TAKUN SAKA 32

Cikin sanyin murya taima Uncle Ibrahim ɗin godiya dan itama sanyin ruwan zuwa yanzu ya fara tasiri a jikinta na alamar saukar mura. Shi dai ficewa yay yana murmushi. Master da tuni ya koma cikin bargo ya kwanta dai yana saurarensu sama-sama. Koda suka fice kuma baicema Hibban komai ba har Habib ya dawo.
Tattare syringe ɗin da akai masa allurar yayi yana faɗin. “Aunty Queen mizaki ci ne?”.
Kanta ta girgiza masa alamar babu. Kamar zaiyi magana sai kuma ya fasa. Yay mata sai da safe yana ficewa abinsa. Idanu Hibbah ta rumtse da ƙarfi dan itafa babu yanda za’ai ta kwana ɗaki guda da namiji. Dan haka ta cigaba da zama a wajen tana yan tunane-tunanenta. Sai atishawa da Master keta faman yi akai-akai batare da tasan idonsa biyu ba ko barci yakeyi.
Ta jima a wajen zaune har batasan adadin awannin data ɗauka ba. Sai gyangyaɗi take dan barci takeji ga sanyi itama tanaji dan ma tasha maganin da Habib ya bata na mura itama. Tashi tai cikin sanɗa ta buɗe ƙofar ta fito, babu shiri tai saurin komawa ciki ganin falon dunɗum da duhu, ga ko’ina tsitt alamar su Adam sun kwanta suma. Ta jingina da ƙofar zuciyarta na wani dif-dif. Ganin tsaiwar bazata mataba yasa ta dawo saman abin salla ta kwanta. Wani mugun sanyi taji yana kaɗata. Ta sake mikewa kamar zata fasa kuka tana harar gadon. Bazata iya kwanciya a saman tiles ɗin nan ba gaskiya, kuma harga ALLAH barci takeson yi dan maganin murar ya fara aiki. Zuwa tai ta kashe fitilar ɗakin, cikin sanɗa tazo ta hau gadon a ɗosane taɗan ɗaga bargon ta shiga zuciyarta na addu’ar ALLAH yasa karya farka har sai ta fara tashi. Cikin ƙanƙanin lokaci kuwa barci yay awon gaba da ita.
Master da barcin ya kasa ɗaukarsa sai rawar ɗari yake duk yana jinta…………✍
TATATTUN FITATTUN LABARAN ZAFAFA BIYAR NA 2022*????????????????????????
*ALSHIRINKU MASU KARATU!!!*
*_NAJI DADI SHINE GARI……_*
*KINA DA BUQATAR TSAFTATATTUN LABARAI DAKE CIKE DA*
_ILIMI_
_NISHADI_
_TSUMAMMIYAR SOYAYYA KUMA MAI TSAFTA DA ZATA SAKI SHIGA SHAUQIN SOYAYYA DA DUKAR DARUSSA KALA KALA A FANNIN ITA SOYAYYAR DA RAYUWA?_
*MAZA GARZAYO KI NEMI LITATTAFAN ZAFAFAN MARUBUTA GUDA BIYAR*
*NA SABUWAR SHEKARAR 2022*
*WADANDA SUKA ZAUNA,SUKA TACE LABARANSU,SUKA MUSU ADO DA SABUWAR FASAHA!!!*
*SABBIN LABARAI*
*SABUWAR SHEKARA*
*SABON NISHADI*
*_FARINCIKIN KASANCEWA DA MARUBUTAN CIKIN SASHEN DA AKE GWABZA RUWAN SHARHI DA MUSAYAR RA’AYI NA DABANNE_*
*MAZA ‘YAR UWA SIYA NAKI KI SHIGA SAHUN WANNAN TAFIYAR,TARE DA SAMUN DAMAR SHIGA SASHEN COMMENTS NA MUSAMMAN MALLAKIN MARUBUTAN*
*_TAKUN SAAƘA!!_* _Bilyn Abdull_.
*_SO DA ZUCIYA_* _Hafsat (miss xoxo)_
*_DEEN MANSHAL_* _Mamu gee_
*_ƊABI’AR ZUCIYA_* _Safiyya huguma_
*_HALIN GIRMA_* _Hafsat Rano_
*ta hanyar tura kudin littafinki zuwa ga wadan nan lambobi dake qasa*
6019473875
MUSAA ABDULLAHI SAFIYA
keystone bank
Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number
08184017082
*IDAN KATI NE KUMA KO VTU,SAI KU TURA ZUWA GA*
09134848107
Littafi daya
1____300
2____400
3____500
4____700
5____1,000 (1k).
*INGANCI DA NAGARTAR RUBUTU,BABU NADAMA KO DANA SANI*????????????????????????????????????????????????
#team ZAFAFA BIYAR????????????????????
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu????????????_*
[ad_2]