ARNEHAUSA NOVEL

ARNE

Hm Mariya ena shikuma yaron nan ,

Ohh kina nufin arnen nan,emm yana chan daki na CE mar karya kuskura ya fito
Ban isa da abun kunyar nan ba

Gaskiyarki,ko ni nan shafaatu abun nan ya mugun Sosa min rai
Kiga yadda alhaji ke tarairaya yaron nan tun a asibiti

De na tunamin shafa’atu,.ga yaron munafuki naga sai wani shige ma yara na yakeyi

Chab,to kitashi tsaye Mariya,karki sake ya arnatar miki da yara,kinsan fa baida tsarki,kiyi takatsan tsan da shi sosai

Hajiya Mariya,, Hajiya zainab ta katse hirar tasu,
Alhaji nasan magana dake

Toh ena.zuwa,juyawar ta ke da wuya

Haj shafa tace ,hmm kinga makira ko,yanzu haka labe take mana.munafukar banza

Kyaleta,shafa barinje naji abunda zaice

Toh jeki ena nan,sai kindawo

Sallama ta yi tare da shigowa cikin spare faloun sa,
Alhaji gani.

Haba mariya banga Raphael ba ena yake ne?

anata gaisuwan nan is a perfect opportunity da zai ga dangi ,dangi su gansa’ anata tambaya kinsan labari ya riga ya fita.

Wani dogon tsaki taja,haba alhaji yanzu akan wannan maganan ka daga ni akan mutane,

Mariya? Tsaki fa kika ja min,lallai naga abun naki yafara zarcewa…

Marairaicewa tadanyi,Alhaji kayi hakuri dan Allah, nifa gaskiya nakasa sabawa ne da yaron nan

Haba mariya,Sa’ar danki ne fa zafar,meye wahala aciki,? Bake kika rike su ba meyasa bazaki iya rike dan wani ba

Dan Arne? Haba alhaji mu fa ba daya muke da arna ba…ya zakayi ma kace na karbi Arne a matsayin da na,wallhy bazai yiwu ba

Mariya? Kina cikin hankalinki kuwa…meyasa kike magana kamar bakida tausayi,you should be grateful shi yaron da kike kira arne shi ne sanadiyar rayuwata a yanzu.

Ke ba abun kunya bane ace kina wannan haukar akan dan karamin yaro Sa’ar dan cikin ki,toh daga Yau bana so naji ko na sake ganin kin kirasa da wannan sunan.

Tashi ki fice ,mikewa tayi ta fice rai a bace.

Cikin faryal zafar ya taba ke chop chop kawae
Kyal kyalewa da dariya tayi Yaya zafar stop it ,kaima haka ne,sunata wasan su gwanin sha’awa

Kallon su kawae yake yana murmushi,
Hey raphael, ya ka tsaya da cin naka chokolate din.
xafar yafada yana kokarin sa masa a hannu..EAT

Murmushi Raphael yayi wanda ya fito tareda hawaye

Oh my GOD ya zafar why is he crying?

Nan suka tsura masa ido su biyun

Bakomai,natuna wani Abu ne,

Really what’s dat,?
Babu komai zafar,I think I miss my parents yafada yana share makalallen hawayensa….

Gaba daya jikinsu yayi sanyi,faryal duk da ita karama CE amma tanada tausayi sosai har hawaye ya cika mata ido

Zafar ne ya riko hannunsa yace, c’mon Raphael you are now part of us,kasake jikinka da mu pls kaji?

yes ..faryal ma tace, yay raphael don’t worry we will share our mummy and daddy with u.

Idonsa cike da hawaye ya sake musu murmushi,nagode muku
I really like u guys am feeling like I know you for long…and I……….

Ok ok enough of this drama raphael,no more crying promise?

Faryal ne tazo da gudu ta cahkule shi.
Nan suka fashe da dariya dukansu

Zafar,cikin tsawa mai gigitarwa Hajiya mariya ta kira shi,
me kukeyi haka? Mexan gani? Faryal da ta gama tsorata sai bari take a gefe,

Ki wuce kufice anan,kar na ci muku mutunci,
get out “to your room,tafada
tana Nuna musu hanyar kofa

Dagudu suka fice

Surayyahm.s????✍????
‬: ????????????????????????????????????????

????ARNE????

????????????????????????????????????????

 

????by????

 

Surayyahm.s????

 

@AM££NCI WRIT£R’S ASSOCIATION????✍????

Page7-8

Mikewa tsaye yayi yana bari tsabaragen tsoro

Zauna,shege munafukin yaro….bana hanaka magana da su zafar ba

Ki ….yi ha…kuri mummy,
Pas ta make bakinsa kace me?
Mu…what? Ni ba uwarka ba CE,
Chabdi lallai yaron nan ka ci dani Yau,da kazamar arniyan uwarkan zaka hada ni,Allah ya kiyaye na haifi Arne,
.
Dan kara yayi sakamakon zafin da kunnensa yake masa yadda ta kama da karfi ta murde

Kanaji na,? Daga Yau sai yau kar na sake ji ko na sake ganin ka da yarana …

Idan ba haka ba,sai na maka abunda yafi haka kanaji na?

