ARNEHAUSA NOVEL

ARNE

Nan ta tashi ta fice tabarsa awajen

Murmushi kawae yayi,had cikin ransa yana matukar jin faryal amma ya barshi kawae a matsayin soyayyar yan uwantaka ne

Kwance tashi har anci sati uku da bufdayn siyama
ranar monday aka koma makaranta yayin da
Kowa ya nufi sabbin ajinsa na gaba

Da gudu yaji an danke masa riga,amour ka ganni fa ka dauke kan ka….kaida laifi kaida fushi ko

Kodan kana tare da wannan ne bazaka tsaya ba….tafada tana Nuna faryal da ta cika fam sai yatsine take

Ahhm siyama banganki bane,so how far ya bufday? How old are you now?

Cike da rashin kunya tafara shagwaba awajen ,amor kenan I’m just 13 yanzu kaki yanka cake ai thanks.amma you know what kayi missing……
Ke da Allah malama ki wuce kiyi tafiyarki..kinbi kin cika mana wake da surutu
A hatsale faryal take Fada

Tooo kajimin shegiyar yarinya waya kasa dake?,mayya kawae kinbi kin makale masa kin hanasa shan iska

Enough girls,me ya kawo wannan kuma

siyama,faryal is my sis pls don’t talk to her like dat

And faryal,siyama is just a plain friend please get along,kusaba kinji banason fada,

Duk maganan nan dayayi tsura masa ido kawae sukayi suna kallonsa…siyama aranta tana rayawa nice raphael zaice min just a plain friend?

Hakama faryal_wato I’m jus a sis ko

Kamar sun hada baki lokaci daya dukansu suka watse suka barsa awajen

Surayyahm.s????✍????
‬: ????????????????????????????????????????

 

????ARNE????

 

????????????????????????????????????????

????by????

 

Surayyah ms????

 

*AM££NCI WRIT£R’S ASSOCIATION????✍????*

Page29-30

Ranar Monday dayamma aka knocking kofar dakin raphael wanda take kwance yana tunanin yadda zai shawo kan kanwarsa da kwana biyu ta dauke masa wuta

Budewa ya taashi yi sai yaga wasu mutane su uku sun kunno kai
,dukkansu sun Sha English wears amma kana ganinsu kasan na yara bane

Cikin rashin fahimta ya ke kallonsu ,

Bayan dan gaisuwa da sukayi nan suka hau dan dube dube da leke leke,

Alhj ne ya shigo daga baya,inda raphael da Sauri ya koma gefensa
Abba suwaye ne,ko nayi laifi ne?

No my dear,correspondent dinka ne daga opharnage,kasan unexpected suke aikinsu,

Ohk na fahimta,nan matar ta tsaya ta maida hankalinta wajen dan tadin da taji Sukeyi
Daga bisani suka fice,zuwa Palo

Ena matar gidan dayan ya tambayi alhaji

Tayi tafiya tana Dubai tun last month

Ok zamu masa private interview so if u don’t mind excuse us

Ah bakomai nan alhaji ya fice ya barsu

Bayan kamr mintuna arbain suka fito,fuskarsu ba alaman jin dadi sai rade rade suke ma junansu,

Alhji ya taso ya iske su a tsaye suna jiransa

Emm alhji abdullhi ,dama wannan shine 1st and last supervision,,,,a dokan mu idan yaro bai bamu gamsashon amsa ma tambayoyin mi ba zamu tafi dashi tare da shigar da reading kotu …

Gaban alhaji faduwa yayi amma ya dake yace toh, enajinku

Gashi kayi signing suka mika msa wasu files paper 6 ne aciki,duka yabi da sign

Yawwa alhaji, thanks for your cooperation

Binciken mu ya nuna kacika dukkan sharadodin mu,dahaka ne aka yanke hukunci mallaka maka shi without any Oder.

Alhamdulilhhh.alhaji ya furta,shima raphael din murna ne ya mamaye shi dajin baza a rabashi da yan uwansa ba

Nan suka fice ,bayan sun hada ma alhaji nashi original adoption documents din

Tsabar murna alhaji yace raphael me kakeso kafadi dum abunda kakeso zan maka anytime my son…

Shiru yayi kafin ya CE ABBAH, Abu daya nake so
Me kenan raphael? Fada mana enajinka

ABBAH kadawo dani musulmi please…..

