Complete Hausa Novel.DR KHALEELHAUSA NOVEL

DR KHALEEL, Complete Hausa Novel.

 

[10/10, 6:42 AM] ‪+234 701 117 6189‬: ~Dr Khaleel ~ By Khaleesat Haiydar

30…..

Khaleel ya bi Ashnaah da kallo har ta haura sama snn ya

juya yana kallon Meenah, da kmr xae yi mgna sae kuma

ya fasa ya nuna mata kofa fuskarsa a daure alamar ta

fita, juyawa tayi abunta ta fice daga falon, snn ya nufi

sama, dae dae bakin kofarsa suka kusa cin karo da

Ashnaah ta fito daga falon nasa, ya tsaya kallonta da

mmki yace “wat? Me kike nema a nn” ta xaro ido tace

“aa ni ba shiga fa nayi ba” bin ta yyi da kallo ta karasa

dakin ta da sauri har tana tuntube ta shige, ya shiga

nasa falon yana bin ko ina da kallo ko xae gano me tayi

amma bae ga komae ba, ya nufi bedroom dinsa nn ma

hka yyi amma bae ga alaman an shigo ba ma, xama yyi a

hankali Murya can ciki yace “M abou completin Ma

mission nd lettn go of her very soon” mikewa yyi kmr

Mara laka ya nufi bathroom. Yau Sunday Khaleel na

kwance dakinsa idonsa lumshe kmr me bacci aka danna

bell din gidan, ya mike xaune da sauri yana tunanin waye

xae xo masa a wnn tym din da yake hutawa, wayarsa

dake gefensa ya shiga ring ya Duba ya ga no din

amininsa al-ameen, dagawa yyi Al-ameen yace masa

gashi a bakin kofa, Khaleel yyi shiru yana kallon wayar,

mikewa yyi a hankali ya dauki jallabiyarsa ya saka yana

tunanin yaushe childhood frnd dinsa ya shigo kaduna

bae sani ba, murmushi yyi ya nufi kofa ya fita ya sauko

downstairs, ko ba a gaya masa ba yasan Ashnaah na

kitchen jin kamshin girki da ya gauraye falon, ya nufi

kitchen din ya tsaya daga bakin kofa yana mata mugun

kallo, yar rigar bacci ne iya gwiwa jikinta, tana tsaye kusa

da gas tana juya indominta, tana ganinsa ta juya masa

baya da sauri, ya dake yace “xo ki fita” ta juya tana

kallonsa tace “to sae in bar abincina ya kone” a fusace ya

karaso kitchen din ya kashe gas din snn ya turata waje

ya rufe kitchen dinsa, kallonsa take kmr xata shakesa

tana huci, ya nuna mata stairs fuskarsa a daure yace “bar

min falo na” ganin ynda ya hade rae yasa ta nufi sama

kmr xata tashi sama, kofar falon ya nufa ya bude

murmushi dauke fuskarsa , amininsa ya gani tsaye da

matarsa da boyz dinsu guda biyu, da mmki ya wara

idonsa yace “waw irin wnn surprise visit din frnd,

bismillanku madam” matar tayi murmushi suka shigo

falon gaba daya, Khaleel na rike da boyz din, Al-ameen

yace “naga kai Baka da niyyar xuwa inda nake shi yasa ni

nace bari inyi sacrificing rana daya in xo, wae ace duk

ynda muke da kai Ibrahim kayi aure ba tare da sani na

ba, me nayi maka hka, ynxu dae a takaice yhu re tryn 2

tel me Baka yi da ni da su Najeeb kke yi ko? Those silly

frndz of urs da suka yi corruptin din ka” Khaleel yyi

dariya yace “but wa yace maka nayi aure?” Al-ameen yyi

tsaki ya nemi waje ya xauna yace “ka dae kyauta Khaleel,

ynxu ina amaryar take ita muka xo gani da madam”

khaleel ya dan kirkiri murmushi yace “tana sama bari in

kirata” da kyar ya mike daga xaunen da yake ya nufi

sama.

 

~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar

31…..

