HAUSA NOVEL

ALAMARIN SUHAILAT Complete Hausa Novel

“Shine cynosure, shine wanda yayi raping ɗi na tun ina 18″……

 

*********

*Sai naga new followers da comments and vote a watpadd sannan zanyi next page don a nan ne za muji asalin labarin raping ɗin Suhaila kuma me yasa tayi shiru har wannan lokacin, and next littafi na ma banijin san dinga sakin shi a whatapp….*

 

_*Ma’asalam ,faɗma Ahmad*_
[8/30, 9:06 AM] Cynosure: *????????AL’AMARIN SUHAILAT????????*

*Bintu Ahmad*

*Wattpad@cynosure3*

*page8️⃣5️⃣to8️⃣6️⃣*

 

*✍✍ G̾O̾L̾D̾E̾N̾ P̾E̾N̾ W̾R̾I̾T̾E̾R̾S̾ A̾S̾S̾O̾C̾I̾A̾T̾I̾O̾N̾✍✍*

 

*w̶̶є αr̶̶є вєαr̶̶єr̶̶’s̶̶ σf̶̶ s̶̶σ g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶*????
*w̶̶є w̶̶r̶̶ít̶̶є αs̶̶s̶̶íd̶̶íσu̶̶s̶̶l̶̶ч p̶̶єr̶̶c̶̶єív̶̶є n̶̶σ p̶̶αín̶̶,*
*s̶̶σ m̶̶αg̶̶íc̶̶αl̶̶ σu̶̶r̶̶ c̶̶r̶̶єαt̶̶ív̶̶є g̶̶σl̶̶d̶̶єn̶̶ p̶̶єn̶̶* ✍ *,вєh̶̶σl̶̶d̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶.α p̶̶r̶̶σd̶̶u̶̶c̶̶t̶̶ σf̶̶ σu̶̶r̶̶ p̶̶єn̶*̶ ???? *,s̶̶αv̶̶σu̶̶r̶̶ σu̶̶r̶̶ w̶̶σr̶̶d̶̶s̶̶, f̶̶σr̶̶ ít̶̶ w̶̶íl̶̶l̶̶* *c̶̶αu̶̶s̶̶є чσu̶̶ n̶̶σ p̶̶αín̶̶.*

*Addu’a Idan Mutum Ya ga wani abu mai ban Mamaki, ko na farin ciki*

سُبْحَانَ اللهِ!

Subhanal-lah!.

Tsarki ya tabbata ga Allah.

اللهُ أَكْبرُ!

Allahu akbar

Allah ne mafi girma.

 

*~INA MASOYAN LITATTAFAN ƘUNGIYAR GOLDEN PEN?~*

*NESA TA ZO KUSA, TUNANIN RASHIN SAMUN NEXT PAGE YA ƘARE!.*

_Kasance mutum na farko da zai fara karanta sabbin littattafan marubutan mu, a duk lokacin da muka yi typing. Kina/Kana iya samun wannan damar ce kawai idan ka bi wannan links tare danna *LIKE* a shafin mu na Facebook_. ????

https://www.facebook.com/101594048306878?referrer=whatsapp

_Sai kun zo, kar ku manta a koda yaushe comments da sharhin ku yana ƙara mana ƙarfin gwiwa a wajen rubutu._

 

*_It’s all about Ja’afar_*

 

Ɗago ta yayi a hankali ya share mata hawayen da ya jiƙa mata fuska, sannan ya kwanta ya jawota jikin shi ya ja musu duvet, cikin sanyi muryar shi me kwantar mata da hankali yace ; “Faɗa mun komai karki ɓoye mun wani abu kinji ko?”

Gyaɗa mai kai tayi sannan ta ƙara gyara kwanciya tana sauke ajiyar zuciya.

