UBAYD MALEEK Page 61 to 70

Firgici da tsoro yasa farhat sake tray din ya zube Mata gabaki daya a qafa tasaki wani razanannan ihun da duk yasa kowa fitowa musamman NURU data qaraso daqyar da saurinta tayi kan farhat din ta kamota zata duba Lailah ta tareta da hannunta tareda turata baya cikin bacin Rai takalli su mum Sarah tace”
Tashin farko Wanda yayi wannan aikin da Wanda za’a kaiwa nakeson ji.
Tsit sukayi Wanda yasa ranta sake baci ta juyo ta kalli NURU dake kallonta wannan karon cikin qarewar hakurinta.
Tace”
Me kikeyi a dakin dakika fito?
Nace kibar dakin afia shine Kika koma na farhat kina tunanin cutar datasa na koroki daga dakin afia banawa farhat guduntane?
Sarah so nawa zanfada miki dokikina da tsarina acikin gidan Nan?
Kije dakin farhat Dana afia duk wani trash na yarinyar Nan akwasosu yanzu yanzun nan akaisu guestroom.
Dauke wuta dukkaninsu sukayi kowa yakasa motsi afia dataga abin na neman yawa ta matso gurin mum din tace”
Mum Dan Allah ki kyaleta tunda kin hanata zama dakina kince adaina Mata komai ko Bata komai
Mum harfa Edward kin hasa ya dauketa da mota yafita da ita
Mum Dan Allah kadaki kaita guestroom this is too disrespectful Koba komai Matar dad ce……wani lafiyayyan Mari ta saukewa afia dayasa dawowa cikakken hayyacinta na sanin mum dinsu tabbas tasamu matsala kila.
Cikin tsawar lailan tace”
Ki fito da kayanta yanzu Nan nace….
Gyaran murya mr Omar yayi daga bayansu dukkaninsu suka juyo kowa na dauke wutar Shiga firgici musamman afia data juyo gabaki daya gabanta da mugun harbawa
Su mum Sarah kuwa kowa rawar jiki ya dauka suna sauke kawunansu.
##MAMUH#
Share this
[ad_2]