Zee Baby Book 1 Page 24

*????????24*
….”shirman zazzabine da zafin alluran da yayana Sardauna yamun yasa nake miki irin wannan zatutukan bansa me nake fadaba zafin ciwone yake damuna Yayana bashida surutu ni baimun zancanki ba kinji? daga bangaran mashakurah ta fashe da kuka tace”karyane wlh ya fada miki Abu akaina Allah shine ya fada miki na farko na yarda hadamu kikayi amma wanan shine ya fada miki”ayya Aunty lukuta kiyi hakuri wlh Yayana bai fadamun ba kina nufin abinda na lisafo duk kinada su” kice masa nagode ta fadi cikin kuka kitt ta kashe wayar idanu zee baby ta zaro jin irin kukan da mashakurah
takeyi wayar nabi da kallo gabana na faduwa na kalli gefen Dr Sardauna har yanzu yana inda yake tsaye idanunsa alumshe tunani nayi hanyar da zanbi karya bigeni murabu lfy murmushi ya subcemun saboda nasan wayon da zan masa mu rabu lfy ba tare da ya manmareni ba mik’ewa nayi na sabko daga saman gadon gunsa na nufa yayimun kyau sosai jinake kamar na rumgumeshi mu dauwama atsaye wani irin shauki yake dibana gabansa na tsugunna “Yayana Sardauna don Allah kayi hakuri sharrin zazzabine da sharrin allura kasan Allah ya samun tsoronta araina sune sukasa na aikata haka ga matarka mafi soyuwa azuciyarka amma kayi hakuri ka yafemun wlh ni da kaina nasan banajin magana kuma banida zuciya amma kai kacika dan halak kanada zuciya babu ruwanka dani yau Nice na karya doka na shiga sabgarka amma kayi hakuri wannan shine na farko shine na karshe wlh bazan sake shiga sabgarka ba natuba ka yafemun ga wayarka har yanzu bai bude idanunsa ba kafafunsa na rike na fashe da kuka amma baikai zuciba”haba Yayana Faisal kayi hakuri bazan sakeba nama Alkawali please idanunsa ya bude ya kalleta duk ta rike masa kafafu shi kansa yanzu ya gaji da dukanta baima san hukuncin da zai mataba dan ya gama sanin wacece zee baby duk abinda ta fada yanzu karyace baikai zuciyarta ba amma dan ya gaskata ya sunkuya ya dagota
tattausan hannuwansa yasaka ya kamo fuskata ya zubamun lumsassun idanunsa masu masifar dafi kasa kallonsa nayi sai hawaye ke kwararowa saman fuskata ni’imataccen kamshinsa ya baibayemun hanci yasakani cikin wani yanayi amma na boye hakan cikin kausasar murya wanda hakan bai hana amon muryasa mai dadi saurare zakin murya tasa fitoba yace”ke kalleni dagowa nayi muka hada idanu gabana ya buga da karfi dafin idanunwasa suka shiga idanuna suka nutsar dani take naji nayi hankali baki ya ciza saboda idanunta karyace zallah yagani sai tsoronsa da yagani babu wata gaskiya atare da ita kai ya girgiza “meyasa kike shiga rayuwata ne kince ni idan dan halak ne karna kuskura na sake ko kallonki to na kiyaye ba ruwana dake amma ke meye dalilinki na shiga harakokina lips d’insa na k’asa ya ciza Dole zaki fadamun hujarki ta shiga rayuwata kikeson kashemun aure ya fada cikin tsawa wacce yasa na kusa sakin fitsari ya saki fuskarta ya nufi bakin gado yabarta nan tsaye yana juyawa ta yanke jiki ta fadi k’asa da sauri ya juyo ya kalleta sai yaga tana shure shure” wlh idan baki tashiba zan sauya miki kamanni tun kafin naci ubanki kitashi kibani amshushin tambayata Dole ne yau zan miki abinda zaki fita arayuwata nagaji banason hayaniya ya fada yana isowa gunta abinda yaga tanayine ya bashi mugun tsoro dan fuskarta ta sawaya da sauri ya sunkuya ya cicibeta ya nufi saman gado da ita zama yayi ya rumgumeta jikinsa”Zainab meye haka wlh ni ba dukanki zanyiba ki dawo haiyacinki Addu’a ya fara karanta mata yana tofa mata tsawon minti goma sai ga kumfa bakikirin ta fara bulbulowa daga bakinta ta fara magana” wlh bazamu bari acuceku ba kamar yada bazamu bari arabamuba “to ku suwaye me tamuku kuke sakata shirme da rashin hankali” mu ba wani shirme da Mike sakata gidankune babu lfy wlh abubuwa dayawa na shirin faruwa daku kuma ka kiyaye