Khaleel ya dde tsaye bakin kofar Ashnaah yana tunanin me xae ce mata idan ya shiga, tura kofar yyi ya shiga dakin, yana bin ko ina da kallo, karar ruwa da kamshin sabulun da ya ji yasa ya gane wanka take, ya dan yi tsaki ya ja stool din dake gaban madubinta ya xauna yana kallon kayan tean sa da ta jera kan bedside drawer dinta, yyi murmushi ya kauda Kansa, ya kusa minti biyar a zaune ta fito daure da towel tana goge gashin kanta da towel karami, a tsorace ta koma baya tana kallonsa, ya dauke kansa ya mike tsaye, ita kuma ta nufi gado da sauri ta dauki hijab dinta ta saka, sae a snn ya juya yana kallonta xae yi mgna ta Riga sa,”Haba don Allah, ya xaka shigo ma mutane daki ba sallama, ynxu da bbu tawul a jikina fa” tsayawa kallonta yyi ta galla masa harara, ya dauke kai yana dan murmushi snn ya kuma juyowa yana kallonta yace “ke har kina da abun boyewa a jikin ki? Me xaki boye a nn” tace “eh din, ko ma dae me nake boyewa wnn ba matsalar ka bace,” tsaki yyi yace “idan kin ga dama ki sakko gaida frnd dina, nd mind yhu, kika kuskura kika yi misbehavin na lahira ma sae ya fi ki jin ddi, just calmly go dia do wat u re suppose 2 nd leave” wani kallon bnxa take masa snn tace “wnn ne kuma Baka isa ba don ni ba matarka bace wllh,” kallonta ya tsaya yi xuciyarsa na tafarfasa, tayi tsaki ta karasa wardrobe dinta ta bude xata dauki kayan da xata sa tana Satan kallonsa da gefen ido don duk a tsorace take, gani tayi ya yo kanta ta fasa ihu a tsorace tace “wllh wasa nake xan tafi fa” ya karaso gabanta kan ta gudu ya fixgota ta fado jikinsa ya juyo ta yana kallonta, ta marairaice tace “don Allah kayi hkuri wasa nake fa xan je wllh” cikin idonta yake kallo, ta sauke idonta da sauri ya sake ta, ya juya ya fice daga dakin, ta bi sa da harara snn tace “xa ka gane kuran ka” riga da skirt dinta ta sa bayan ta shafa mai snn ta dan gyara fuskarta, ta dauki dankwalin kayan ta daura snn ta sa flat shoe dinta me kyau kalan atamfar jikinta ta sa, ta feshe jikinta da turare snn ta fito ta sauko falo, da fara’arta ta tare Al-ameen da matarsa, sae tsokanan Khaleel Maryam matar al ameen take wae ya samo balarabiya ya aura, Shi dae Khaleel sae kirkiran murmushi yake, Ashnaah tace “wae kuma fa Anty a hka yake cewa ya fi ni kyau fa” Maryam tayi dariya tana kallon mijinta tace “ka ji dear don Allah ka fadi gskya bata fi sa kyau ba, shi hske kadae ke cecensa fa” Ashnaah tace “atoh dae fada masa anty” Khaleel ya juya yana kallon Ashnaah, ta galla masa harara, ya dauke kansa yana murmushi, Al-ameen yace “a hka dae kika gansa kika ce sae shi” Ashnaah ta fashe da dariya tace “yace dae sae ni, Amma ni ina na san shi” kallonta Khaleel yake, ta kuma galla masa harara snn ta mike tace “bari in kawo maku drinks” sama ta nufa don bbu komae cikin fridge din dake kitchen da falo, tasan sbda ita yaki xuba komae cikin fridge din don kar tasha, shi kam bin ta yyi da kallo don bae san inda xata samo drinks din ta kawo ba, maganar da Al-ameen ke masa ne yasa ya mayar da hnklinsa kan abokin nasa, dakin Khaleel Ashnaah ta nufa don bbu komae fridge dinta ita ma, ko ruwa xata sha sae dae ta sha ba tap, kafin ta bude fridge din sae da ta fara leka bedroom dinsa, ko ina tsaf ga kamshi Mae ddi hade da sanyin Ac, ta dan tabe baki xata bar wajen sae ta hango wayoyinsa dake gaban madubi a kwance, ta karasa cikin dakin da sauri ta nufi gaban madubin ta