ARNEHAUSA NOVEL

ARNE

*1–2*

 

“Cikin sanyin Daren damina ga duhun hanya,tafe suke wajen karfe 2saura na dare,alhaji abdullhi da drivern sa Musa
A daidai hanyar da yabi Jos zuwa abuja,

Dan sassauta tukin motar yayi domin hasken touchlight da aka buga akan idanunsa

Innalillhi wa inna ilaihi rajiun,Alhaji bar….aayi

Park,park park akace musu,nan Musa agigice ya kashe motar kusa da wata bus din kasuwa da aka faffasata da harsashi

Cillo su waje sukayi ,suna binsu da naushi
Lie down flat, don’t raise ur head or I will shoot,.

‘Bari kawae suke Kansu akasa….kimanun su shida ne sun rufe furkansu da mask

Daya daga cikin ya tukare Musa bayan yagama duba shi baisami komai ba,
Nan ya masa lilis,sai da ya ga baya numfashi,

Alhji kuwa hatta agogan sa da takalmansa sanda suka cire…..

Abun mamaki shine..duk da hakan .su biyu ne suka tsaya kansa inbanda jibgarsa ba abunda sukeyi,

In banda Azaba da radadi ba abunda alhji abdullhi ke Sha,
Daga bisani dayan ya kwada masa gindin bindiga a kai,nan jini ya fara zubowa tare da jiri dake nemar kwantr da shi

Oga yakamata amasa aiki lokaci na tafiya,

Daga hannu ,yayi ma wani shakiki acikinsu,da tuntuni a tsaye yake bai motsa ba
Alaman ya harbe alhaji abdullhi su kauce

Nan ya fara karasowa,
Dan Allah kumin rai,na rokeku

alhji da ya kusa fita cikin hankalinsa yake furtawa zan Baku dukkan abunda kuke so

Shut up, waya gaya maka Yau zallan sata muka fito,

Bushewa yayi da dariya yace Kowa xai mutu ,dole kaima ka mutu
domin gwmnatin ku ta kashe mana ogan mu dan uwan mu

Nan ya cahkamo alhaji,yace duba chan yana maida kallonsa kan motar haya wanda ba mai rai acikinsu
Said wani yaro da baiwuce shekara 13 ba makale da gawan iyayensa yana shesshekar kuka

Innalillahi wa enna ilaihi rajiun,hasbunaAllah wa neemal wakeel

Dariya suka bushe dashi dukkansu suna wani ihun cike da rashin imani…

Gunner finish him,nan ya danna harsashin zai buga kan alhaji

Ji yayi an chukwikuyesa anrike rigarsa
Ka kashe ni ka barshi,
Ni yakamata ka kashe,zan bi su mama
Banida amfani ka kasheni

Wani wawan mari ya sake masa wanda saida ya gigice
Ahakan yaron ya sake yunkurowa ya damke rigarsa sanda ya yaga gefe daya

Nan faffadan kirjinsa wanda ya ji zanen tattoo na kan biri(monkey) yA bayyana
A fusace ya danna bindiga kan yaron zai buga
Stop gunner don’t shoot him,kill d man

Karar siren din sojoji ne suka faraji,da sauri drivernsu ya fito da motarsu a jejin

nan suka fara yunkurin tatarawa

Gunner kuwa danna bindiga yayi setin kan alhaji ya danna kat

Ihun yaron ne ya farkar da alhaji da tuni yagama sallamewa idonsa a rufe yana faman Kalmar shahada

Jini ne ya mamaye kafadan yaron, kwance a jikin alhaji ji yayi yace Jesus save me,kafin nan ya rufe idonsa sumamme,

Karasowar sojojin ke da wuya aka dura su alhaji ambulance aka fara basu taimakon gaggawa ,ba a tsaya ko ena ba sai babban asibitin abuja,
Nan aka wuce da yaron nan theatre .

Su alhaji da Musa kuma aka kaisu emergency room.

 

*Surayyah.M.S????*
????✍????: ????????????????????????????????????????

*????ARNE????*

????????????????????????????????????????

 

????By????

*Surayyah.M.S????*

 

 

*@AM££NCI WRIT£R’S ASSOCIATION????✍????*

 

*3–4*

“Hajiya Mariya ne tareda da yaynta biyu zafar da faryal,.kasa zama tayi sai kai kawo take fuskarta cike da dimuwa.

Ganin kawu kabiru da matarsa biyu yasa ta nufo hannu aka tana cewa na Shiga uku kawu,
Alhaji haryanzu ba ace komai ba

Nan ta zube kasa tafara rusa wani sabon kuka
Haba Mariya wai meye haka ne,kitashi da Allah

haj Shafa’tu ,haj zainab Ku dagata mana,
Nan suka shiga rarrashinta suna bata baki

Gefen su zafar da faryal kaeu kabiru ya zauna,

Bayan 2hrs doctor ya fito da file a hannunsa yana dubawa atakaice.

