AUREN GADO Page 1 to 10

Tashi yayi da sauri yana share kwalla “na gode mommy, ya nufi dakin yana Ajiyar zuciya, a zaune take tana waya da Shukrah a wayar Inna, tanajin motsi ta kashe tareda mikewa tana jan hijabin data Cire ta Ajiye a gefen gadon nashi. Rufe jikinta tayi a cukurkude tareda daburcewa ta rasa Ina zata shige ma, “Hmmm yayi doguwar Ajiyar zuciya. Ya fara takowa cikin natsuwa tareda zuwa gaban ta. Hannayen ta ya riko. “Naziya”Am sorry please kinji komai zai wuce please don’t be angry with me I love you, hannu yasa ya zame hijabin dake kafadar ta ya fadi kasa ya zuba Mata ido tundaga sama har kasa.
“I don’t know you baby, yanzu nake sanin God gift da nasamu batareda sani na ba, you are beautiful baby, yafada idanun shi na kadawa kamar zaiyi kuka, cikin natsuwa ya bude hannayen ta yajata saman kirjin shi, jikinta na wani irin rawa domin wannan ne karon farko da namiji ya rungume ta, shikuwa jin kirjinta a nashi tuni yajishi a sama, Abunka da pure man da bai saba da cakuduwa da mata ba, Saura kiris su zube kasa, yana fesar da iska bakinshi domin samun sauki ya dago fuskar ta tareda dora lips dinshi kan kyakkyawan bakinta yaji kiran momy, ” Ahmed karka Bari inshigo ciki ranka zai baci nafada maka. Saurin janyewa tayi domin a tsorace take dashi tanajin yanda yake murza jikinshi a laps dinta she can feel his hardness, da bata kawo komeye ba ma. Muryar shi a shake yaja baya “please kibiyoni Anjima Kinga mommy tace infita anan please wife kifito ko kitchen ne muyi magana. Yafada yana fita cikin hanzari da Sauri, wasu irin kwalla ne suka taru a idanun shi.
Zamewa tayi kasa ta zauna tanajin wani irin yam yam a jikin ta, Allah yagani tana son Ahmed, Abinda ya boye mata Wannan ta fahimci dalilin shi domin ita ta nunamai batason namiji mai hali, Sannan yanzu ta Kara fahimtar shi Waye daga jiya zuwa yau, yana matukar son familyn shi yana bin umarnin mahaifiyar shi mai cikeda matsaloli Wanda ta daura damarar zata yi mata biyayya muddin ranta domin Ahmed, wani irin tausayi yabata yanzu, hawayen data hango akan kyakkywar fuskar shi kawai ya karya mata zuciya, me zatayi da zai sanyaya mai rai?
Daukar wayarta tayi ta Kira yayar ta bayan ta kulle kofar ta, Aunty Raliya, itace babbar yayar su ita ma tana Auren mai d’an hali saidai kamar yanda Al Adar su take suba masu yawon gidajen y’an uwa bane, “Aunty Raliya Ina wuni. “Amarya yadai kina kirana Karfe goma lafiya ko? “Lafiya kalau Aunty yasu Abba? Duk sunyi bacci, Ina fatan ba Matsala ko? “Um um, “Ina mijinki kike Kira na by this time? ” baya nan yana dakin su. “What bangane ba, kodai kinki yarda dashi ne? “Aa. “Naziya, ki fadamin damuwar ki Kinga ke ba kawaye gareki ba da zaki fadamusu ni yayar kice bazan so ki cutu ba, bakomai Aunty. “OK listing to me kije ki dafamai ruwan tea mai kayan hadi ki shirya ki kaimai dakin nashi, kinsan wasu maza basa son shiga dakin mata saidai mata su bisu, “Aunty sai inje? “Karkije kinji, ki tsaya shirme wawuya kawai. Ta datse kiran kit, domin tanada zafi, tasan duk Abinda ke faruwa kuma sunada labarin uwar mijin Naziya domin Zarah kusa da ita take kuma haryau batasan Naziya kanwar tabace don haka ko dazu tashigo tana bata labarin Hajiya bilkisu da yanda take juya Ahmed, tana dariya da jin dadi,
Shiru Naziya tayi tarasa ta Ina zata fara, tashi tayi cikin Sauri, saida ta leka falon taga bakowa domin mommy nada nauyin bacci tana shiga dakin ta ta bingire, kitchen ta shiga ta dafamai ruwan tea harda na’a na’a, yana tashin kamshi, ta samu tea jug da cup ta zuba ta fita tana tunanin Ina zata ganshi harta bashi tea din takoma dakinta, jitayi anriko Hannun ta, tayi Saurin juyawa zata Sa ihu yace “Shhhhhh, nine, ware idanu tayi, jikin ta na rawa tace “ga tea Dama shi zankai……… Rikota kawai yayi ya nufi hanyar dakin khaleel da ita, yana kan computer yana duba harkokin company dinsu da Ahmed ke gabatar mai yanzu, ganin su yayi kawai ya sauke kanshi. Saida ya zaunar da ita ya koma gefen Khaleel yace “brother please excuse us. Dago kai yayi tareda kallon yayan nashi cikin idanun shi kuma yasan sarai me yake nufi yace “Ina zanje Yaya nida dakina? “Go to my room please, “zan tsaya a falo idan kungama magana indawo but I can’t go to your room yanzu na Matar ka ne, “OK tanks ten minutes kafin mommy ta farka,.tashi yayi tareda daukar wayar shi ya fita yana “quick brother kaga Ina aiki na ka tsayar dani,
Kulle kofar yayi tareda nufar inda take tsaye cikin hijabin ta,……. ????
