waya ta kira mommy saboda tsananin kishi da yadda taga faseelat nataso ta anshe gidan tanajin kome zata iyayi ta juyo hankalin mijinta wurinta mommy bata komi kulum sede tace hakuri, hakuri de hakuri de, gabadaya halinta Ya sauya ,
Mommy ta dauka tace “daughter Ya akai ne? “
Aisha taja tsoki tace “hmm mommy yau gidannan fa drama ake sosai,faseelat de ta sasanta yaya da ummanshi yanzu haka suna down stair sunata murna “
Mommy dake shan banana milkshake ta ajiye cofyn hannunta tace “shegiyar yarinya wato tana amfani da damar ta yanzu ne lokacinta kuma tana amfani dashi, uhmmmm nayi mamaki kuma na wa rukayya murna”
Aisha tace “haka ma zakice mommy? “
Mommy tace “to Ya zance ni bantaba shiga maganarsu ba so bani ciki sasan tawarsu baze hana fahad kulawa dani ba ai “
Aisha tace”ni ta taba zuwa na barta waje, yanzu Ya zaayi ne kuma ni banason sisters dinshi masu kama da aljanu suyi ta zarya anan “
Mommy tace”marar wayo kawai Mace tazo wurinki aiseki saurareta inta tafi shikenan ai, amma ki barta waje don shashanci wlh ba abinda kika bari na yan fari mtswwwww kina jina? “
Aisha ta turo baki gaba tace “eh “
Mommy tace “just pretend like bawani abu da ya faru baya kitashi kije ku gaisa”
Aisha tace “to “
Mommy takashe kiran, Aisha taja tsoki tace “wlh mommy batai ba ita komi yaya ya yayi Dedene bata wani daukar action hmm”ta fita tana tafiya Ahankali har ta sauka duk falon hankalinsu Ya koma kanta, taje ta samu seat ta zauna ta Kalli umma tace “ina wuni”
umma na faraa tace “lpy lau Aisha “
Sisters dinshi suka rika gaidata “mommyn amira ina wuni “
Ta danyi yake tace “lpy lau “in short
Kusan 2:30 time din suka tashi suka hau sama,
Dakin faseelat suka wuce sukai alwala sunata nan nan da faseelat,
faseelat taja su salla harda umma,
Shi kuma fahad ya tafi masjid dukda time din salla yawuce he decide to go there saboda samun ladar tafiyar,
Aisha dukda bata salla ta tashi takoma daki abinta,
Bayan sungama Suka fito faseelat ta tashi tafara kawo kuloli tana ajiyewa Mansura data fi shigemata kuma itace babba ta tashi tana kama mata, umma sede ta Kalli faseelat tai murmushi don jinta take sosai arai ,
fahad Ya dawo daga masjid suka zauna faseelat tafara sarving dinsu vegetable white rice with chicken stew and coslow,
Duk suka dukufa suna cin abincin suna santi, fahad be iya barin umma tarika ci da kanta ba shi Ya matsa yasa hannu ya rika bata abaki ita ma tana bashi,
Mansura baki cike da shinkafa tace “anty zanzo ki koyamun irin girkinnan medadi kai gaskiya yaya kayi dace komi perfect “
Ya harari Mansura yayi murmushi,
Haka suka gama cin abincin ana fira gwanin dadi,
Seda sukayi laasar sannan suka fito zasu tafi dukkansu suka fito yi musu rakiya amira na hannun safiyya Aisha nabinsu ne kawai ,
Suka isa bakin mota fahad ya budewa umma ta shiga suma suka shishshiga sunata jin badadi faseelat ta sa ledar spring rolls da meat pie da tayi aciki , Mansura ta shiga ta jasu sunata ma juna waving sukabar gidan ,
Suna tafiya Aisha taja amira suka nufi wurin shan iska,
Faseelat ta juya ta shige gida dan ta kimtsa inda suka bata,
Fahad yabi bayanta sede taji tsam andagata sama ana juyata,
Suka rika dariya, sannan ya ajiyeta, ta juyo ta turo mai baki taimashi hararan masoya,
Fahad Ya kamo bakin ya rika tsotsa kamar ze cinyeshi ,
ta zaro ido tafara tureshi, seda Ya sha bakin sosai Ya cire bakinshi in cool voice yace ” I love you honey queen ,kin min komi arayuwata tunda kika nunamin hanyar samun rahma wurin ubangijina Nagode miki, bansan yadda zan kwatanta miki farin cikin da nake ciki ba,me kike so daga gareni niko namiki shi? “
