AUREN GADO Page 1 to 10

Har wani irin zafi takeji, shi kuwa laushi da santsin Hannun ne ke rikitashi domin tuni yama daina cin Abincin, jiyake kamar ya dauketa suyi tsuntsuwa subar wurin, he really need privacy with his wife.
A haka kowa ya kammala batareda taci ko cokali daya ba, kuma yunwa takeji ta fitar hankali, domin tunjiya batasa komai a cikin taba, domin ko kallon ledar da khaleel ya Ajiye mata batayi ba.
Shiyafara mikewa tareda barin wurin, saida yaga hankalin mommy zai dawo kanshi ya saki Hannun tareda gyara natsuwar shi da ta dade da zuwa bulaguro sanadin jin shi cikin wani irin yanayi mara misali, bai taba jin kanshi in needs kamar yanzu ba, Hannun ta ya rike duk ya rikice idan ya Rungume ta fa? Ai suma kila zaiyi kai tsaye,
Saurin tashi tayi jin ya saki hanun tayi daki cikin sauri, dakyar ya karasa breakfast yana bawa kanshi laifi domin yaga ko tea bata shaba, mommy ta kalli plate din ta tace “Ahmed aiki ya sameka saikaje ka siyo mata kosai da koko kasan ba asaba da shan shayi ba bare kuma chips, ta fada tana barin dining din zuwa tsakiyar falon ta hakimce tareda su fauzy,
Shigowar y’an matan kawu modu ne yasa ya saki fuskar shi tareda tasowa, yana murmurshi “sai yanzu zakuzo ganin Amaryar? “Yaya Ahmed ai jiya ma muna gidan nan saboda kana hidima ne yasa baka sani ba. “OK kun fita. “Ina Amaryar mu? Tana ciki, and please muje kutayani kwaso kayanta zuwa nan. Yafada yanayin gaba, binshi sukayi,Suna hira a tsakanin. Akwatunan da yayi mata ne kawai ya kwaso mata yabar na Khaleel a can, gudun fitinar mommy, domin ko wainda yayi hanawa tayi akai wai kar su kwaso musu kudin cizo da k’uma, inda Allah ya taimake shi malam yace bayason bidi’ar kawo akwatin abarta a dakin ta idan ta tare, Wanda hakan ya mugun sanyaya mai rai. shigowa yayi da katuwar akwatin zai shige tareda kanin nashi, “Ahmed Ajiye a nan zasu shiga da ita ciki. “Momy bazasu iyaba tanada nauyi sosai. Zabura tayi tace “Zarah kuzo ku kamamin, yana gani haka suka dauka tiki- tiki saboda dai kar Abarshi ya kebe da Matar shi, yadawo tsakiyar falon ya zauna tareda dafe kanshi, Allah yagani angama shiga Rayuwar shi, Mutum yayi Aure Amma jin dadin Aure ya gagare shi.
Fitowa tayi tana sababi tareda zama gefen shi, “na fada maka miji baya zuwa wurin mace ba ayi budar kai ba, don haka karka sake inga kafarka cikin dakin nan bada izini na ba.
Saurin kallon ta yayi “mommy ai yaune kuma shike nan ko? “Nadai na fada maka kar inga kafar ka ciki inba haka ba zan daga maka nono. Tashi kawai yayi yabar gidan cikeda tsantsar damuwa da kuma bacin rai.
Uwa uwace shiyasa kawai baida yanda zaiyi saidai ido.
Dakin Naziya kuwa ta saki jiki sosai da y’an matan wainda sun Cire mata damuwa da kadaici tareda kewar gida, su suka ware suka shirya mata komai na kayan ta a wardrp, da kayan shafan ta wa inda tasan sunja kudi sosai, kayan akwatin sunyi matukar girgiza ta domin saiti biyu ne, wai don ma mommy ta hana shi yayi yanda yaso kenan. Su suka sata ta caba Ado tareda ciro mata wani tsadadden less baki, Abunka da farar fata tuni ta haska ga dinkin kamar angwada ta, suka murza mata dauri, tafito gwanin burgewa, Karfe daya gidan ya cika da y’an uwan ta masu kawo gara Wanda sun kure kokarin su sunyi dai dai gwargwado, inji bahaushe yace ka fada wa mai zuciya biki ba mai dukiya ba.
Mommy ma tasan sunyi kokari saidai hassada da idan bakason mutum ko tsarki da madara kake mai bazai taba kaunar kaba…………. ????
*Matar Soja*
????????AUREN GADO????????