dauki waya daya a xuciyarta tace bari in kira mum dina, da sauri ta gama dialing num din momynta ta shiga kira har ya katse bata daga ba, ta kuma kira ba a dauka ba tayi tunanin kila wayar na sama ita tana downstairs, har xata ajiye wayar ta tuna usman dinta da sauri shima tayi dialing no dinsa don tana da shi a ka ta kira ta ji a kashe, ta ja dogon tsaki har xata ajiye wayar ta tuna kawayenta na makaranta, tayi shiru tana nazarin ko xata iya tuna nmbr ummi kawarta don nmbrta bae da wahala, ta dae yi dailin nmbr tana tantaman hka ne ko ba hka bne, bugu uku a daga, tace “ummi ce don Allah” muryar ummi ta ji ta daya bangaren da mamaki tace “Ashnaah” Ashnaah tayi dariya tace ashe dae xa a dani, off head fa na kirkiri no dinki, wllh Baku da kirki ko ku nemeni ummi amma bbu damuwa, ummi tace “Allah sarki fateema kinsan sau nawa muke xuwa gidanku mama tace ita ma bata san gidan ki ba hka ma Ashfah, wllh bbu san inda xa mu same ki bne Ashnaah gashi ba mu da nmbrki, wnn ne Sabon nmbrki, ya amarci” Ashnaah ta tabe baki tace “ke dae bari, ynxu dae ki je gida ki ce ma Ashfah ta raka ki gidan Anty shafa, sae ki roketa ta kawo ku gidana ae ita ta san nn, ita kuma Ashfat ki ce mata ta kyauta ngd, kin ga sae anjima kar kuma fa ki kira Layin nn don na gantalallen ne, sae kun xo” Ashnaah na kai wa nn ta katse kiran ta goge duka nmbrs din da ta kira ta ajiye wayar ta fito da sauri falo ta bude fridge don daukan ma bakin Khaleel drinks, hollandia daya kadae ta gani sauran duk giya ce ta dan tabe baki har da xata dauki hollandian, sae kuma ta fasa tayi tsit kmr me naxari, murmushin mugunta tayi ta dauki wine din kwalba biyu ta fito ta sauka downstairs, tace “sannunku” snn ta nufi kitchen dan dauko faranti da cups ta daura wine din, Khaleel ya bi ta da kallon mamaki, bae san lkcn da ya mike ya bita kitchen din da sauri ba, ya samu har ta gama daura su kan faranti xata fito ya rikota da sauri yace “ke meye hka kike yi, me ya kai ki dakina” ta fixge hannunta tace “A’ah me nayi, daga na dauko ma bakin ka lemo shine nayi laifi” kuma rikota yyi da sauri ganin fita xata yi yace “kina da hankali kuwa” ta buge hannunsa tace “Allah xan maka ihu idan baka sakeni ba, to me xa su sha sun kwaso kishin ruwa” ganin da gske take yasa ya marairaice ya rungumota yace “pls listen ba lemo bne wnn wllh, ba ki ga hollandia a fridge din bne” tana kallonsa tace “to meye” ya hade rae yace “wnn kuma ba matsalarki bne” bude baki tayi tace “ohh hka ma xaka ce min ko to wllh sae na kai masu in ba lemo bne to meye guba ce ko me? Allah sae na kai masu don irinsu kadae na gani a gidan” Khaleel duk ya birkice mata yana rike da ita yace “stop it plss wllh ba lemu bne, tarnish din image dina kike son yi ko me” ta hade rae tace “to oya cika ni na ji” a hankali ya saketa, ta juya da gudu xata fice daga kitchen din ta kai yyi saurin rikota ya matse ta jikinsa ya kwashe kwalaban dake kwance kan farantin ya ajiye su cikin sink, sae kiciniyar kwace kanta take tana cewa ashe dae kasan abinda kke to wllh sae na kai masu, matseta yyi jikinsa ganin ynda take daga murya yasa ya rufe idonsa ya saka bakin sa cikin nata da sauri, still tayi ta xaro ido a tsorace tana kallonsa, sulalewa ya ga tana neman yi hkn yasa ya hadata da bango ya shiga mata wani kiss na fitan hnkli, kuka ta saki a tsorace tana turasa jikinta na rawa, sae taga kmr bae ma san tana yi ba.