Da Sauri auka nufo sa ,Doctor ena alhajin ya jikin dai

Ku kwantar da hankalinku,komai is under control nan da dan mintuna zaku gansa

Alhmdulihhi ,kawu masha Allahu,
Hajiya Mariya take maimaitawa

Mungode doctor kawu yace

Bayan mintina talatin nurse ta basu ixinin shiga wajen alhaji

Enna lillhi wa enna ilaihi rajiun alhaji? Kawu yafada yana matsowa
Ya jikin naka Yaya,.lallai anji jiki kam
Allah ya baka lpya ya kuma Tona asirin wanda suka aikata,in masu shiriya ne Allah yA shiryesu
Ameen kabiru,Alhj yafada da kayr
Nan kowa ya shiga bada baki wa alhaji ,
Gefe guda kuma Hajiya mariya inbanda tsinuwa ba abunda take yi

Haba Mariya,Ashe bazaki yi tawakkali ba?wannan al amari takaddari ne,
Addua yakamata muyi Allah yasa da Abunda ya tsare

Chab,a irin wannan bugun kisan alhaji? ena ga baka ganka bane yadda ka dawo,
Nidai bazan dena tsine musu ba Allah ya isa ko kabarinsu maci da wuata bazan yafe ba

Ya isa haka haka Mariya Hajiya zainab tace,
Kada kai kawae alhaji yayi yace Allah shi kywta

Tura kofa akayi enda doctor salman da wasu sojoji guda uku da wata mata tasha suit su ka shigo

Sannunku,ya mai jiki ?
Lpya lau doc

Alhaji abdullhi ya jiki,babba daga cikin sojojinn yafada
Alhmdullhi jiki sai godiya

Akwae dan vayani da Zamu dauka, doc bring him please

Nan doc da kawu suka daura alhaji abdulhhi akan wheelchair zuwa ward din da aka ajiye yaron nan

Tausayi ne fal a idon Zafar da faryal yadda sukaga yaron kwnce yana hawaye,

Alhaji da kyar ya mike yace masa sannu, ya jikin.

A hankali ya amsa da sauki sir,
Ya sunanka?
Suna na Raphael

Chab.Ashe ma ARNE ne yaron,ai da mutuwa kayi aka rage mana iri,Hajiya Mariya ke rayawa aranta

Nan babban sojan yadan musu tambayoyi,daga bisani yace nagode da bada hadin kan ku

Doctor please keep me updated,in akwae wani Abu
OK sir
Bismillah madame u can carry on,.
Allah ya Baku lpya.sojojin suka Fada suka fice

Doctor salman,sunana madame Gloria correspondent inchage of orphanage home tafada tana nuna masa ID

Akan case din yaron nan ne,ga takarda zakayi signing idan ya warke zamu zo mutafi da shi

Mika hanu doc yayi zai karba takardan

Dakata doc? Madame can we talk for a min?
Sure why not alhaji
Inaso nayi adopting yaron nan pls

What,excuse me?

Yes ko akwae matsala ne?is der any law akan adoption_
No sir, ba komai,amma akwae hanyoyin da ake bi kafin nan a declaring din case din

Ah wannan ba matsala,zan tura lawyer na gobe zuwa offishin ku

Zanji komai daga bakinsa

Ok sir ,good day tafada tana mikewa zuwa waje.

Wani bakin ciki da haushi ne ya turnike haj mariya,tana Allah Allah, afita a
koma ta ma alhaji magana

Yaya yanzu daukan yaron nan zakayi,bakasan daga ena yafito ba ,bamusan asalinsa ba

Charab haj Mariya tasa baki,GAshi dan ARNE,

Ke mariya,ki rufa min baki,
Nan alhaji yabasu labarin gurmuzun da sukayi agaban barayi, harda tare masa bullet din da yayi

Hmm toh Allah shi kywta dai Yaya,amma ai da ka barshi kawae aka kai gidan marayu

Kai kabiru,na Riga na yanke hukunci dani zai zauna

Haj Mariya da ta kasa nutsuwa a ranta tace zamu gani kuwa…ena ni ena renon dan Arne Allah ya kiyaye

 

*Surayyah.M.S*
????✍????
‬: ????????????????????????????????????????

????ARNE????

????????????????????????????????????????

????by????

Surayyahm.s????

@AM££NCI WRIT£R’S ASSOCIATION????✍????*

Page 5-6

Bayan wata daya had yanzu gidansu alhaji abdullhi acike take tam da jama’ah ana faman debar gaisuwa,

Mun gode,mun gode allah ya saka da alkhairi,mahaifiyar alhaji inna dake zaune a babban central palorn gidan take fada ayayin da jama’ah ke zirga zirga wasu na fita wasu na shigowa.

1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button