*Matar Soja*
????????AUREN GADO????????
*Matar soja ce*
Daga marubuciyar
KUSKURE NA
BARIKI AUREN SOJA
MUK’ADDARI
WANAKE AURE
ZANYI BIYAYYA
And now AUREN GADO,
Ga masu bukatar Wnn littafi ku turo kudin ku ta Asusun banki na 7304736012 nafisa sani hassan Fcmb ko katin wayar ku ta Wannan number 09011251444, sai kuma y’an ???????? Niger ku tuntubi Wannan number domin biyan naku, +225 0748153903, littafina Dari biyar ne kacal 500 sai najiku nagode,
???? page
1⃣1⃣&1⃣2⃣
…………….rikota yayi zuwa jikin shi tana zamewa yace “wait Naziya please magana zamuyi kawai. zama yayi agefen gadon, ya dorata akan kafarshi, “Kiyi hakuri da duk Abinda yake faruwa that’s our destiny, komai zaizo karshe, nasan kinada tarbiya kinada hakuri please keep it up, zamuci ribar Abun, idan kikaci gaba da tafiya a haka banida wata damuwa, yakamata ace yanzu mun zama daya, yakamata ace muna cikin bargo daya, yakamata mu zauna muyi hira in kula dake kamar kowane miji, but don’t worry komai zai wuce, yafada yana zagaye west dinta da hannayen shi, tareda kwantar da kanta cikin kirjin shi, wani irin Abu takeji yana mata yawo a cikin jiki duk lokacin da ya tabata, kodon bata taba experiencing irin haka a Rayuwar ta bane. Jin yanda yake cusa kanshi a wuyan ta yasa take d’an zamewa domin tanajin yanda yake kokarin daga hijabin jikinta tareda nufar kirjinta yana so yaji how they are. Tayi Saurin riko Hannun shi tareda Saurin juyawa tana girgiza mai kai cikeda marai raicewa. Kallon ta yayi cikeda roko yanaso tabarshi yayi yanda yakeso ko zai rage zafi domin yasan bazai yuwu ya nemeta a dakin khaleel ba, kuma yana falo zai iya jinsu domin yasan bakaramin aiki zaiyi ba, kuma yasan zata iya mai kuka tunda ko kirjinta bai fara tabawa ba . “Naziya ” yakirata cikin wata irin murya, “inaso intaba inji, nonon ki nada kyau dazu kamar inyi tsalle in cafka nakeji Dana ganki ba hijab, kibani Dama ingansu inyi wasa dasu ko kadan ne. Wani irin tsalle tayi tareda zamewa ta rufe fuskar ta saboda kunya da maganar shi ta bata, kai namiji baida ta ido, saikace ba Ahmed innocent man ba yafada har yana dariya, “is OK tashi in rakaki wata rana da kanki zaki bani insha. Saurin mikewa tayi ya dafata “da munkwana tare da tuni sunzama toy dina, Amma lokaci ne. Kunya kamar ta nutse kasa, shikuwa ko ajikin shi,
Fitowa sukayi yana tsaye a falon rikeda ruwa mai sanyi yana kwankwada idanun shi cikin nata karab, idan ba gizo idanun ta suke mata ba tana ganin irin kallon rainin hankalin da yake mata, hartayi Saurin kwace Hannun ta ta wuce da Sauri, yana “baby ba Sallama, ita kuwa bazata iya tsayuwa kusa da d’an rainin hankalin nan bane Sam, mai halin yahudawa, ace mutum kullum cikin guntayen kaya kamar wani nakan dutse, mtsww.