YAU DA GOBE 25&26

????????????????????????????????????
Zaune suke a office d’in sa”yyi shiru idanunsa alumshe”Dr Nasir daketa kallonsa Yana hadiye dariyarsa yace ango ango!!irin wannan kyau haka dakayi”dudu kwana2 da aure lallai sumayya ta iya kiwo”tsaki kawai Dr safana yaja”sbd gaba d’aya yanason sanarwa Dr Nasir damuwarsa akan feeling d’in dake damunsa”to yasan iskanci zai mishi ko yace ai yanada Mata ,shikuwa bayasan hakan yafaru tsakaninsu da sumayyar..Dr Nasir da Sarai yasan komai sbd shine da kansa yazuba ma Dr safana wata kwayar magani cikin holandia milk”ranar da aka Kai sumayya….tana mugun tado sha’awa”inhar mutm besami bitan bukataba”tana dad’ewa ajikinsa”yyinda inkymakasami biyan buk’ata shikenan..(inmai karatu be mantaba “Dr Nasir yakira safana akan cewa sunci kazar da drinks) sbd aganinsa inshida sumayya sukasha kowa feeling zai taso mishi…aganinsa k’ila ta wannan hanyar zasu iya son junansu… dubar Dr safana yyi yace abokina Wai lfy naganka wani iri ,gashi yau kazo asibiti ai kamata yyi ka d’auki hutun agunci ko?”
Harararsa Dr safana yyi had’e da cewa kabari in rukky tazo gidana Zan d’auki hutu… tab’e baki Dr Nasir yyi had’e da cewa”wlh kaji tsoron Allah dududu yau kwana nawa da aurenka kk maganar wata?”rukkyn ce wata?”eh Mana”ni yanzun muje muyi Sallar azahar muje naci girkin amarya…inzakaje ai badole sai dani ba,zaka iya zuwa Kai d’aya”Dr safana yafad’a Yana mik’ewa tsaye”shima Dr Nasir tashi yyi suka wuce masjeed bayan sunyi alwallah anan office d’in….
Kaga mlm kada kadamemu da surutu “ko yaba girkinta , yarinya tanemi ta huran hanci…dariya Dr Nasir yakece da ita ,Yana cewa ls nidai bud’e muje wlh sai k’amshin girki ketashi… bud’e k’ofar yyi da key suka shiga…Dr Nasir yyi sallama” suka shigo..safana ya wuce d’akin sumayya bbu ko knocking ya murd’a k’ofar….tana tsaye dg ita sai towel iya gwiwa.. da maka maka cinyoyinta Dr safana yyi cin karo”da sauri yaja tsaki Yana janye idanunsa”da sauri sumayya tajawo hijab dake gefen bed ta rufe jikinta tana cewa sai ashigo wa mutm dak’i bbu neman izinin…mekikace?”shiru kawai tayi..inkin gadama da Nasir nan yazo gurinki ku gaisa”sannan zanyi wanka”bejira cewartaba yafice Yana buga k’ofar da k’arfi…. adining area yasami Dr Nasir yashak’e plate da abinci ga kunun aya dake cikin cooler me famfo ya tsiyaya…Dr safana beyi mamaki sbd yasan Dr Nasir baya wasa da cikinsa”gashi meena laulayi takeyi ba kullum take Masa girkiba..my man Ina kwaryafa”cewar Nasir cikin tsokana Yana loma abinsa…kafin yawani Kama k’unnansa yace Wai Allah abokina Anya sumayya ba hotel taje aka koya Mata girkiba?”girkin is very nice wlh… tab’e baki Dr safana yyi had’e da cewa Dan Allah kayi shiru ni wanka zanyi nagaji”bejira cewar Nasir d’in ba ya nufi d’akin sa..
Sumayya kuwa tana Gama shiryawa ta saka doguwar riga areviant gwont yellow tasaka hijab har k’asa ta fito zuwa parlourn…Dr Nasir ta hango yanata Loma da alama abincin yamasa dad’i.
