AZLAM 2HAUSA NOVEL

AZLAM 2

Aisha gentle

[29/10 5:25 pm] aysha bawa????????: ????????AZLA????????

*O.H.W*

Part 2

Page 4

_bah komai Ina laifin ki,tunda kina kira Mu gaisa,gah dan tsaraba na gani” tah nuna katon cikin azla “laa momma” “eh mana zo ki zauna kusada ni” cikin kunya tah karasa ta zauna kusada momma, duk tah juya sai tah ga yana kallon ta, tah buga mai uban harara ta juya,hira sosai suka yi,karfe hudu sukayi sallah,dah kyar tah shawo Kansu,akan su tsaya suci abinci,jollof spaghetti tah Dora, per boiling din spaghetti tah Fara yi,bata tsaya amfani da blended kayan miya ba, tah yi chopping kayan miya, tah zuba manja ah pot ta soya ta sah kayan miya,ta soya su sama2,tah sa ruwa dah zasu karasa daga mata spaghetti tah xuba spices da carrots,peas da grilled naman rago dah tah yi grilling jiya tah zuba shi aciki,kamshi kawai ke tashi bah Kama hannu yara,suna tafasa ta zuba per boiled spaghetti,cikin 5min yayi tah kashe gasa tah xuba cabbage aciki ta rufe pot din kamin tah sa ma xobo sugar ya buge,tah juye cikin babban jug tah sa kankara tah kawo parlor tare da bottles din ruwa,tah koma tah juye abincin cikin food bowl tah kawo tare da plates, plate guda auntie tah sama azla da ashraf dan tana tunani akwai something fishy between them,bah tan tama suka ci tare dan sununa masu all is well,sai dah pops yakai gah kiransu,sanna suka wuce,suna wucewa tayi hanyar dakin tah jayo tah yayi “haba my dear miyasa kike min haka,na rokeki na turo maki texts just dan kiyi haquri but you just keep on ignoring my calls ad massages, ko ah Skype kinyi blocking nawa stop punishing me this why,kina kar’ya min zuciya dah yawa ad kinyi heading min your caring my baby ko su momma basu Sani ba ad I know ko Chan gida bah ki fada masu ba,dan Allah ki yafe ni haka nan….” D@yan finger dinta tah sah ah lips inshi”shiiiii ya isa haka,nayi haquri Allah ya kare gaba” “amin2 my sweety, “laifin ka ya goge mijina mi kake so ina yi mah” “koh anything” “yes anything for you” “ummm am full but am hungary for you” ????toh nayi nan????????♀????????♀????????♀????????♀amma banso ki yafe mai bah azla????_

 

Aisha gentle

[30/10 12:55 pm] aysha bawa????????: ????????AZLA????????

*O.H.W*

Part 2

Page 5

_Haba kah bude baki kaci abinci mana” “bazan ci bah,rike abunki” “haba ya ashraf toh bude baki ni xan baka” da sauri ya wangale baki,dariya tayi sosai harda dafa ciki “oh ni harda shi pizza din sai na baka” “eh mana treat me well before babyn ki ya zo” “are you jealous” “yeah am damn jealous” “jam toh yaushe zaka koma gurin aiki” “next week,kin gaji Dani ko” “a’a bah haka bane gobe zamuyi exams idan munci sai skl of nursing kd” “wow my beautiful wife idan result ya fito sai mu wuce gaba daya thou I don’t want you to study here” “hmmm zaka Fara ko,bayan na Fara ah nan” “no gaskiya banaso,Allah yasa kada ki samu” ajiye pizza din tayi tah wuce wa tah,smiling kawai yayi ya dauki pizza ya cigaba dah ci,yana karewa ya dauki key din mota tah ya wuce dan yasan yau idan ya zauna gida,gadi kawai zaiyi,ya wuce gidan su,ita ko tah shirya cikin doguwar Riga tah yafa gyalenta tah dauki key din mota ta fita,tana isa gida kallo mamaki suke binta dashi,dah ta gaji tah Fara bal’bala masu masifa “wai dan Allah ya Abdul miye haka cikin ne baku Saba gani ba kuma” dariya kawai yayi ya wuce ya San masifa irin ta azla” tsakiyar gida tah zauna suna tah hira tana cin dan wake sallam akayi , bata mah ji sallamar ba tana faman dankara danwaken ta,kamar ance tah daga ido ashraf ne ya shigo,yi tayi kamar bata ganshi ba,kallon tah kawai yake,daukar plate dinta tayi tah wuce side din ammi tacigaba da cin abinci, bayan ya gama gaisawa dasu umma,umma tah nuna mashi side din ammi ya shiga,ya kawo mata dan guntun azurin shi yayi masu sallama ya wuce,gida ya wuce direct if their is one thing left,matar shi ta fita bai Sani ba,kuma tah sa gyale,ranshi ba karamin baci yayi ba matuka. Sai dah taci tun dare hankalin ta kwance,tah Kama hanya zuwa gida,koshi dah kyar tah wuce ita niyyar ta tah kwana gida sai dah abba yayi mata Jan ido sannan, tah wuce gida tana shiga parlor shine zaune yana jiran shigowa ta……_

Aisha gentle

[30/10 10:02 pm] aysha bawa????????: ????????AZLA????????