~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar

32…..

Da kyar Ashnaah ta iya kwace kanta daga

hannun Khaleel ganin yana neman kai su kasa ga

zip din rigarta da ya soma xuge wa, mikewa

tsaye tayi jikinta na rawa ta dauki dankwalinta da

ya fadi kasa da sauri ta nufi kofa xata shiga falo,

yyi saurin rikota ya mayar da ita jikin bangon, ta

sulale kasa a tsorace ta toshe bakinta da

hannunta gudun kar ta saki ihun da take shirin yi,

hawaye na bin kuncinta, shi kam komawa yyi ya

hade kai da bango ta daya side din, Ashnaah ta

hade kanta da gwiwa ta shiga rera kuka, ya juya

a hankali yana kallonta, idonsa ya kada yyi jajur

hka ma lebbansa, mikewa Ashnaah ta kuma yi da

sauri xata Kuma fita ya fixgota xata saka ihu ya

bude kofar da xae sada ka da garden din gidan

dake kitchen din ya turata waje ya rufe kofar,

mayar da kansa yyi jikin bango yana mayar da

numfashi, can dae ya dago bayan numfashinsa ya

dai daita, ya juya a hankali ya jingina jikin bango

yana tunanin ynda xae koma falo gun bakin sa ga

shi bbu lemo, jikinsa ba laka ya nufi kofar da ya

tura Ashnaah ya bude a hankali ya fita, Ashnaah

ta Mike daga xaunen da take da sauri hawaye

shabe shabe a fuskarta ta koma baya a tsorace,

kallo daya yyi mata ya dauke kai ya nufi cikin

gida gun mai gadi, xama yyi kan bencin da mai

gadin ke xaune mai gadin na masa sannu da

fitowo ya dan shafa kansa yace “lemo xaka je ka

siyo min da ruwan gora Abdul, nayi baki bbu

drinks a gidan, kayi amfani da kudin hannunka

idan ka dawo xan Baka, kayi sauri don Allah xan

jira ka a nn” cike da ladabi mai gadin ya amsa

snn ya fita da sauri, bayan kmr Minti goma ya

dawo rike da five alive guda biyu a Leda da table

water biyu, Khaleel ya karba yyi masa gdya snn

ya nufi back yard don shiga kitchen, Ashnaah na

ganin sa ta kuma mikewa tsaye da sauri a

tsorace, bae ko kalli inda take ba ya shiga kitchen

din ya daura drink din daya da ruwa kan faranti

snn ya nufi falo, suna ta hira abunsu Khaleel ya

karaso falon ya ajiye drinks din hannunsa yana

kirkiran murmushi yace “Sannun ku” Al-ameen

yace “kai kuma daga ku kawo mana drink kae da

matarka sae ku makale a kitchen, minti nawa xa

muyi mu bar maku gidan ban da abin ku” Al-

ameen ya karashe mgnr yana kallon Khaleel yana

yar dariya Matarsa na taya sa, Khaleel ya ji

kunya ssae amma ya waske yace “ka ji ka da

wata magana daga na tsaya taya matata girki

shine laifi, dariya Al ameen yyi yana kallon

maryam yace “lallae kam mun ga alama girki ku

ke.” Shi dae Khaleel bae kuma cewa komae ba

sae mikewa da yyi ya dauko boyz din abokin nasa

yana tamvayarsu ajin da suke a sch, da kyar

Ashnaah ta iya mikewa a hankali ta shigo kitchen,

duk jikinta yyi sanyi ji take kmr har lkcn bakin sa

na cikin nata, xakin bakinsa kawae ke mata yawo

a nata, kasa shigowa falon tayi duk sae taji ma

kunya take ji, dubara ya xo mata ta dauki

indomin ta da ta dafa da safe ta saka shi a micro

wave, sae da ya dumamu snn ta fiddo shi ta juye

a plate ta bare eggs din da ta dafa ta daura kai

snn ta dauki fork biyu ta sa a abincin ta gyara

daurin dan kwalinta ta fito falon, dakewa tayi

tana kirkiran murmushi tayi masu sannu da xama

snn ta karaso falon ta ajiye abincin kan center

table tana kallon yaran tace “ku xo ga abinci na

dafa maku children” karasawa kujera tayi ta

xauna tana kallon maryam da ke binta da kallo

duk sae ta tsargu ta fara kame kame tace “Anty

me xan girka maku, naga kar yaran su ji yunwa

ne shi yasa na tsaya dafa masu indomie”