Eh.,.yafada yana shesshekar kuka,

Eh what? Bakada tarbiya ai dole zaka na amsa min kamar ni Sa’ar ka CE

Daga Yau sunana Hajiya abakinka,
karkasake naji ka kira ni wani suna da zai dangata ni da kai ,ARNE kawae

Nan hajiya mariya ta hankade sa yafada kasa ta kuma taka shi ta wuce abunta

Kuka Raphael yakeyi ,cikin tsananin shauki da tunanin iyayensa har bacci ya daukesa a hakan

Bayan sallar isha ‘i an watse mutane an koma gida
kowa ya hallara wajen cin abinci

Faryal da zafar da suka yi shiru bakamar yadda aka saba jinsu awajen ,domin kuwa Hajiya mariya ta kashe musu warning akan zuwa dakin Raphael,

My princess ina yaya Raphael? Abba ya tambayi faryal,
Zare ido kawae take tana mutsu mutsu….

Yana daki abba zafar ya Fada ,meyasa Baku taho tare da shi ba zafar

Haba alhaji kabar yaran nan suci abinci mana,ai yanada kafa yafito mana ko so yake ana Goya sa…? Cikin ranta tana cewa kamar dan sarkin Arna ko hmm

Baice komai ba ya tashi ya wuce sama ,bayan mintuna kadan sai gashi ya sauko da raphael biye a bayansa

Zauna anan, laraba serve him,yafada ma mai girkin gidan dake tsaye

Ke ,da Allah ki tashi mana akai,ki kyale shi zaisa,

Wani mugun kallon da alhaji ya mata yasata tayi shiru ta nitsu

Nan laraba ta sa masa abincin idonsa akasa,kirjinsa na dikan uku uku

Ci mana raphael

Nan ya dago kansa sannan ya fara ci ahankali,

Tsaki Hajiya mariya taja ta tashi ta barwajen

SURAYYAM.S????✍????
‬: ????????????????????????????????????

????ArNE????

????????????????????????????????????????

 

????by????

Surayyah m.ss????

*AM££NCI WRIT£R’S ASSOCIATION????✍????*

Page 11-12

Janshi tayi har cikin wani daki empty bakomai aciki said Chinese carpet da aka shimfida akan tiles

TSungunawa Raphael yayi yana Hajiya dan Allah kiyi hakuri ,bazan kara ba
Dariya ta fashe da shi kace me? Ba Allah zaka kira ba Jesus dinka zaka kira kamar yadda kasaba

Nan ta jawo wayar wuta ta dinga zabga masa,kota ena bata damu ba

Tun yana kukan anaji har yafara na zuci.ga yunwa ga gajiyar wanki

Itako Hajiya mariya bata bar dukansa ba har sanda taga ya Fada kasa sumamme

Kuka faryal takeyi sosai ,ya zafar ka kira abba mana
Mummy dukan ya raphael takeyi tun tuni fa tafada cikin kuka

Shima da hankalinsa ya gama tashi,daukar wayarsa yayi ya danna number abban su

Sau biyu yayi ringing na a dauka ba,
Ya sake dialing yana sawa a kunne yaji ankwace wayar

Me nake gani? Wa kake kira zafar? Nan ta duba ,hmmm ohhh ubanku Ku kukee nema ko, me zaku CE masa

Shiru sukayi dukansu inbanda bari ba abunda suke

Faryal me zaku CE abban ku,kifada. Min ko na miki shegen duka irin na arnen can

Mmun…ga kina du…kan yya raphael ne..shi…..ne
Yi min shiru,awajen
Haj mariya ta daka mata tsawa

wato azzaluma tana zalunci bari Ku kira sarkin yaki ko?

Toh bari kuji edan naji ko naga wani daga cikinku ya fadi wani Abu,ena kunga abunda na ma yaron nan?
A tare suka gyada kai,

Good ,to naku sai yafi nashi
Kunaji na?ringing wayar zafar tafarayi

Dagawa tayi taga ABBAH.
Gashi Tamika masa inajinka ka amsa anan sa a speaker saura ka ketara abunda nagaya maka yanzu

He…loo abba,zafar ya dai lpya kuwa?

Zare masA ido tayi ,nan yafara uhmm
Um mmm umm lpya lau abba
Dama muna wasa ne da faryal shine muka dialing bamu sani ba,

Ohh ok na fahimta ena Raphael kuma,
Nan gaban jafar ya fadi ,shiru yayi baice komai ba

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button