Kabbara alhaji yayi ,yace alhmdullihhi

Amma raphael meyasa kace Zaka dawo musulmi

Cikin nitsuwa yafara bayaninsa yana cewa, na Dade INA burin ceto kai na daga duhun da nake ciki,
Wani lokaci maganan mummy gaskiya CE arnanci kazanta ne,ba nitsuwa acikinta,….ba tarbiya akanta,sannan bincike na ya Nuna min batada kafaffen matsayi awaken ubangiji

Inaso nima na sami martaba da rabo a inuwar addinin musulunci,,na yadda mutum bai cika mutum ba in baya addinin gaskiya da kuma tsoron Allah shikadai……..
Dalili na kenan ABBAH enaso na bauta ma Allah amma a inuwar addinin musulunci
Kataimaka min dan Allah,wannan Raman na Dade INA jiranta tun randa na fahimci menene musulunci.

Ajiyar zuciya abba UA sauke,raphael wannan ai abu mai sauki ne, yanzun nan zamuje ka shaida sannan na publicising sabon sunanka da addininka saboda makaranta da maganan mutane

Tashi muje wannan abun alkhairi ai ba jira,

Kiran zafar alhaji yayi da yake can baisan meke faruwa ba ya shaida masa

Kuka zafar ya fashe dashi tsaban murna
Nan suka fice tare

Nan aka gama komai akasa ma Raphael suna KAAMIL ,sannan aka Je kotu aka publishing aka watsa labarin yadda aka saba

Surayyahms????✍????
‬: ????????????????????????????????????

???? ARNE????

????????????????????????????????????????

 

????by????

 

Surayyahms????

 

*AM££NCI WRIT£R’S ASSOCIATION????✍????*

Page31-32

Me zan gani haka? Ayyuriri ,,,ahh Barin kira mutumiyata naji gaskiyan zance

Nan Hajiya mariya ta dialing number haj shafaatu ring daya ta dauka
Yar albarka taki ambato,yanzun nan nake shirin danna miki kira

 

Hmmmmi shafa,yanzu na gama ganin news a paper wai raphael ya canza suna _

Ke mariya ai banan ya tsaya ba ,alhji kabiru jiya yagama shafa min labarin komai,,,,musuluntar dashi sukayi

Dariya haj mariya ta kwashe dashi,sanda tayi mai isarta sannan tace

Toooo lallai alhaji yA dau abun da zafi,anata Dana Sha bana nan kenan

To karyan sa tasha karya gobe zan dawo mu Daura daga inda aka tsaya

Ai cewa nake ko tunda yanzu ya karbi kalma kya karbe shi,

Chab shafa kenan ,nifa tunda har jinin arna ne ke bin jijiyoyinsa na TSANESHI….fakat

Ah tou,ganemin fa ai
barewa ba tayi gudu danta yayi rarrafe ba

Toh shafa,mekike gani zanyi yanzu?
Niga gani nake kudin alhaji ne yasa ya koma musulunci ba tsakani da Allah ba

Tabbas… mariya yanzu kikayi magana,so yake ya Dada Shiga zuciyansa a samu a ja shi jiki fiye da yaranki

Ke dai kidawo muga irin salon abunda yadace a mishi

Yawwa shafa na,sai kinji ni…….

Komai an gyrashi an Dada qawata gidan don tarban Hajiya mariya

Tun saukar ta suke waya da shafa har ta iso gidan

Zagaye take da yaranta sunata hirarsu cikin jin dadi, raphael ne ya sauko shima ya rusuna ya gaishe ta

Fashewa tayi da dariya musulmi ko?

,ikon Allah, wasu musulman ma don’ wuta akayi su……domin su sukasan wani irin musulunci sukeyi

Me sunanka ma,? Uhmm kamilu koh?chab Allah ya isa ma suna mai dadi anyi asararsa

Zamewa faryal da zafar sukayi suka barta awajen don sungaji da ganin cin fuskar da mummy ke ma kaamil,

Hakuri kaamil yafara bata duk da ba dalilinsa

Ko ajikinta ta cigaba,
kai wai meyasa bazaka bar min gida bane,

idan kasan darajar iyayenka arna ka fitA min agida karka sake dawowa har duniya tanade,nan ne zan hakura

Hajiya kiyi hakuri,,,yasake cewa

Ooh bazaka fita ba kenan,,,me manufarka ne wai.?
Kudin alhaji ko? Kaifa daga ganinka ma barawo ne….
Me dame ka taba dauka agidan fadamin naji?

Da sauri Raphael ya dago kai ya kalleta cikin mamaki

Fada min mana cikin tsawa tafada,

Hawaye ne ruri a idanun raphael zuciyarsa na kuna

Mariya? Taji an kirata,haba mariya,

Tashi kaamil share hawayenka ka wuce ciki
Ke kuma kisame ni a daki anjima

Surayyahms.????✍: ????????????????????????????????????????

 

????ARNE????

????????????????????????????????????????

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button