YAU DA GOBE 33&34

Lfy”yafad’a atakaice”harta juya yace wait! kud’ine 10K ya ajiye”kidauka anjim a zanje Abuja acan zanyi2 days kafin nadawo” kigyara mun d’aki na,kihadamun abinda Zan buk’ata innaje akwai Kuma trolley kisa komai aciki…to kamar dame dame kenan??”tsaki yaja yaci gaba da break fast nashi”
Tab’e baki tayi had’e da tafiyarta taje tayi break fast…
D’akinsa ta wuce tagyara ko Ina”duk inta dubi k’ofar bathroom d’insa saitayi dariya sbd ganin yadda ya lalata k’yauran sbd duka… Saida ta Gama dariyarta tukum tace d’an rainin wayo!ni yanzun mezan had’a mishi yatafj dashi?”
natambayesa yak’i kulani”kakuma k’inyi kayi laifi Kuma”
Kayansa kala3 sai boxers d vest & handcheep ta had’a mishi sai brush da makilin…ta rufe trolley d’in..
Kitchen ta wuce ta kwaba cake da cincin tafarayi”kafin tayi dambun naman kaji”takuma soya naman rago tsoka tayi taushi.????????
Komai kan tray tabarshi yasha iska!kafin ta aza jallop d’in taliya Yar hausa da kifi”sbd taga time yaja”Kuma yadawo bata gama girkiba tasan sauren”tana jera lunch d’in yashigo… fuskar sa murtuk kamar kullum”banza ta mishi itama”ya wuce d’akin sa….kayan jikinsa yarage yafito yaci abinci sai yaje shirya .sbd ta jirgi zasu tafi karfe4:00 pm.shida Dr Nasir.
Yana duba kular yaga taliyar hausa jalop”duk k’amshin ta yadaki hancinsa”wani b’acin Rai yaji! a fili yace lallai yarinyar nan tagama rainani”wannan abun ne abinci? Afusace yarufe food flux d’in yanufi kitchen inda yaji motsinta….tsaye take da leda me kyalkyali tana zuba dambun naman aciki”yyinda soye d cake ke gefenta acikin tire!
Da mamaki yaketa kallon ta”kafin cikin cool voice wad’an nan kayan nameye kikayi??”da sauri ta juyo atsorace sbd yabata tsoro”turo baki tayi had’e da cewa shine zqkqzo bbu ko sallama kstsorani??”
Harara yasakar Mata had’e da cewa answer my question! Tab’e baki tayi had’e da cewa bakace ashiryama komai natafiyarba?” Ga kayan can atroley”
Sukuma wad’an nan yanzun nike shiryamaka su…wani murmushi daya fito mishi da kyawunsa yasaki”kafin yakalleta sama da k’asa yace Kai gsky anyi y’ar k’auye anan”shagala sumayya tayi da kallon sa”sbd tunda ta aureshi bata tab’a ganin murmushin Saba sai yau..dallah Ni gyaramun! yafad’a Yana jawo plate”tab’e baki tayi had’e da matsawa gefe yasaka service spoon yad’ibi naman ragon soyayye!kafin yace nibance kiyi hakaba”sbd tsabar duhun Kai ke komai bakya fahimta ko?”
Babu komai naji inada duhun Kai !Amma banida girman kai”natambayeka kamun banza adazun to yakakeso nayine??”duk wulak’ancin dakakemun kasani Babu Wanda Zan iya yafe maka”Bata jira amsarshiba tabar mishi kitchen d’in…tsaki yaja yafito”d’ibar taliyar yyi rabin plate”yafara ci…wani mugun dad’i yaji ta mishi”anan yakara sosai kafin yaci naman ,yakora da lemo…
“Ahankali yake sakkowa dg up stairs d’in”sanye yake da suit bak’ak’e”yyi masifar kyau sai zuba k’amshi yakeyi”Yana janye da trolley d’in sa”kitchen ya wuce yasami komai ta saka aledar”dauka yyi yasaka acikin wata ledar. kafin yabude trolley d’in sa yasaka asama yarufe….bekoyi mata sallama ba yyi tafiyarsa… sumayya kuwa tana d’aki”farin ciki fal aranta mugu zaiyi tafiya kota huta..wani gefe na zuciyar ta tayi mamakin 1O din daya Bata…Saida tayi Sallar la’asar tukum ta wuce part d’insu ummi….sai bayan isha’i suka dawo tare da zarah akan ta tayata kwana….
Dr safana kuwa Yana fita “airport ya nufa”acan yasami Dr Nasir suka hau jirgi zuwa Abuja..
Koda suka iso masauki suka nema kafin suje wata babbar private hospital dake garin suyi abinda yakasu….agajiye suka koma masaukinsu…bayan sunyi sallar isha’i” Dr Nasir yace nifa gsky yunwa nikeji!..Dr safana yace aci ci kawai!duk cina nakaika ne?”banza yyi Masa yajawo trolley dinsa yabud’e..