Maryam tayi murmushi tace “haba dae yi xaman

ki amarya yaushe muka karya da har xamu daura

wani” Ashnaah tace “to Bari in bari xuwa anjima”

ko kadan bata bari suka hada ido da Khaleel ba

shi ma kuma hka don kin kallon inda take yyi, duk

suka xama kmr wasu munafukai, kasa xama tayi

a falon don duk sae ta jita a takure, ta mike tana

kallon maryam tace “bari in je sama anty ina

xuwa” Maryam tace “to sae kin sauko” karfe sha

daya saura Al ameen yace xa su wuce, Khaleel

yace “haba dae da wuri hka frnd ku tsaya kuyi

lunch mana” Al ameen yace “ma yi a gidan mu,

gwara mu Baku waje Yau Sunday ku huta da

kyau, kira mana amarya muyi sallama”

Sisters wata baiwar Allah ta kirani daxu wae ana

sa nmbrta a karshen nvl din nn kuma sae ayi ta

damunta da kira ana tsammanin ni ce, to ni kam

gskya bn san Wanda ke editin ba yana sa nmbrta,

don hka plss ba nmbrna bne ku bar kiranta bbu

ddi hka nn, masu yi kuma Allah ya shiryesu

Ameen.

~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar

33…..

Kwance Khaleel ya samu Ashnaah kan gado, tana ganinsa ta mike xaune da sauri ya hade rae ya dauke kai yace “ki fito kiyi masu sallama” bae jira me xata ce ba ya juya ya fice daga dakin, ta bi sa da wani kallon tsana, bedroom dinsa ya shiga, ba a dau lkci ba ya fito ya sauka kasa, bayan fitarsa da minti uku tayi tsaki ta mike ta sa hijab dinta ta sauko kasa, kin shigowa falon tayi ta tsaya daga bayan kujera tana masu sallama tana murmushi don gani take kmr sun ga abinda Khaleel ya mata a kitchen, tsaye ma ta samesu xa su fita, Al-ameen ya fiddo dubu goma ya ajiye gefen kujera yace “gashi amarya kiyi hkuri tunda mijin naki bae ga daman gayyata ta bikin ku ba, sae kuma wani lkci, idan kuma ya ga dama ya kawo ki inda muke to Alhmdllh” Ashnaah ta sunkuyar da kanta tana murmushi tace “Ae kam xan xo ko bae kai ni ba” Maryam tayi dariya tace “Da ko kin kyauta wllh” shi kam Khaleel bae ce komae ba ya durkusa gaban kidz din abokin nasa ya Ciro dubu biyar ya damka ma babban yace “gashi ku sha chocolate boyz, kar kuma ku ba dad din ku sae mum kun ji” dariya kawae yaran suka yi, Al ameen ya nufi kofa matarsa na biye da shi a baya yace “To Dr Khaleel mun xo mun yi xumunci sae kuma wani lkcn” Khaleel yyi murmushi yace “am so greatful frnd mu ma muna nn xuwa” Har waje bakin motarsu Khaleel ya raka su, Ashnaah kam kin fitowa tayi ta dauki kudin da Al ameen ya bata ta nufi sama, bayan kusan minti goma Khaleel ya shigo gidan ya kalli kujeran ya ga ta dauke kudin, ya haura sama xuwa dakinsa, yyi kwanciyarsa. Karfe daya Ashnaah ta idar da sllh Azahar har lkcn tana xaune kan darduman ta, ta kasa manta abinda ya faru daxu a kitchen, ko wani motsi tayi sae ta tuno scene din, hkn yasa ta kasa samun rest of mynd, ga wani yunwa da take ji kuma ta kasa sauka ta nemi abinda xata ci, mikewa tayi da kyar ta dauki electric kettle dinta ta nufi bathroom ta cire socket din washin machine ta sa na kettle din snn ta kunna ta fito, ko ba komae sae ta sha tean ta me kauri, sae da ta dauraye