*Matar soja ce*
Daga marubuciyar
KUSKURE NA
BARIKI AUREN SOJA
MUK’ADDARI
WANAKE AURE
ZANYI BIYAYYA
And now AUREN GADO,
Masu son su biya ga account details dina ,
*NAFISA HASSAN SANI 7304736012 @ FCMB* Sai Ku min magana ta wannan number 09069200154
???? page
9⃣&????
………… Khaleel yabar gidan bayan ya gama breakfast shima domin shikadai yasan damuwar shi, bayajin zai Amince da wannan Auren tareda ci gaba da zama a Nija yana ganin irin wainnan Abubuwan, he can’t take it. Saida Ahmed ya nemeshi a waya yafada mai inda yake a can suka hadu, dafashi yayi “why kafita bayan nafada maka zamuje gaisuwar surukai? “Yaya tunda na duba naga baka gidan I know you’re hurt shiyasa nafita, and please Yaya don’t just sit down and watch things ka dauki Action mana. Yafada yana kallon shi cikin damuwa, murmurshi Ahmed din yayi tareda cewa “my brother, a wurin wa zandauki Action? Don’t forget she is our mother dole mubi ta duk yanda takeso. “Its unfair”, haka zakaci gaba da kallon Abubuwa nafaruwa till when? “Ko zuwa yaushe ne Am ready inyi mata biyayya khaleel am ready to obey what ever she said, can’t you do that for your mother? I can’t Yaya gaskiya am seeing everything you need privacy with your wife amma an tauye ka, yakamata tunda ka rabota da y’an uwan ta ka bata kulawa, itama tanada right akan ka fiyeda mommy don haka dole ka kula da yarinyar nan, kasan yanda kukayi and you disappoint her daka boye mata gaskiya I know she is in pain, please Yaya she needs your comfort.
“Hmmm my brother has grown up, yafada yana rungume shi gam gam tareda jin dadi, “khaleel kasan how hard am trying? Banda zabi ne, Amma Inna fada maka bana damuwa k’arya nayi, “I needs my wife like any other man da yayi sabon Aure I want her very badly, yazanyi in iya Cire idanuna akan matata bayan she is closer to me, this is the hardest time for me. Yafada yana tunano yanda yaganta dazu without hijab, her shape her chest her hair, oh God! he has the most beautiful girl as his wife.
Rungume shi khaleel yayi tareda cewa “I will help you through this brother. “Thank you”. Daga nan suka wuce gidan kawun su tareda godiya akan hidimomin shi, ya musu Allah yasanya Alkhairi, tareda nasiha mai zafi akan zaman Aure, kafin ya dawo kan Khaleel, “kai balkisu Tafada min komai akan Y’ar gidan mai Nasara, and am happy da zakayi Aure kaima, kuma ni bazan hanaka Auren zabin kaba, zankuma shige maka gaba har kaima Allah ya cika maka naka burin, Amma Ahmed kayi sa’ar surukai nagari Allah ya kad’e fitina, kunje kun gaida su? ” yanzu zamuje kawu friends dina ma na jirana daga nan can zamuje. “To to to, kuje Allah ya muku Albarka, zan Dauki Abokina mu samu ganin mai nasara, idan komai yayi dai dai zanfada muku. “Mungode sukafada baki daya, Wanda itace kalmar farko da ta fito daga bakin shi bayan gaisuwa domin Allah yagani Fauzy saidai idan Allah yayi baida ta cewa, fuskar shi kawai zaka kalla kasan baya farin ciki. “Relax brother, bakasan me zai faru gobe ba, kayi hakuri may be haka Allah ya tsara dole zaka yi Rayuwa da fauzy, don haka ka nemi zabin Allah, inba Alkhairi bace sai ya baka wata. “Mata biyu Yaya? “Yes kaiba namiji bane? ” no please kai kace bakason biyu nida nake kanin ka inyi biyu, ni mace daya is OK for me. “You can handle two wife’s nasan kanina, I believe in you. Yafada yana Dariya, haduwa sukayi suka tafi jakara tareda Abokan Ahmed din. Wanda khaleel ya daure har cikin gidan da Akwai Sauran mutane suka shiga suka kwashi gaisuwa cikin mutunci da girma. Wanda idanun shi nakan Inna kulu wadda yasani ba tantama kyanta Naziya ta dakko, haka yabi Shukrah da kallo yana ganin tsantsar kamar su tareda yayyin ta masu Aure duk Suna Kama, Amma no one like Naziya she is more beautiful a cikin su.