Yafito da ledar ya ajiye gabansu”Dr Nasir yace meye aciki sai k’amshi ketashi?”
Kaduba Mana”safana yafad’a Yana kallonsa….komai Saida Dr Nasir yabud”e Yana had’iyar yawu lolx..Kai mutumin inafatan duk sumayya ce tayi maka wannan aikin?”tabe baki yyi had’e da cewa eh Mana , inbacin ita vileger ce”meye abun Dan nace ta shiryamun Kaya tayi harda wannan abun?”kaifa wlh bakasan arzik’i ba”Kuma baa maka gwaninta “dukba kyautatawa bace”nidama wlh abincin hotel ba wani sonshi nikeyiba “musammun irin na garin nan” kaga sai muci mukora da ruwa ko?”
Banza Dr safana yyi mishi yayi bissimillah suka faraci….bakajin maganar kowa…Dr Nasir na yaba girkin sumayya da k’ok’arin ta aransa”drinks masu sanyi sukayi order suka Sha”suka ajiye ragowar”sai Santi Dr Nasir keyi… yyinda Dr safana yyi mishi banza saima yakira rukky suna fira….
*Bayan kwana2*
Kwance take kan bed tana bacci”kasancewar suna Gama Sallar asuba zarah ta koma part d’insu”
Ringing d’in wayarta yatada ita*MUGU* tagani ajikin screen d’in wayar”(sunan datayi seving safana)tsaki taja had’e cewa komeye wani abin kirana yakatse mun baccina! d’aga wayar tayi Tak’i mgn”nasan kina jina ko?”sbd raini kikaki mgn ko?”yau gurin 2 zandawo kimun girki…kingama k’azantar ki ko be d’auke ba…OHO! tafad’a tana kashe wayar… kitchen ta wuce ta had’a break fast”bayan taci takama aikace aikace…
Sai gurin1:30pm tasamu kanta”Sallah tayi taje ta shirya cikin doguwar riga ta atamfa red Mai Golden”
Ta feshe jikinta da turarikan ta” a parlou ta zauna ta d’auki wayarta..Kiran samira tayi tace ta biyo Mata sutafi skul tare tunda sai4 sukeda lactures…ko minti5 batayiba da gama waya zarah ta shigo tana waya da musty”Saida ta Gama ,tadubi sumayya tace broth yace yana gaidake”tana murmushi tace Ina amsawa”Kai Masha Allah anty sumy kinyi kyau”halqn Yaya yanzun zai dawo?”
Kafin sumayya tace wani abu sanyayyar muryar sa dayyi sallama cike da nutsuwa ta dakj kunnuwansu”zarah na murmushi tace oyoyo Yaya sannu da zuwa! harararta yyi had’e da cewa bazan amsaba magulmaciya”murmushi tayi had’e da tashi ta fice..
Sumayya kanta agefe tana kallon TV…bece komai ba ya wuce upstairs… dining area ta wuce tayi zuba mishi komai… k’amshin turaren sa dataji yasakata gane Yana Gurin..kujera yaja yazauna Yana waya da rukky”juyawa sumayya ke k’ok’arin yi…fisgota yyi gaba d’aya tafad’o ajikinsa”b’ata rai tayi tana k’ok’arin kwace wa”kashe wayar yyi”kafin ya ajiye kan table”yace kingama mutsu mutsun?”nidai Dan ALLAH kacikani banaso! mitss yaja tsaki had’e da matseta yasakata atsakkiyar cinyoyinsa….hakan yyi daidai da shigowar Samira”kagani ko?”Dan ALLAH kadena “Nika k’yaleni…banza yyi Mata”Samira kuwa saita juya”kawata karki koma pls!cewar Sumayyar cikin ihu!
Dawowa samirar tayi tana murmushi”tace Ina wuni?”batare daya kalletaba yace lfy qlau”kishiga ciki gani nan!batace komaiba ta nufi bedroom d’in Sumayya…da sauri sumayya ta saci kallon sa”taga Yana k’ok’arin debo abinci a spoon….da sauri ta mishi cakulkuli…besan lokacin daya saki spoon d’in ba”hakan yasa tayi wuf tabar jikinsa..tsaki yaja had’e da cewa zankamakine yarinya…
D’aki ta wuce da sauri ta Sami Samira na zaune tana latsaa waya” Samira tace ohni k’awata irin wannan soyewa haka?”ni Aida banzoba wlh…tabe baki sumayya tayi had’e da cewa bansan sharri a Ina take ita soyayyar?”har abada bazan iya yinta dashiba… tafad’a tana saka hijab suka fito atare…