Faseelat tana ta murmushi tace ” nothing kuma wata kyauta zakamin aini ce zan maka kyauta dan nafika farin ciki, shiyasa na ta nadar maka special gift “tai fari da ido
Yana lashe lebe yace “Allah? “
Tace “yeah zo muje ka amsa tana sama kyautar “
Tafara tafiyar jan hankali tana jujjuya buttock tana hawan step,
Fahad ya Saki murmushi ya shafi keyarshi yace “ya rabb I can’t ask for more “
Yabita dasauri dan yariga yagama gano kyautar da zaa bashi,
Sosai faseelat ta rikita shi har seda Ya mance awace duniya yake. Lol
Se 6:30 suka fito fahad yakama mata suka gyara gidan,
Aisha ce keda girki tana kitchen tana hada masu abinci,
Suna gamawa ya fita masjid, faseelat ta koma tai salla ta fito ta shiga dakin Aisha amira na kwance kan cinyarta faseelat tace wa amira “princess kizo muje muyi karatu “
Amira ta tashi faseelat taja ta suka fita,seda taje zatai wa amira karatu ta tuna bata kira ummi ba tai sauri ta kirata,
Ummi ta dauka da sallama , faseelat tace “Wslm ummi kiyi hakuri ban kira ba tun dazu ina busy ummansu hero ce tazo inafatan kun isa lpy?”
Ummi tace “lpy lau muka sauka a jidda mukai azahar ma, “
Faseelat tace “ummi albishirinki Hero sun dedeta da ummanshi”
Ummi tace “kai alhamdulillah naji dadi Allah yakara hada kansu “
Faseelat tace “amin ummi, inasonta wlh she love me alot itada yaranta kinga yadda suke nan nan dani kamar zasu medani ciki”
Ummi tace “nima inason ta tunda tana sonki, ki cigaba da kyautata mata Allah Ya miki albarka “
Faseelat tace “amin ummi ina kara tuni asani a addua “
Ummi tace “never mind ,bazan manta dake ba “sukai sallama
After ishai sukai diner faseelat taja diyarta suka shige daki ,
su umma kau murna ta cikasu, bayan sun fadawa daddinsu yaji dadi har ya masu albishir gobe zasuyi dan karamin celebration agida “
Atare fahad da Aisha suka shiga ciki ,suka shiga toilet wanka tun a toilet fahad Ya gane Aisha bata salla dadi yakama shi unlike before da haushi yakeji bakomai yasashi farin ciki ba sedan ze je gun faseelat,
Ya rigata fitowa yasa rigar bacci Ya haye gado yafara latse latsenshi awaya,
Aisha tafito ta kimtsa kanta, yana yi yana kallonta tazo ta kwantar da kai kan cinyarshi tana latsar tata wayar,
Itama faseelat na can tana latsar tata tanata dariya ita kadai, dan Mansura da safiyya Sun dora pic dinsu a instagram da what’s up sunata different ributu akai,
Har karfe 11 fahad Ya tashi yashiga toilet ya rage nauyi???? Ya fito ya zauna kusa da Aisha da ke kwance yace “heart beat naga kamar kina off? “
tace “eh dear I’m off why kake tambaya”
Fahad yace “tunda kina off I will go to faseelat idan nata yazo kema zanzo gunki”
Aisha tabata rai ta tashi zaune tace “gaskiya ban yadda ba, kowa Ya rike kwananshi kawai nasan ko kwana nawa take period dinta maybe nafita,kayi hakuri plss I promise zan sama maka natsuwa more than you think”
Fahad daketa mata kallon bakida hankali yace “sanin kanki ne ba abunda nake bukata ba kenan miye amfanin kuna ku biyun? Dan haka ni natafi gunta”
Ya tashi ya nufi hanyar fita Aisha ido taff kwalla tace “Dan Allah yaya karkatafi inason jin numfashinka kusa dani “
Ya juyo ya kalleta yace “I’m not going to sleep there anjima kadan zandawo just take patient and sleep “
Ya juya Ya fita,
Faseelat har ta kwanta tayi bacci saboda yau ta jigatu, yazo ya kwanta gabanta Ya matsa daf daita ya kurawa sleeping face dinta ido, yafara yawo da hanunshi jikinta ta bude ido cike da bacci ta kalleshi,
ya cigaba da abunda yake faseelat tai wuff ta tashi zaune shima ya tashi tace “hero lpy dare ne fa “
Ya jawota jikinshi ya meda hannu kan breast dinta yana matsa nipples din yace “Aisha na off ko nima kinaso nai kunzugu ne kamarta?”