cup din snn ta ta Debi ruwan zafin ta dawo daki ta dauko kayan tean da har sun wuce rabi, sugar kam dama bae fi cube goma ya rage ba, ko kwakwaran kwana hudu kayan tean basu yi a dakinta ba, ta hada tean ta shanye snn tayi kwanciyarta nn da nn bacci ya dauke ta. Bude kofar ta da aka yi ya sanya ta farka a dan tsorace ta mike xaune da sauri tana kallon kofar, Khaleel ya shigo fuskarsa a daure yana mata mugun kallo yace “wa kika kira min da waya ta?” Ta dan xaro ido kmr munafuka ta ki cewa komae, ya daka mata tsawa “ba mgna nake maki ba”, ta sunkuyar da kai don ko hada ido bata son yi da shi ynxu, murya can kasa tace “momyna na kira” tsawa ya kuma daka mata yace “dis shud be ur 1st nd last tym, at d first place ma me ya kai ki dakina” Ashnaah dae bata ce komae ba, ya tsaya yana mata mugun kallo can yyi kwafa ya karaso cikin dakin ya jefa wayar kan gadonta ya juya ya fice, ta bi sa da harara snn tayi tsaki can ciki, daukar wayar tayi ta Duba ta ga 5 min ago mum dinta ta kira kuma ya daga, dialing nmbrta tayi da sauri, bugu biyu aka daga cike da doki tace “momyna” mum dinta ta amsa daga daya bangaren tace “Na’am fateema ya kike” Ashnaah kmr xata yi kuka tace “lfya lau momy, ya gida” mum tace “lfya lau” Ashnaah ta dan yi jim snn tace”Abbana fa” momy tace “yana Abj” a hankali Ashnaah tace “momy in na xo baxae Kore bi ba” muryarta na rawa ta karashe mgnr, momy tace “ki bari sae in yana Abuja sae ki xo fateema,” Ashnaah ta dan yi shiru nn da nn hawaye ya cika idonta a hankali tace “to momy me yasa Ashfah bata xo ba” Momy tace “kiyi hkuri Abbanku ne ya hanata xuwa, amma xata xo watarana, fatan dae kuna lfy bbu matsala ko” Ashnaah ta shiga share hawayen da ke xubo mata tace “ehh momy amma ni ban san shi ba wllh” momy tayi shiru snn a hankali tace”kiyi hkuri Allah xae maki sakayya” kasa cewa komae Ashnaah tayi, hkn yasa momy tace “to sae wani lkcn knn” Ashnaah ta gyada mata kai kmr tana ganinta hawaye na bin kuncinta a hankali tace “to ki gaida Inna” katse kiran tayi ta ajiye wayar ta shiga rusa kukan takaici, ta kai kusan minti talatin tana kuka Khaleel ya shigo dakin, kallo daya yyi mata ya dauke kansa ya karasa kan gadon ya dauki wayarsa ya fice daga dakin. Da la’asar tana xaune kan darduma ya bude dakin ta ya tsaya daga bakin kofar yace “in kin ga dama ki shirya xa ki je gaida kanwar Abbana” daga kai tayi tana kallonsa, shi kam tuni ya bar wajen, tayi tsaki tace “ba sae ka xo ka ja ni ba” gudun kar ya kuma dawo wa dakin ta shiga uku ne yasa ta mike a hankali ta fiddo kayanta ta, sae da ta fara shiga bathroom tayi wanka snn ta fito ta shirya, Karfe biyar ya kuma bude dakinta yana sanye da shadda sky blue colour, yana mata mugun kallo yace “amma baki san ke nake jira ba ko” ta mike ta dauki hijab dinta ta bi bayansa, bayan mota ta bude ta shiga abunta, ya juya xae mata mgna Suna hada ido ya kasa cewa komai yyi saurin dauke kansa ya bude driver seat ya shiga yyi warming motar suka bar gidan.

~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar

34…..