*O.H.W*

Part 2

Page 6

_ina kika fito dah Daren nan” inda kah aiki,hala baka gani gidan mu ba” sannu yar masu gida,sai ki koma inda kika fito,tunda baza ki iya tambayata kamin ki fita” “toh I baka nan” “kin fi karfin ki kirani ki gaya mun zaki fita,sai kawai ki Kama hanya zuwa gida,kuma baza ki iya sah hijab bah sai ki koma inda kika fito” bata tanka shi bah tah Kama hanya zata wuce “ke wai kina dah hankali bazaki iya bani haquri ba kenan kinfi so ki wuce kenan” keys din motar shi kawai tah jefa mai tah cigaba da tafiya,keke napep ta shiga tah wuce gida,tana shiga mai gadi na batun rufe gida,Abba na alwala zai kwanta kallon tah kawai yake “ke mi kika dawo yi kina dah hankali zaki fito gidan ki dah dare” nan tah zaya nah ma Abba yanda sukayi wani wa’wan Mari ya Kai mata,” kara datayi sai da su umma su kah jiyo tah, dah sauri suka fito suga lafiya,mi tah dawo yi dah daren nan, “ki tashi ki tafi gidan ki,baza ki kwana gidan nan ba” “Abba kayi haquri kah Bari gobe dare yayi wlh” “I kina sane dah dare yayi amma kika fito,yanda kika zo haka zaki koma” ya hauta dah duka,Sam ya manta tana dauke da wani ciki dah kyar ammi da umma suka amshe ta,nan take tah Fara na ku’dah kamar ranta zai fita takeji,shiko ashraf tunda tah fita hankalin shi tashe yake kada tah bi hanya dare yayi, mota ya shiga ya yawace shiyar babu ita,babu inuwar tah,hankalin shi yakara tashi,yana isowa Ana sata ah mota basu mah ganshi bah sukayi asibiti dah ita bayan su yah bi,yana kuka kamar wani yaro,sua isa asibiti labor room aka wuce da ita straight, bah karamin nadama Abba yayi bah na bugun diyashi har haihuwa tah matso mata lokaci bai yi bah,ya tambayi ashraf yanda sukayi,yake gaya mashi yanda sukayi nan ya Kara tausaya mata sosai,sai gah baby boy an fito masu dah shi,doc tayi ce Abba da ashraf su cin matah office suka bi bayanta, su umma suka wuce gida su aza mata abunda zataji,drip din ruwan dah ke hannuta tah cire,tah rubuta masu note tah aza bisa gadon baby,tah dauki babyn tah,suka wuce…._

Aisha gentle

[31/10 8:45 pm] aysha bawa????????: ????????AZLA????????

*O.H.W*

Part 2

Page 7

_koda su Abba suka fito office din Dr. Suka shiga dakin wayam bah kowa ah dakin both azla da baby sai paper dah tayi rubutu kamar haka_

*Assalamu alaikum*

*Abba ya ashraf Ku gafarce ni,nasan nayi maku babban laifi,Ina rokon Ku dan Allah kuyi haquri Ku gafarce ni tafiya tah itace mafi sauki ah wurina dah kuma wurin Ku Ina rokon Ku gafara na dauki ashraf junior ah tare Dani,Allah ya sada Mu da alheri,sai kuma Randa Allah zai Kara hada mu*

_yana gama karanta short note din dah tah Bari,kasa ya fadi yana faman kuka kamar ranshi zai fita,Abba ya amshi paper din ya karanta mutuwar tsaye yayi,koda ya juya ya ga ashraf,sume ya ganshi ji’jiga shi yayi amma ya suma,dah gudu ya fita ya kira nurse aka kai shi single room aka sa mashi drip,sai gah su pops da family inshi sunxo gani grandson din su,suko su ammi sun dawo da abinci dan mai jego,duk mamaki ya kamasu instead of suga azla amma ashraf suka gani, Abba ya kasa yi masu bayyani paper kawai ya nuna masu,sai ah sannan Abba ya samu damar gaya masu fadan dah su kayi ita dah mijin ta har ta zo gida yayi mata fada har yakai ga duka tah komai sai dah ya fada masu harda dukan dah yayi mata_

_tana fita daga asibitin tah tsaid@ keke napep tah kai tah har gidan tah,tace ya jira tah zai Kai tah Tasha tah hau mota,tah shiga cikin gida sama2 suka gaisa dah mai gadi tah shiga cikin gida,tah ajiye babyn ah cikin daki bisa gado,savings box dinta tah dauko tah Fara budewa duk kudin dah yake turo mata dah bata amfani dashi,gah kuma albashin shi ko wani wata ita ake kawo ma dubu 200 haka tah Tara kudi masu shegen yawa tah dauko karama handbag tah sa kudin sannan tah kada tah cikin baby bag,tah zuba kayan ta cikin trolley dah wasu kayan baby dah tah siye da Wanda Baban shi da kakan ni shi suka siye tah hada su cikin trolley din drawer tah bude tah dauki wayar tah,ta dauki babyn tah da kayan su,ko lafiya bata iyayi dah kyau,gah kuka dah take fama dashi_

_su auntie suka wuto gidan su ko zasu ganta,amma basu sami gani tah ba,keke napep din dah tah shiga,tana dagawa suko suna shigo kwana_ my azee kin bah Mu dah tashin sense fah,hankalina sai dukan tara2 take yi

 

Previous page 1 2 3 4Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button