Murmushi tasaki”had’e da sallama ta zauna kan 2 seeter”amarya barka da fitowa!tace yauw Yaya Nasir ,Ina wuni?”yace lfy qlau”kince wannan bak’on be iya bak’unta ba ko?”hmmm ai nayi fushi dakai “sai yau zakazo”Ina madam ne?”kafin yace wani abu Dr safana dake nufo parlourn,murya adake yace ke karki b’atan lokaci “kobance Miki zanyi wanka bane?””ahankali tace natsaya Muna gaisawa n…mittss kilbibi”Zaki tashi kokuwa ?”kin wani yiwa mutane zaune kina surutu ga abinda akace kiyi…mitss yasake Jan tsaki…Shiru kawai tayi had’e da mik’ewa tsaye ta nufi hanyar d’akin nasa”yyinda da Dr Nasir yake sauraren abokin nasa…ganin sumayya bata parlourn yasakashi kallonsa ido cikin ido yace Ina gujemaka ranar nadama wlh!dama ,sau d’aya take zuwa wa mutum karka bari damarka ta wuce…look mlm Kai bazaka gane illar auren wacce baka soba sai ammaka tukum!uhummm miye aciki?”,ayimun wlh Zan kula da ita na kyautata Mata. sbd duk aure aure ne”bbu ruwanshi da kanaso kobako .muddin kazalinceta ko wulak’anta ta sai Allah yasaka Mata ta inda baka zato…Dr Nasir yafad’a Yana ajiye spoon din hannunsa,yatashi yad’auki key d’in motarsa”batare daya kallesa ba yace ni na wuce baxan koma zuwa gdnka ba indai zaka rik’a Mata irin wannan toxarcin…banza Dr safana yyi Masa ya wuce d’akin sa”shikuma yafice zuciya bbu dad’i”sbd beji dad’in abinda yamata agabansa ba… sumayya kuwa tana kuka ta had’a mishi ruwan wanka”har ga Allah tafara gajiya da wulak’ancin mutumin nan”tana fitowa dg toilet d’in Yana shigowa”sau d’aya yakalleta yatab’e baki azuciyar sa yace Baki Fara kukaba “saikin bar gidan nan da k’afafunki…bayan ta fito Masa da kaya tafice abinta…shikuwa sai bayan yagama shiryawa yazo yalodi girki abinsa…lolx…
############
Abba ne da mama kowanansu d’auke da d’a guda “suka nufi parking space sbd sukaiwa Sadiq yaran yagani tunda yau zai koma Abuja ,Kuma umma ta hanashi zuwa yagansu”shine abba yace wa mama suje su kaimasa su.. Sadiq har yashiga mota yahango su”da sauri ya fito.. fuskarsa da murmushi yace lahh mama banishi! yafad’a Yana karban muzaffar dake hannunta”ya karbeshi yasunbaceshi Yana murmushi had’e da jin k’aunar yaran aransa…Masha Allah kyawawa dasu”sunyi bul bul y’an 2 month dasu”mik’o Masa mu’annas Abba yyi yahad’a su suduka ya rik’e.
Kafin Sadiq yagaida maman had’e da Mata fatan alkhairi a bikinsu sumayya kafin suyi sallama yashige mota…Abba yaraka mama part d’in ta,kafin yanufi part d’in su hjy jamilah..jidda da safeenah na parlour..suka Masa sannu , kafin yace ke safeenah yau bakida lactures ne?” Tace eh Abba sai2pm zanje skuk…yace ok akwai islamiyya ta week end da Sadiq yasiya muku foam kucigaba da zuwa…Abba bacin ta karfe4: damuke zuwa?” Cewar jidda da alama ranta beso sakasu islamiyar ba…gaba d’aya ta rame tayi d’an duhu sbd damuwar rashin safana data sakawa ranta. hararar ta Abba yyi yace eh”ai ilimi kogine.tunda kingama NCE d’inki kink’i fito da miji dole kiyi karatun Kona islamiyyar ne , shashasha kawai… yafad’a Yana nufar d’akin hjy jamilah…tana kwance kan bed tana latsa waya”kallonsa tayi ido cikin ido kafin tace ikon Allah alh Kaine yau harda shigowa d’akina?”lallai Maryam taji labari zata canza boka…Kinga ba wannan yakaniba”wutar Mai zargi daban take”kinfi kowa sanin halina harda ita Maryam d’in,amma halayenki babanza ke had’ani dake ,kinsawa ranki kishi da muguwar ak’ida… Hmmm dole kace haka”namiji bashida tabbas kamun kishiya na k’yale ka”kazo kanamun abinda kagadama baka kulawa Dani da y’ayana… jamilah kenan !kinfi kowa sanin yadda nike sonki “halinkine yaja Miki na k’ara aure”ko yanzun kika canza Zaki sameni yadda kikeso…shiru kawai tayi sbd kalamansa na karshe sun Mata dad’i”kafin yace naje da kaina nakaiwa Sadiq twins yagansu sbd halin Rai”namasa mgn yaje yagansu yanamun yawo da hankali.nasan kece kika hanashi zuwa,dg karshe ki bar jidda ta ruk’a kula samari ko kuwa wlh na aura Mata Wanda naga dama….bejira cewartaba yafice…tsaki taja had’e da cewa muzuba nidakai agdn nan…inbacin kanason nad’e tabarmar kunya”ba Wanda takesoba ka aurawa waccen y’ar iskar agolan…
*Bayan 6weeks*