Biyar da kusan rabi Khaleel yyi parking a compound din su

Meenah ya fito yana kallon agogon hannunsa ya nufi cikin gidan,

Ashnaah tayi tsaki ta bude motar ta fito ta kulle snn ta bi bayan

sa, bbu kowa falon ya haura sama, ita kuma ta samu kujera ta

xauna, tana karema falon kallo, ko ina tsaf sae kamshi ke tashi, ba

a dau lkci ba Anty fiddausi smll mum dinsa ta sauko dauke da

murmushi a fuskarta ta karaso cikin falon tana ma Ashnaah sannu

da xuwa, Ashnaah ta dan sunkuyar da kanta ta sauka kasa da

ladabi ta gaisheta, hkn ba karamin mamaki ya ba anty ba, ta

amsa da fara’arta tana tambayarta ya gidan, Meenah ce ta sauko

kasa Momynta tace ta dauko ma Ashnaah drinks ta nufi kitchen

sae ga ta ta dawo da faranti ta dire gaban Ashnaah tayi gaba

abunta, Ashnaah ta bi ta da harara, Khaleel ne ya sauko daga

sama ya xauna gefen smll mum din tasa yace “sannu Momy na”

ta hararesa tace “me kke min a sama” yyi murmushin da ya

bayyana dimples dinsa da fararen hakoransa yace “nothin mum

kallo na tsaya yi a bedroom din ki” Satan kallonsa kawae Ashnaah

take, ya daga kai ya kalleta ta dauke kanta da sauri tayi kmr kallo

take, ya Mike ya nufi fridge ya bude ya dauko ruwa ya dawo falon

ya xauna, hira suke tayi da mum din tasa ita dae Ashnaah mayar

da hnklinta tayi kan program din da ake a TV, momy tace “xa ku

jirani Khaleel xan dan fita in dawo ynxu” yace “its almost magrib

fa mum ina xa ki” tace “eh nasani ba dde wa xan yi ba, gidan

Hafsa xan tafi” yace “OK xa mu jira ki, ki gaida min ita don Allah

in kin je” ta hararesa tace “wato ita ce ka raina baxa ka gidan ta

ba ko kana ganin kan ku daya” Khaleel yyi dariya yace “not so

wllh mum, xan je in Allah ya yrda” sama ta nufa ta dauko makullin

motarta da mayafi tace ma Ashnaah sae ta dawo ba dde wa xata

yi ba snn ta fita don xuwa gidan kanwarta. Khaleel ya Ciro

wayarsa yyi dialing nmbr Zeenat yace “mu hadu garden mu yi

mgna Zeenat” katse kiran yyi ya mike ya fita daga falon Ashnaah

ta bi sa da kallo snn ta ja dogon tsaki ta tabe baki, Zeenat ta

sauko sanye da wani material dinta me kyau ja da milk colour ta

yafa mayafi milk colour, tun xuwan su gidan bata sakko ba sae

lkcn, ta dan yi murmushi tana kallon Ashnaah tace “Sannun ku da

xuwa” Ashnaah ta galla mata harara tace “ke dae xan ma sannu

da xuwa, gun ki na xo xa ki wani ce min sannu da xuwa” Zeenat

bata ce komae ba ta nufi kofa a sanyaye ta fita, bayan kmr minti

goma da fitan ta sae ga Meenah ta sauko ta nufi kitchen da sauri,

Ashnaah ta bi ta da kallo snn tayi tsaki, duk ta tsane su gaba

daya, abinda ta ji Khaleel ya ce a waya ya dawo mata da sauri,

wae sauko muyi mgna, to wacce mgnan xa su yi, da sauri ta

mike a xuciyarta tace “Ae sae na ji wllh wllh” ta nufi kofa da sauri

ta bude ta dan leka tsakar gidan ta ga ba kowa, hkn yasa ta fito a

hankali ta durkushe a balconyn da sauri don kar a ganta ta shiga

tunanin ta inda xata gansu a gidan, a dudduke ta fito daga

balconyn ta nufi inda take tunanin kila xata gansu duk da bata san

kan gidan ba, tafiya take kmr munafuka tana duddukawa, duk inda

taga alamar hanya ne saka kafarta kawae take, tayi mmkin girman

gidan kmr gidan su Khaleel, can ta hangosu xaune tsakiyar flowers

kmr xae shige jikinta, ta sauke ajiyar xuciya, alhmdllh har ta shigo