Faseelat tai murmushi tace “a, a ni bance ba but tasani ta amince ko?”
Yace “tasani kuma bata amince ba I try to convince her taki yarda Toni kuma bazan cuci kaina ba”
Faseelat tace “Hero ka daure ka koma gunta yakama ta ta amince da hakan sannan “
Yace”kinganki ko ai nasan me nake idan kinfara zanje wurinta itama ,kuma ina me tabbatar miki bazata fahimta ba don kishi baze barta ba,kullum kara rikicewa take, kibari inci abinda nasamu komawa gunta zanyi ai baanan zan kwana ba “
Bahaka taso ba amma ba yadda zatai ,se karfe 2 yakoma gun Aisha har lokacin batai bacci ba,
Tana zaune tana kuka yaje ya rungumota jikinshi yafara rarrashi da yake batada wuyar saukowa dandanan sukai bacci,
tundaga lokacin fahad ya ke kula da ummanshi kullum se yaje sun gaisa kuma suna waya sosai da ita sisters dinshi ma na kiranshi suna gaisawa, hakan besa yarage wani abu da yakewa mommy ba,
zaman gidansu kuma lpy lau sede Aisha bata sakarwa faseelat fuska, duk ran girkin faseelat suke fita bye pass road yana koyamata driving, duk soyayya tafi yawa a wurin koyon but tana trying,
Bayan 7 days da tafiyar su ummi ,su ishak da Mubarak suka tafi gidan faseelat, lokacin Aisha na gidan mommy itada amira, faseelat kadai ce agidan suka danna door bell taje ta bude tagansu tana murna tace su shigo suka shiga suka zauna takawo masu drinks suka sha suka zauna sunata labari, can wayar ishak tai ringing ya saci kallon faseelat ya dauka, faseelat batasan me aka ce mishi acan bangaren ba sede ji tayi kasa kasa yace “kiyi hakuri ganinan zuwa “
faseelat ta rufe baki wai ishak dake SS2 ne yakeda budurwa, ishak ya tashi tsaye yace “yaya mu zamu tafi wani nakira na “
Ta harareshi tace “wata de ko ?kokasa banji abinda kake cewa bane “
Yace “wani de yaya “
Tace”bari naga wayar kawo nagani “
yaki badawa ta matsa ta riko shi zata amshi wayar shi kuma yana ta boyewa suna ta dariya”
Bazato fahad Ya shigo gidan fuskar shi da faraa dan daga gurin umma yake ganin faseelat rike da ishak ya daure fuska tamau yazo ze wuce,
Faseelat ta saki ishak ta matsa tafara susar wuya tana satar kallonshi ,
su ishak sukace mishi “ina yini “
Beko amsa ba ya haye sama rai bace ,
Ishak ya juya ya kalleta duk ta daburce yace “yaya bari mutafi se watarana “
Ta daga masu kai tana yake tace “to Allah Ya kiyaye ku gaida min yaya”
Suka juya suka fita, faseelat gabanta na faduwa ta daga ido ta kalli benen gidan tsoro cike da zuciyarta, tai ta maza ta haye ta nufi dakinshi,
Yana zaune dafe da kanshi dake sarawa ta rakube jikin wall tace “sannu da zuwa “
yayi shiru kamar be ji taba yanata controlling fushinshi , zuciyar shi zafi kawai take, yana tuna yadda ya gansu jikinsu hade dana ishak,
Faseelat ta wuce ta bude fridge ta kawo mashi 5 alive ta duka ta zuba ta mika mai,
Ya ansa ya jujjuya cup din ya watsa mata shi ajiki idanu jawur,
Tai zumbur ta mike tsaye tana kallon jikinta idonta cike da hawaye,
Zuciyar shi awuya yana jin kamar ya daketa cikin tsawa yace “get out from my room idiot”
Hawaye na bin fuskar ta ,ta juya tabar dakin dasauri tana gudun ya nakada mata duka.
tana fita ya dafe kan da duka 2hand dinshi ya rasa meke mai dadi, besan ta ina ze bulowa lamarin ba,
Faseelat na shiga daki ta cire kayan jikinta tana hawaye taje tai wanka ta dawo tai kwance tana kuka, wai haka ake kishi ne? shikenan bazan magana da kowa ba?
