DR KHALEEL, Complete Hausa Novel.

Khaleesat Haiydar
~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar 100…..
Ashnaah bata ce komae ba har lkcin yana
rungume da ita, ya dago kanta yana yana
kallon fuskarta a hnkli yace “to me kike son ki
ci?” Girgixa masa kai tayi alamar baxata ci
komae ba, kwankwasa kofar dakin aka yi,
Ashnaah ta janye jikinta daga nasa da sauri,
Maryam ta tura kofar dakin da sallama ta
shigo rike da faranti dauke da kulan abinci da
plates da drinks, ta karaso cikin dakin ta ajiye
tana murmushi tace “amarya ga abinci”
murmushin Ashnaah ta mayar mata, Khaleel
yyi mata gdya ta fita ta kullo masu kofar,
Khaleel ya sakko daga kan gadon ya bude
kulan ya ga tuwon shinkafa ne da miyar
vegetable, ya daga kai yana kallon Ashnaah
ya ga ta boye fuskarta kan gadon alamar ko
ganin abincin bata son yi, rufe abincin yyi ya
dawo gefenta ya xauna yace “to me xa ki ci
Fateema, baki ci komae ba tun safe fa” dago
kai tayi a hnkli tana kallonsa kmr xata yi kuka
tace “kila kunu xan sha, amae xan yi idan
naga wnn” yyi shiru yana kallonta snn yace
“to kar mu ba Maryam wahala, in kira Zeenat
ta maki koh” gyada masa kai kawae tayi, ya
mike ya fita falo don ya bar wayarsa can.
Karfe tara da kusan rabi bayan Khaleel ya je
gidansu Zeenat ya karbo ma Ashnaah kunu ya
ce da Al-ameen xa su tafi, Al-ameen yace “ina
xa ku?” Khaleel yace “hotel din da mu ke” Al-
ameen yace “gidan nawa bae maka ba knn
koh” Khaleel yyi murmushi yace “ba hka bne
frnd kayan mu na can ne” Al-ameen yace “to
ka je ka kwaso su ynxu, in kuma kafi son
xaman hotel din ne to ka tafi ka karata amma
ka bar matar ka nn,” Khaleel yyi dariya yace
“Alryt, tnx for accomodatin us frnd” Sun dde
suna hira da abokin nasa a falo snn Al-ameen
yace “ka ga ka tashi ka tafi gun wife dinka, ni
ina nn har midnyt” Khaleel ya mike kmr jira
yake don dama gaba daya hnklinsa yyi can
yace “toh Allah ya ba mu alkhairi,” ya nufi
sama. Xaune ya tarda Ashnaah kan gado ta
jingina jikin gadon, ya karaso da sauri yana
kallonta yace “kin sha kunun da yawa wife”
gyada masa kai tayi kawae, a hnkli tace
“Cikina ke min ciwo” ya mike ya dauko wani
ledan da ya shigo da daxu ya fiddo
magunguna da allurori, ya shiga hada alluran,
kallonsa kawae Ashnaah ta ke, ya lura da hkn
ya dago kansa shi ma yana kallonta, kauda
kai tayi da sauri cike da jin kunya, yyi
murmushi ya ci gaba da abinda yake, har ya
gama snn ya mike ya dawo inda take ya ce “a
cinya xan maki koh” make kafada tayi kmr
xata yi kuka tace “um um bna so” juyawa ya
ga tayi ta kwanta tayi ruf da ciki, ya gane
abinda ta ke nufi, yyi murmushi ya dawo inda
take ya mata alluran, lallashinta ya shiga yi
tun kan ta fara masa kuka don ya ga alamar
hkn, ya dagota yana kallon hawayen idonta da
yasa idon kyalli, jawota yyi jikinsa ya hade
goshinsa da nata a hnkli ta ga ya lumshe ido,
ko ba a gaya mata ba tasan me yake shirin yi,
ta dauke kanta da sauri alamar bata so ta
shiga kkrin kwace kanta, rungunmeta yyi ssae,
a hnkli murya can kasa yace “plss wife”
girgixa masa kai ta shiga yi kmr xata yi kuka
tace “A’a bna so” ya daura bakinsa kan
wuyanta kmr me rada yace “to na daina wife”
Washegari karfe sha daya saura Al-ameen ya
kama hanyar gidansu Ameesha kmr ynda ya
ce, bae samu wahalan ganinta ba don sun fito
knn da drivernta xae fita da ita, sakkowa tayi
daga bayan motar tana kallon Al-ameen kmr
tana son tuno inda ta san shi, Al-ameen yyi
murmushi yace “Kin manta ni koh?” Shiru tayi
bata ce komae ba, Al-ameen yace “By d way,
sunana Al-ameen, abokin Dr Khaleel, na xo
gun ki kuma sae ga shi xa ku fita” ssae ya ga
jikinta yyi sanyi a hnkli tace “kayi hkuri bn