matar da zaka aura kawai babban bala’i atare da ita kuma wlh yau idan Daddynku ya kuskura yaci abuncin wannan da sauri Sardauna ya buge bakin” mu ba ruwanmu da shirka bama bin maganar aljannu karatu yaci gaba da mata suna ihu nan fuskarta ta sauya Wanda asibitin ta gwaraye da ihun abin tsoro dan wlh Sardauna ba karamun jarumta ya nunaba su Daddy duk sunajin ihun hankalinsu atashe suna buga kofar arufe “ka tsaya kaji maganar gaskiya domun ciro dan uwanka daga halak dan akwai matsala idan maganin yayi tasiri akansa sun cuci rayuwarsa kai Allah baiyiba zaka tsallaka amma dab suke da cin galaba akan dan uwanka da mahaifiyarka da Daddy har kaima sai tashafeka mutikar Daddy yaci abuncin nan amma fur Sardauna yaki saurara musu karatu kawai yake yana tofamata ko ina jikinta ganin zai konasu sukace sun tafi hutu zasu dawo zuwa anjima sun rantse da Allah bazasu bari Daddy uban matarsu rayuwarsa ta lalaceba darajar Daddy yasa muka saurarawa shi abokin takaramu har muka bari zai aureta hahaha mun tafi hutu wata irin hamma da atishawa zee tayi hayaki baki da hanci suka runka fita bakikirin sai ga kamaninta suna dawowa normal lamo
tayi jikin Sardauna tana bacci kara rumgumeta
yayi ya dauki towel d’in da ya gasa mata jiki ya goge mata fuskarta ya daure mata gashinta idanu ya zuba mata cike da mugun tausayinta aransa face d’insu ya had’e tana sabke masa numfashinta cikin bakinsa ya tura hannuwansa cikin lalausan gashin kanta yana shafawa yana sabke ajiyar zuciya ji yayi tana Kiran sunansa ahankali kunnesa ya dora saman bakinta yana sauraronta cikin raunanniyar murya mai had’e da bacci take kiransa”My Sardauna nah take ta fadi sosai yakejin dadin zazakar muryata mai fitar da amon dadi lumsassun idanunsa ya dago ya zuba mata bacci takeyi amma shine abakinta kallon pink lips d’inta yake mai dan fadi kadan Wanda suka dace da ita sai motsasu take kunnesa ya maida saman bakinta”My Sardauna nah kace masa ba shibane mafarkina waninsa ne My Sardauna nah kunnesa ya janye ya tallabo kanta ya dora bakinsa saman kunneta cikin raunanniyar murya mai fitar da amon dadi da saka mutum kasale yace”zee baby shiru yi baccinki gani fah kusanki amma sai Kiran sunana kikeyi waye zan fadama sakonki meyasa kike kirana ya fada cikin wani yanayi yana sakar mata kiss cikin kunne ya zura harshensa yana tsotsar kunneta sam batare da ya shiryama hakanba Kiran da take masane yakejin wani yanayi tsikar jikinsa na mik’ewa dan tayi shiru ya saka mata k’aramar yatsarsa abakinta aikuwa tayi caraf tana tsotsa sai mimmik’ewa takeyi yada yake tsotsar kunneta bakinsa ya zare ya cire yatsarsa abakinta fuska ta kwakwab’e “My Sardauna ta fadi ta b’are
baki zata fashe da kuka da sauri ya had’e face d’insu ya dora bakinsa kan lips d’inta “my zeener shiru karkiyi kuka tsaya zansha sweet lips kukan ta saka masa da sauri ya had’e bakinsu ya lalubo harshenta ya fara tsotsa idunsa alumshe wani irin shaukin dadi yake dibarsa tsotsar bakinta yake tamkar yasamu sweet ahankali ta riko kansa tana tsotsar harshansa sosai suke kissing d’in junansu suna fitar da numfashi suna shafar gashin junansu yawunsa ya dura mata tana hadiyewa asannu har ta shanye bakinsa ya zare anata ya shafi fuskarta “my sweet zee bude idanunki ki bani sweet yawunki nasha kinji ya fada ashagwab’e ya zubuwa kirjinta idanu manya boobs d’inta jajir cur atsaye sun cika rigar tsinin nipple d’in sun fito sosai alamaun tashiga shauki da sha’awa aciyar zuciya ya sabke jiyake kamar ya dan murza mata ya tsotsa ko zai samu nutsuwa amma sam bazai sake hakanba saboda azabar da yasha kwanaki da ya tsotsa har yau shaukin bai barsaba bakinsa ya maida anata caraf ta kamo harshensa ta fara masa wata irin tsotsa suna manne da juna suna shan yawun juna zuba masa yawunta tai ya fara lasa ahankali