ana kiran Maghreb ya fita zaije masallaci yasha magani amma har time din kanshi na ciwo,
yana zuwa i
kusa da baba tsoho Ya kira sunanshi baba tsoho ya taso dasauri yazo yana dukar dakai,
Fahad beko kalleshi ba yace “kar akara bari wani namiji ya shigo gidannan komin kankantar shi”
baba tsoho yace “insha Allah zaa kiyaye “
fahad yaida fita daga gidan,
tana gama salla ta shiga kitchen tai masu fried cous cous, ta koma daki tai ishai ta shiga toilet tayi wanka ta fito ta saka black riga da half sket pink se gyale pink ,
tana Zaune tana ta shawara da zuciyarta ta tashi ta nufi dakinshi,
tunda ya dawo masjid ya kwanta kan bed fuskarshi na kallon sama still hannunshi nakan head nashi dake ciwo,
ta bude dakin ta shiga, kamshi ya mamaye dakin,yana jinta beko Kalli kofar ba tana takawa a sannu taje ta kwanta kan shi ta saki kuka,
Ta dago fuska duk hawaye tace “Dan Allah kayi hakuri kuskure ne nayi amma bazan sake ba bazan juri ganinka cikin damuwa ba,i promise you this is the first and last dahaka zata faru”takoma ta rungumeshi,
ta cigaba da hawaye, hawayen na diga ajikinshi, Sam besan jin kukanta, ya dora hannu saman bayanta yafara tapping dakyar yace “it’s okay stop shedding your tears”
tana jikinshi tace “I can’t seka dena damuwa sannan, wlh bani son ganin bacin ranka ko yane “
in law tone yace “naji nadena “
ta dago tasa hannu ta share hawayenta tace “to katashi muje muci abinci”
ya girgiza kai yace”bazan iya cin komi ba kije kici naki”
faseelat ta kalleshi taga hannunshi akan kanshi ta dora nata hannun akan nashi tace “yana ciwo ne”?
ya daga mata kai yace “sosai”
ta langabe fuska tanajin tausayin shi tace “kasha magani?”
ya daga mata kai, tai shiru, adduoin khalil da yake mata suka fado mata arai ta tashi ta dauko ruwa da cup ta bude robar ta tsiyayi ruwan ta mishi tofi sannan ta tabashi tace “namaka addua katashi kasha zakaji sauki soon”
idonshi rufe ya tashi ta dora mai cup din a baki ya sha ya koma Ya kwanta ta debi sauran ta rika shafa mai a goshi, tana mai sannu tanajin kamar ta medo ciwon jikinta
idonshi rumtse yakira sunanta “honey! “
tace “naam my hero”
yace”plss ki tausayamin ki dena hada jikinki da kowa, I may die in nakara ganin ki haka da wani”
Cikin tausayin shi dan tana ganin nashi kishin ya zama ciwo tace “it won’t happen again “
ta koma ta kwanta kanshi,
ranar ko dinner basuyi ba don fahad ba lpy,
da daddare ya samu sauki ta dage ta rika rikita shi don mantar dashi damuwar shi tana mishi different styles,
da safe suka tashi lpy lau sema murmushi da suke sakarwa juna duk lokacin da suka hada idanu,
faseelat bata sani ba fahad ya dauki phone dinta ya goge duk numbers na maza seta abba da baba babba yabari,
bayan 2 day’s tafiya ta taso zeje Japan kuma da Aisha zaije zasuyi 2 weeks acan idan ya tashi wata tafiyar se ya tafi da faseelat,
shi da umma sukai magana Mansura zata koma can da zama kafin su dawo kuma anan zaabar amira itama, duk bayajin dadi yakejin shi amma bayadda zeyi,
daren da zasu tafi basuyi bacci ba sun dirji juna shida gimbiya kuma sunsha kukan rabuwa a karshe ma faseelat ce ke rarrashin shi,
da asuba suka kaisu airport seda suka tashi sannan suka dawo gida,
suna isa yakira faseelat, daganan kuma kullum suna like awaya wani lokaci agaban Aisha suke wayar sunawa juna dirty talk baanan abun yatsaya ba har nude pics faseelat ke turomishi duk yabi ya rikice har yar rama yayi na rashinta,
tunda ya tafi faseelat da zafin jiki take kwana kuma dakyar take iya bacci ta meda hakan akan dalilin rashin fahad ne,
Baba babba ya dawo daga Niger ya taho da sakon ammah na nonon rakumi da cukwi tabada akawo wa faseelat, baba babba yabawa omer yabada akai mata,
omer da yanzu tsohuwar motar abba ta zama tashi Ya biya gida Ya dauko Mubarak suka nufo gidan faseelat,
omer yabawa Mubarak kayan Mubarak ya fito yaje ya kwankwasa gate na gidan, me gadi ya bude yayi tsaye,
Ganin yayi tsaye be bashi hanya ba Mubarak yace “nazo wurin matar gidanne”
megadi yace “me gidan ya hana maza shigowa in wani abu ne kabada akai mata”
omer na cikin mota yana kallonsu kuma yanajinsu, Mubarak yabawa megadi ledar ya juya suka bar uguwar,
megadi Ya shiga ciki ya danna door bell, faseelat suna zaune falo itada amira ta taso tazo tabude, tana ganin baba tsoho tai murmushi cikin ladabi baba tsoho yace “ga sako aka kawomiki “ya mika mata ledar, ta amsa tace” injiwa ?