“Ja’afar ya kasance ɗan yar Ammi, may be ma zaka iya gane shi, tun muna yara tare muka taso amma ya girme mu, don shi aka fara haifa sannan aka haifi ya Fatima, yadda Ammi bata nuna mun kulawa hakanne yasa nake yawan zuwa gidan su har muka saba da shi sosai, komai shi yake mun ya siyo mun alawa, chewing gum ne and other abubuwa na yara, irin sabon da muka yi da shi ba a magana, hakanne yasa bayan ya Fatima bana yarda da kowa sai shi, a haka muka taso cikin farin ciki da ƙaunar juna amma ni ko kaɗan ban taɓa kawowa yana so na ba, ina 14 years na fara period wanda shine mutum na farko da ya fara sani domin kuwa akan cinyar shi abun ya same ni, haka ya ɗauke ni ya kaini bayi ya nuna mun komai, bayan na koma gida kuma na sanar ma ya Fatima ta ƙara sanar da ni abubuwa don ko Ammi ma ban faɗa mata ba. Ja’afar tunda ya fara zama babban saurayi ya haɗu da abokanai sai a hankali kasancewar unguwar tasu sai a hankali ƴan shaye-shaye da ɓata gari sunyi yawa a shekarar, tun baya biye musu har yazo ya saba suka fara koya mai shaye-shaye gashi da ƙoƙari amma ina sun gurɓa ta mai rayuwar shi, muna cikin wannan halin ya fara sauya mun duk lokacin da naje gidan su sai ya ɗauke ni ya kaini ɗakin su yayi ta mun taɓe-taɓe yana sani ina mishi abubuwa tun bana ganewa har nazo na gane na sanar da ya Fatima abunda yake mun, faɗa ta mun sosai tace na dena zuwa gidan akai-akai ma, ganin na dena zuwa gidan su yasa kusan kullum sai yazo gidan mu, tun ban gane yana shaye-shaye ba har nazo na gane cynosure”.

Shiru tayi tana goge hawayen idonta ɗago fuskar ta yayi ya bata peck a baki yace” I love you, kar ki damu ki faɗa mun komai bazan taɓa ƙyamatar ki ba”.

 

Long sigh ta sauke sannann ta cigaba da magana”Tunda na gane yana shan abubuwa nayi baya da shi sosai, ko ba komai nima na fara hankali, ba irin yadda Kausar ta sanar da ni abubuwa da yawa ta kuma ce na dena yarda da shi sam zai iya ɓata mun rayuwa, lokacin da na kai 16 years ne ya faɗa mun wai yana so na da aure ni kuma nace Allah ya kiyaye na auri ɗan shaye-shaye ɗan iska irin shi me taɓa mata, domin kuwa lokacin na fara ɗaukan karatun islamiyya me zafi gani nake magana da shi ma kamar zunubi nake ɗaukarwa kaina, shi kuwa tunda na faɗa mai wannan magana ya riƙeta a ran shi be kuma rabu da ni na huta ba, ko da yaushe yana biye da ni idan daga boko aka taso mu sai dai kawai naga mutum da zugar abokanan shi suna bina, tun bana magana har na sanar da Abbu kan ya sanar da shi bana son biyo ni har makaranta da yake yi, Abbu ya same shi yayi mai magana amma hakan besa ya dena ba, wata rana mun taso daga makaranta kowa yayi lungusu suka tare ni a hanya shida abokan sa su uku suka dinga wasa da ni har fingering ɗina sai da suka yi, ya kuma sanar da ni idan naga gaya Abbu ko ya Fatima sai ya yanka ni ya kuma ƙara mun abunda yayi yau, da kyar na ƙarasa gidan su Surayya na faɗa mata duk abunda ya faru, kasancewar ta fini wayo hakanne yasa ta temaka mun sosai nayi wanka da ruwan zafi har na ɗan samu relief, ranar kuwa da zazzaɓi me zafin gaske na kwana, tun daga nan na dena bari na dawo gida ni kaɗai sai na zauna an tashi ƴan ajin su Ya Fatima sannan muke dawowa tare, a haka rayuwar ta cigaba da tafiya har mukayi candy, lokacin mun zama ƴan mata masu jini a jika, a lokacin ne kuma Ja’afar ya nuna maitar shi a fili amma ko kaɗan ban bashi damar yin hakan ba, Abbu ya samu akan wai yana son aure na, Abbu yace mai sai yayi magana dani idan na yarda to, a lokacin kuwa wani uba ne zai ɗau ƴar shi ya bashi koda kuwa ƴar tana son shi, babu wanda besan irin shaye-shayen da yake ba ga bin mata kamar me, ko da wasa Abbu beyi mun zancen bama. Ranar munje gidan su ziyara yajani ɗakin shi wai a lallan dole sai na yadda zan aure shi idan ba haka ba yayi mun fyaɗe, babu irin tsorata ni da beyi ba amma abunda be sani ba shine da da lokacin ba ɗaya bane, daga ƙarshe ma da naga zai takura mun na hankaɗe shi nace mai Allah ya rabani da mashayi irin shi me bin mata na kuma ƙara da tofa mai miyo a fuskar shi na bar ɗakin nashi”.

Ɗago da fuskar ta Ahmad yayi ya haɗa goshin suwaje ɗaya yace; “A lokacin nima ina fuskantar nawa ƙalubalen”.