gne ka ba, mu shiga daga ciki toh” juyawa
tayi ta sallami drivernta a kan ta fasa fita,
kallonta kawae Al-ameen yake cike da
tausayinta gashi ta rame kan ynda ya Santa,
ta juya tana kallonsa tace “mu shiga ciki” ba
musu ya bi bayanta suka shiga cikin gidan,
dae dae nn Hajiyarsu ta fito raka bakinta, da
mmki take kallon yar tata tace “kaddae kin
fasa fitan Meesha” Ameesha ta girgixa mata
kai tace “A’a nayi bako ne” da mmki Hajiyar
ke kallon Al-ameen don a iya saninta tunda
Ameesha ta dawo gida daga gidan khaleel
bata kallon duk samarin dake bibbiyanta,
Hajiyar tayi murmushin jin ddi suka gaisa da
Al-ameen duk a tunaninta sabon saurayi tayi
don da tasan abokin Khaleel ne bbu shakka
kaca kaca xata yi masa, don bbu ranan Allahn
dae xae wuce da baxata yi ma Khaleel Allah
ya isa ba. Karkashin daya daga bishiyoyin da
ke compound din suka xauna, Gaishesa ta
kuma yi, Al-ameen ya amsa yana tambayarta
kwana biyu tayi murmushi bata ce komae ba,
sae da aka dau kusan minti biyu snn Al-
ameen yace “ki gaya min gskya khadija kar ki
boye min komae, ke kika rubuta takardan nn
ko ba ke ba?” Hawaye ne ya shiga bin
kuncinta ta ma rasa abinda xata ce masa can
ta fashe da kuka tana kallonsa, bae ce mata
komae ba tayi mai isarta snn a hnkli tace
“wllh bani ce nayi rubutun nn ba, don me ake
tunanin xanyi hka, y will I do dat, me Fateema
ta min xan mata hka, tun da na shiga gidan
kallon bnxa bae taba hadani da ita ba kuma
ni na dauketa tamkar kanwata da muka fito
ciki daya, Khaleel bae min adalci ba da yyi
tunanin xan iya yin hka” Al-ameen ya sauke
ajiyar xuciya yace “ranan da ya je birthday wa
ya maido sa gida” Ameesha na share hawayen
da ke sakko mata tace “Najeeb” Al-ameen
yace “falo ya shigo da shi ko waje ya bar sa”
ta girgixa masa kai tace “har bedroom dinsa
ya kai sa” Al-ameen ya xaro ido yace
“bedroom” Ameesha ta gyada masa kai, Al-
ameen yyi murmushi yana shafa gemunsa
yace “kin bi sa dakin ne?” Ta girgixa masa kai
a hnkli tace “har Washegarin ranan ban shiga
dakinsa ba, Fateema kadae ce naga ta shiga
da safe” Al-ameen yace “gud, bani digit din ki,
xan wuce ynxu” wayarsa ya mika mata ta
karba ta saka nmbrta snn ta mika masa, yyi
mata gdya ya mike, ita ma hka, sallama yyi
mata ya nufi gate, kasa daurewa tayi ta bi sa
da sauri a sanyaye tace “Khaleel din fa” Al-
ameen ya juya yana kallonta yace “yana nn,
abubuwa da yawa sun faru bayan rabuwarku
kar ki damu xa muyi waya idan na koma gida”
gyada masa kai kawae ta iya yi hawaye cike
idonta. Al-ameen ya juya ya fice daga gidan.
Sha biyu Al-ameen ya isa gidansa, kofar gida
ya tarda Khaleel jingine jikin wata mota da
wani, parkin yyi nn kofar gidan ya fito don
ganin shi da waye a tsaye, Najeeb ya ga ni,
Al-ameen ya wani hade rae yana kallon
Najeeb din, Najeeb ya daga kai yana kallon
Al-ameen din, ganin irin kallon da yake masa
yasa shi ma ya shiga masa wani matsiyacin
kallo irin na yan duniya. Al-ameen ya girgixa
kai tare da jan tsaki ya shige cikin gidansa,
Najeeb yyi tsaki yace “wnn abokin naka dabba
ne wllh, shi ba dan kowa ba sae girman kan
tsiya, ko kadan bae san darajar dan Adam ba,
kar ya raina min wayo don ya gan ni tsaye
kofar gidansa” Khaleel dae bae ce komae ba
sae murmushin da yyi, Najeeb ya mika masa
makullin hannunsa yace “gashi nn na baka
gidana na, U.rimi har komae ya dawo maka
nml frnd dnt tell me no plss, snn don Allah ka
je ka ba dad din ka hkuri he is jet angry at
yhu, I will help yhu get bck ur document don
dad dina ya sama maka aiki amma a Zaria, ka
gaida min fateeman” Najeeb ya ciro Atm dinsa
ya mika masa yace ” take this ka siya duk
abinda ka ga ya dace na kayan abinci idan
kun tafi can gidan,”