yace “wani yaro ne de fari dan dogo yazo ze shigo to nafada mishi umarnin alhaji da yace kar nakara barin namiji ya shigo ciki shine ya bada yace akawomiki”
faseelat tai murmushin takaici tace “to Nagode baba “
ta juya ciki, hakanan baba tsoho yana mutunta faseelat saboda sakin fuskar ta ba kamar Aisha ba datake kullum a tsuke batama ko kallonshi,
faseelat ta koma ta zauna kan kujera tai tagumi kanta yariga ya kulle batasan ta ina zata fara wannan yakin ba na raba fahad da wannan mugun kishin.
my fan’s waya ta tasamu problem zaku dan jini shiru kafin a gyara, amma da tadawo normal zaku cigaba da jina, I’m going to miss you, faseelat ma zatai missing naku akwai sauran tafiya agaba se kunjini luv u all ????
[8/6, 9:55 AM] SHALELE: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
✍????✍???? *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍????✍????✍????
*
We are bearer’s of so golden a pen????
We write assidiously perceiven no pain
So magical
Our creative golden pen????
Be hold our words
A product of our pen????
*Savour our words
For it will cause you no pain.✍????
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
6⃣5⃣
*someone deserve tobe honor*
Dakyar faseelat ta shawokanshi ya yarda suka rika fita mansura nakoya mata driving tundaga fitar farko tagane ba driving take koyo ba lokacin da suna fita da fahad saboda yadda ake karewa da shafe shafe da tande tande ,cikin kasa da kwana biyar tafara jan mota cike da kwarewa gwanin shaawa, zamansu duka 7days Amman Sun matukar shakuwa da Mansura har bacci a gado daya ne sukeyi da yake Mansura suna hutu a school kasamcewar tanayin alkalam university ne,
Kullum suna manne da fahad a waya dukkansu cikin tunanin juna suke akowane lokaci,
Kullum faseelat sauyi take samu daga jikinta yanzu kuma tashin zuciya takeji kowane lokaci sam bata kawo ciki ne jikinta ba tunda har yanzu batayi 1month da period ba,
Ji tayi abun yayi waste yau amai tarika yi sosai Mansura nata mata sannu cikin tausayi ,sede faseelat ta daga mata kai, murya dishe faseelat tace “lady plss kifita ki siyomin cingum nawa yakare clorets da orbit”
Mansura tace “Tom anty “tatashi ta ja mota tafita few minutes ta dawo ta kawowa faseelat ta dauki clorets guda daya wanda biyu ne acikin kwalin ta saka baki cingum din yayi yanada kamshi me dadi beda too much zaki sannan yanada wani mint mint da gas gas har kamshin numfashinki ze sauya kuma har kigaji da ci ki yarda bazaki dena jin mint dinshi ba nide I love it sosai,
Batare da andau lokaci ba ta danji dama suka cigaba da hidimunsu,
Karfe 5da mintoci fahad na rungume da Aisha yanata sunsunar wuyanta faseelat ta kira shi ganin vedio call ne takira yasa ya sauke Aisha daga jikinshi sannan ya dauka Aisha zuciya tazo mata awuya wai wane irin abune haka ya taho daita amma baya da time dinta da yadawo daga aiki yana like da faseelat se tagama tada mishi shaawa Sannan yazo wurinta gaskiya nagaji cewar zuciyar Aisha,
fasseelat daga wanka ta fito ta tuno wankansu da fahad shine ta kirashi tana sanye da rigar wanka,
Yana dauka ta sakarmishi sassanyan murmushi tana mai sexy looking, tace “hi my sexy man”ganinshi daga shi se short,
Fahad yabita da mayen kallo gashinta ajike ya kwankwanta a fuska da kan rigar while rigar bata daura madaurin ba makoshin shi tuni ya bushe yanajin wata muguwar kishirwarta,
ganin bece komi ba se faman kallonta da yake ta marmara ido tace “I’m just missing you like crazy wanka nafito yanzu tun a toilet nake tunaninka nayi kewar yin wanka dakai kana cudani da soft hands naka”
shiru bece komi ba se kurawa saman rigar ido da yayi yana kallon boob’s dinta da suka turo,
faseelat tai tafi tace “hey I’m talking to you” ya lumshe ido ya bude yakara medasu kan twins dinshi ya shafo kanshi da hannu yana jan iska a baki kamar wanda yasha yaji yace “plsss kicire rigar nan I want to see you naked nagaji da nude pics inason ganin su a zahiri “