Lumshe idunta tayi ba tare da tace mai komai ba, zame hular ta yayi ya mayar da kanta zuwa ƙirjin shi yana shafa gashin ta da yaji gyara ɗazu.

“Inajin ki Azizateen Cynosure”.

Murmushi tayi ta ɗan daki ƙirjin shi sannan ta cigaba da magana” Baro shi nayi a ɗakin, ranar ne kuma na jawowa kaina abunda ban taɓa zaton zai faru da rayuwa ta, ranar ne na canzawa kaina duk wani abu da nayi planing ma rayuwa ta. Bayan sati ɗaya da yin hakan a tsakanin mu ranar wata lahadi ranar da bazan taɓa mantawa da ita a rayuwa ta ba, duk mun kwanta bacci yaya Fatima na kusa da ni Farida kuma na kwance a gefe na, kamar an tashe ni daga bacci na tashi tun kafin lokacin tashi na yayi, alwala na shiga banɗaki nayi sannan na fito na shimfiɗa darduma na kabbara sallah, nayi kusan raka’a shida na fara jin motsi a cikin kunnuwa na kamar da wasa jin ana buga ƙofar palon hakan yasa na sallame sallar ba tare da na shirya ba, na leƙo ƙirji na na dukan goma-goma, jin wata murya ta daki dodon kunne na yasa nayi saurin bugawa su Ammi ƙofa haɗe da tashin su ya Fatima, cikin firgici Abba ya fito, wani duka da suka bawa ƙofar shi yasa lock ɗin ya fita ba tare da ya shiryawa hakan ba, daga mu har iyayen mun haɗewa mukayi guri guda muna kama junan mu, wani daga cikin su ne ya daga mana tsawa yana faɗin muyi shiru da bakin mu ko ya yanka mu ya faɗa yana nuna mana wuƙa don ba da bindiga suka zo ba, Abba kuwa jin haka yasa muka yi gum da bakin mu duk muka zube a ƙasa, jawo ni suka yi inda na fasa wata ƙara jiki na yana rawa, Abba ne ya tashi ya sanar da su idan kuɗi suke da buƙata zai basu iya abunda yake da shi amma kar su taɓa ni ko kaɗan basu jin abunda Abban yake faɗa sai ma hijabi na da suka cire mun suka fara rabani da kayan jiki na, Abba kuwa sai kuka yake yayin da Ammi take ta roƙan su kar su yi mun fyaɗe amma ina basa ko jin abunda nake faɗa ya Fatima kuwa tsoro be sata ta motsa ba Farida kuwa lokacin bata da wani wayon arziƙi, Mubarak kuma yana ɗakin su Ammi sai bacci yake abun shi, jin Ammi ta cika su da ihu yasa ɗaya daga cikin su ya rufe mata baki suka kaita ɗaƙi suka ɗaure ta a jikin gado, su ya Fatima ma ɗaure su sukayi a palo, yayin da ɗaya daga cikin wanda ya kasance Ja’afar ya ɗaure Abba shima ya kuma fuskanto shi ya kalli ɗakin mu. Abu suka sa suka rufe mun baki na ruf suka shigarda ni cikin ɗakin suka jefa ni kan katifar mu, sai da suka cire mun komai na jiki na sannan biyu suka riƙe mun hannu na ɗaya ya riƙe ƙafa ta, shi kuma Ja’afar ya ɗaga ɗayar ƙafa ta zuwa sama, abunda naji ya ratsa ni wanda yasa nayi ihun azaba wanda ko kaɗan be fito ba saboda yadda baki na ya ɗauro da kyau, yanda yake mun babu ko ɗigon imani a tattare da shi, sai da na gaji har na dena motsi sannan ya rabu da ni y koma gefe yana maida numfa shi, kuma duk abunda akeyi akan idon Abbun na akeyin shi, amma babu yadda ya iya ba abunda yake sai kuka yana kiran suna na a hankali, 15 minute ya bawa sauran ƴan uwan shi haka kowa yazo yayi abunda yake so da ni yayi gaba, na ƙarshe ne ma ganin yadda na jigata yasa kawai yayi wasa da ni yayi gaba abun shi, Ja’afar kuwa sai da ya ƙara romancing ɗina me aji ya cire kayan shi yayi sexing ɗina yadda yake so sannan ya rabo da ni wanda a lokacin babu numfashi a tattare da ni don tuni na sume, tashi yayi ya mayar da kayan jikin shi tsaff, ya kwance Abbu na sannan suka ƙara gaba abun su”.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button