faseelat dake zaune kan kujerar madubi ta saki murmushi me kara rikita mishi tunani tace “anything for you” tasa hannu ta janye rigar kowane bangare yayi gefe,
fahad yaja dogon numfashi yasa hannu ya kwantar da joystick dinshi da ta harba,
Cikin takaici Aisha tabar gun tatafi tafada kan bed ta fara kukan zuci wanda hawaye kadaine ke sintiri akan face dinta,
faseelat ta fara jujjuya fuska tana fiddo harshe tana lasar lip’s tace “they’re missing you suma” tasa hannunta kan nipples dinta da ya mike ta dan matsa ta saki kara “ashhhhhhhh”!!!, tanajan magana just like sambatu ln suna sex tace “hero suck me plsss shishhhish !!!
He is totally prudish taja breast din zuwa gunshi tace “suck me I want to feed you “
Besan lokacin da ya ajiye wayar ba ya nufi bedroom dinsu,
faseelat sede taga duhu taja tsoki cikin jin haushi tace “ai kabari muyi sallama zaka ajiyemin waya katafi wurin miskilar matar ka mtswwww”taja tsoki ta tashi ta tafi toilet tai tsarki ta dawo ta zauna drying gashinta rai ajagule,
Fahad ko yanashiga bedroom ya haye gado ya jawo Aisha jikinshi yafara shafata ta koina, joystick dinshi kyammmm kamar zata fasa sho…,
Cike da masifa Aisha ta janye ta matsa can gefe ido a rufe tace “karka kara tabani kaje can wurinta ta sama ma natsuwa”
Ya rumtse ido yanzu ba abinda yake bukata se sex ya kai hannu ze rikota ta kara matsawa cikin tsawa tace “I said don’t touch me”hawaye na cigaba da zubomata,
fahad ya bude idanunshi da sukai jawur saboda desire da bacin rai yana kallonta yace “Aisha ni kikewa tsawa? Ni kike hanawa jikinki? “
tace “eh din nahanaka akafada ma banida zuciya ne?so kawai kake bakin cikin ka ya kasheni agabana zaka rika wadannan abubuwan? To wlh daga yau kar kakara zuwa min bayan tagama tadoka kaje can ta biyamaka bukata itada kafi shaawa “ta sauke kafafunta daga gadon ta tashi,
fahad rai bace ya jawota ta dawo tafado kan gadon ya bita ya danne tafara kokarin kwacewa cikin fada yace “ke bakiisa ki hanani yin abinda na gadama da ke ba u r mine don haka kitsaya inyi abinda nakeso da lalama koda tsiya “
Tana kuka ta rika jujjuya kai da hannuwa tanason kwacewa,
da karfin tsiya ya yakice long vest din jikinta in rough way ya rika sex daita tana ta kuka me taba zuciya tun tana dirjewa har tai lakwas seda yasamu natsuwa ya sauka yana jan tsoki yana zigidirrr dinshi yace “maybe kinmanta waye ni Aisha ke kinsanni farin sani I don’t take anything stupid, ki kiyaye bacin raina in bahaka ba jikinki ya fada maki kuma get ready for the night in kuma u like it like this to I will do it like that “ya juya warshi ya shige toilet,
Aisha ta dafe mara tana kuka, har ya fito yanata wakarshi ta west life (my love) ya zauna ya kimtsa hankali kwance batare da ya damu da kukanta ba ya saka kayanshi yabar mansion din,
Tasha kuka sosai sannan ta tashi ta shiga toilet dole ta gasa jikinta sannan tafito tazo tai kwance zuciyarta na cigaba da kuna,
Da karfe 8:15 su faseelat suka hadu dinner sunata labari amira kokadan bata rigimar mommynta dan wani lokaci tana gidan umma ko mommy,
Faseelat ce tai abincin tunda Mansura tai sarving faseelat takurawa abincin ido suko sunata ci,
Mansura ta dago tace “anty yanaga bakicin naki “
Faseelat ta yamutsa fuska ta ture abincin tace “banajin dadin jikina wlh gabadaya banjin dadin kome kawai kuci abincin ku bari Natasha na hado tea ya isheni “
Ta mike ta nufi kitchen Mansura tabi bayanta da kallo tun dazu takeganin kamar ciki ne da faseelat,
bata koma gun dining dinba ta nufi palo ta zauna tasha tea din shima sama sama, ta mayar da sauran kitchen,
Suka wuce daki sukai shirin bacci sannan suka zauna kallo,
Itako faseelat na can dayan bedroom din yau tun kafinma ta kwantan takejin temperature na jikinta ya sauya tana cikin saka kayan bacci fahad yakira har tai ring ta tsinke bata dauka ba batare da numfasawa ba ya sake kira, nanma ta share se ana ukkun ta dauka,
Hankalinshi yagama tashi jin ta dauka yasaki ajiyar heart yace “I hope all is well naga inata kira baki daukaba “?
Tai smiling tace “ni naisa na share ka har jira nake fa ka kira ina wanka ne yanzu na fito”
Yayi shiru for seconds sannan yace “kin rikitani da yawa honey anya zan iya sati biyunnan kuwa? “
Faseelat tai dariya tace “zakaiya gashi har kunyi 8days “
Yace “hmmmm u won’t understand “
kira ne ya shigo wayarshi call waiting, yana dubawa ya gani yace “oh god wai ina yarinyar nan “
faseelat tace “tananan lpy lau “
Yace “plsss take the phone to her wani business partner dina ya matsamin tunda yaga pics dinmu a insta dana dora gabadaya ya rikice yafadamin he loves her kuma he’s ready to marry her kikai mata wayar I want to ask her few questions “
Faseelat tace “alright bari nakai mata wayar”
Ta fita adakin sunata waya da fahad,
Ta shiga dayan bedroom din ta hango amira kan bed hartayi barci Mansura na zaune kan kujera kujerun sunba ta baya gashin Mansura kawai take hangowa wanda ya Zuba har akafada,
Ta nufi wurinta da niyyar kai mata wayar, but tana matsawa kusa taga abun mamaki lady tana sanye da rigar baccinta kafafunta duka akan kujera ta budesu hannunta a cikin HQ tana riding kanta while dayan hannun nakan breast dinta tana shashshafawa passionately phone dinta a kan cushion din tana kallon wani BF wanda bakajin komai se nishin masu yin xx din tayi nisa sosai don koji ma batayi,
Faseelat gabanta nafaduwa tacire wayar akunnenta cikin tashin hankali tace “Mansura me kikeyi haka? “
Mansura tai wuf ta hade kafafunta gu daya ta danne wayar jikinta na rawa tanajin matukar kunya kanta a kasa kamar ta tsaga kasa ta shige ,
Dandanan faseelat taji zazzabin ya ida rufe mata jiki ,murya na rawa tace “sister kinsan ko illar abinda kikeyi? Masturbation da kanki sister haba lady me zeja ki banzatar da pride dinki, ur virginity is ur pride haba “ta dafe kai
Hawaye suka zubowa Mansura tace “kiyi hakuri anty kaina ya kulle tun ina ganin illar abinda nake har nadena, bakomai yajawomin ba se matsananciyar shaawar da nake fama daita ,tun ina ss3 hakuri na yafara karewa gashi daddynmu baya mana aure se mungama school anty khadija seda ta gama degree a California anty fatima kuma seda ta gama school of nurse india sannan aka musu aure,tun danai candy tun kafin nashiga jamia nake biyawa kaina bukata dan karnafada aikata zina kuma banida bakin cewa amin aure danko saurayi banidashi”
faseelat ta zagayo tazo ta zauna lady taki yarda su hada ido tana kallonta tace “wannan ai ba hujja bane shi masturbation din shima ai zinane kikeyi kawai baki hakuri bane da kinyi hakuri da komai zai wuce bansan ya kikeji ba amma nasan bazaki fini desire ba tunda nafara menses nake fama kullum senayi dreaming hakan besa nabi wata wrong way ba saboda nasan kome zanyi is not good for me kuma Allah nagani na ban kuma fadawa kowa damuwa ta ba wannan yasa ummi na tasa dole na auri wanda takeso ko kadan banyi niyyar rabuwa dashi ba, amma da aurenshi gwara babu kullum yakan tadomin desire sannan ya tafi yabarni seda nai kokari sosai nakai zuciya ta nesa sannan wata na takwas dashi nafito lokacin dana auri yayanki lokacin naga amfanin hakuri na saboda ya sameni a cikakkiya ta duk da cewar na taba aure wannan yasa nakara samun zuciyarshi, yanzu sister idan kikayi aure mezakicewa mijinki tunda nasan yanzu ko bishibishin budurci babu tare dake shekara biyu kina service kanki da kanki me zakice masa?dake da wadda tai zina duk daya zaku zama saboda Kin riga Kin bude kuma kowani bayani zaki masa ba lalle ne ya yarda dake ba ina amfanin abunda kike gashi kina sabawa mahaliccinki”
Mansura tafashe da kuka tana kuka tace “anty ya zanyi ne? shikenan duk wanda na Aura kallon mazinaciya ze rikamin?”
faseelat tace “a, a ki kwantar da hankalinki karki jawowa kanki ciwo insha Allah baze ganeba amma kiji tsoron Allah kidena yi Allah ze kawomiki mafita “
Mansura ta cigaba da kuka jin ankirata mazinaciya faseelat tajawota tana sharemata hawaye tace”kiyi hakuri plsss, insha Allah nan bada jimawa ba zakiyi aure”
Mansura tace “ni bazanyi aure ba I’m afraid da yadda zaasameni “
Faseelat tace “Kin riga kinyi kuskure yanzu gafara zaki tanema awurin Allah ze kawomiki komi a saukake,nasan kinyi nisa acikin harkar nan sekin dage zakiiya bari kimin alkawari bazaki sake ba, nikuma I will help you da duk abubuwan da nasan suna tightening mace insha Allah kafin aurenki kinhade kinmin alkawari? “
Mansura ta jijjiga kai kanta akasa,
faseelat tace “kunya ta kikeji sister? “
“kidena jin kunya ta kimanta komi inasonki sosai kar wannan abun ya zama silar boye boye tsakaninmu”
Mansura ta jijjigakai faseelat tace “kitashi kije kiyi wanka ki kwanta karki sake kihana kanki bacci kinjiko?”
ta mike tsaye wayar ta dake kan cinyarta ta fadi ta zaro ido kwata kwata ta manta abinda yakawota wurin cikin sauri ta dauki wayar tana adduar Allah yasa fahad beji maganganunsu ba but tana dubawa taga he’s still on the call wanda hakan na nufin yanaji kenan tashin hankali gabanta ysyi mummunar bugawa tai sauri ta latse kiran ta nufi dayan bedroom din ta tun kafin ta shiga wani kiran na fahad ya shigo.
(function loadPageAds() { return afriPageAds({ ‘pid’: 8612, ‘uid’: 9740, ‘t’: ‘300 by 250’, ‘url’: ‘https://2gnblog.blogspot.com/’ }); }());
Masturbation (istimnai) ya zama ruwan dare acikin alumma baga mata ba baga maza ba baga matan aure ba baga yanmata da zawarawa ba kai de bazaka taba shedar mutum ba tunda dole koda kuna kwana a makwanci daya bakomi nasa kasani ba kuma nasan de bazakabishi toilet ba kuyi wanka tare, yanmata da yawa su sukayi dis virgining kansu matan aure da dama basa gamsuwa da mazajensu sunfada harkar istimnai kuma sunsan illarshi, tomuji tsoron Allah de musan yana ganin mu a duk inda muke, kuma yanason masujin tsoronsa da masu kiyayewa saboda takwa,
Innallaha yu hibbul muttakin.
Innallaha maal muttakin,
Yaayyuhallazina amanuttakillaha laallakum turhamun,
Ittakillaha laallakum tuflihun.
Acikin alkurani me girma Allah yata kiranmu damuji tsoronsa kuma yafada mana idan munji tsoronsa ze bamu mafita acikin alamurranmu Allah kakara mana tsoronka amin,
Manzon mu manzon tsira(S.A.w) yace Kuji tsoron allah kamar kuna ganinshi idan ku bakwa ganinshi toshi yana ganinku, bukhary da Muslim.