garden din knn ta fadi a xuciyarta, Ta duka ssae don kar su ganta

ta shiga bin bayan flowers din da ya kewaye garden din har ta iso

bayan wata flower inda ta tabbatar xata dinga jin abinda suke

cewa ssae, ta duka da sauri ta ji sun yi karo da abu kmr mutum

ssae ta tsorata har ta wage baki xata saka ihu ta ga Meenah ce,

Meenah ta rufe bakin ta da sauri ita ma a tsorace alamar

Ashnaahn tayi shiru, shiru Ashnaah tayi tana kallonta, sae kuma ta

juya tana kallonsu Khaleel, yana xaune dab da ita yana facing

dinta kan kujera, ita kam sae wani sunkuyar da kai take, Ashnaah

ta ji Khaleel yace “kin yi shiru Zeenat” sae ga hawaye a fuskarta a

hankali tace “ya Khaleel ni bna son komawa gida ynxu, nasan ina

komawa Abbana ba tausayina xae ji ba dole sae ya hadani da

Umar I knw” Khaleel yyi shiru yana kallonta snn yace “ba xae yi

hka ba Zeenat xae ji tsoron a sake rasa ki, wata daya Ae ba wasa

bace duk sun yi nadama na tabbatar maki, ni ynxu mum din ki

kawae nake ji ma kince tana da hawan jini” Da sauri Zeenat tace

“xan iya kiranta ko ynxu ne in mata bayanin komae I knw she wil b

very happy hearin frm me after a long tym” Khaleel ya dan yi

murmushi yana shafa sajensa yace “kar ki kirata tukun, ynxu dae

ki ban digit din dad dinki I knw wat 2 do” tayi shiru tana kallonsa

a dan tsorace, wani Sabon hawaye ne ya shiga bin kuncinta ya

dago kanta da sauri yace “wae kukan me kike Zeenat” sunkuyar

da kanta tayi da sauri, a hankali tace “bana son rabuwa da kai ya

Khaleel” shiru yyi yana kallonta, ya dago kanta yana murmushi ya

rungumota jikinsa yace “kar ki damu Zeenat we re still togeda bbu

abinda xae raba mu” shiru tayi bata ce komae ba ya shiga share

mata hawayen fuskarta da mayafin jikinta snn yace “to ban digit

din dad” Ashnaah da ke ta wani xufa kmr me jin xafi ta juya tana

kallon Meenah dake ta tabe baki tana kallonsu, a hankali tace”kin

fito da wayar ki don Allah” murya can kasa Meenah tace “me xa

kiyi da shi” Ashnaah tace “plss ki ban” Meenah ta bude pattern

din wayar ta snn ta mika ma Ashnaah, dae dae lkcn da Zeenat ta

shiga kira ma Khaleel nmbr dad dinta yana sa wa a wayarsa,

Ashnaah ma ta shiga kwashewa da sauri da sauri, har Zeenat ta

gama snn tana kallon Khaleel a hankali tace “watch ur wordz dear,

kar kuma ka nuna masa kai ka daukeni don abun baxae mana

kyau ba” Ashnaah ta mike da sauri ta na kallon Meenah tace “tashi

mu je” Meenah ta jawo murya kasa kasa tace “ki jira su tashi

mana sae mu bi ta kitchen” ba musu Ashnaah ta koma ta xaune

kan carpet grass din, Khaleel ya mike yana kallon Zeenat yace

“tashi mu shiga kafin mum ta dawo its almost magrib” Zeenat ta

mike ya kama hannunta suka nufi cikin gida ta front yrd, mikewa

Meenah tayi da sauri tace “kin dae iya gudu ko” Ashnaah ta Mike

tace “eh” snn suka nufi cikin gida ta kofar kitchen da gudu kar su

Riga su shiga, sama suka nufa da gudu Meenah ta bude dakinta

suka shige suna mayar da numfashi.

[10/10, 6:43 AM] ‪+234 701 117 6189‬: ~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar

35…..

Khaleel na shigowa falon yyi mamakin rashin ganin Ashnaah, ya juya yana kallon Zeenat da ke bayansa yace “ina yarinyar nn take” Zeenat ma ta shiga bin falon da kallo tace “xaune naganta daxu kafin in fita ban san inda tayi ba kuma” juyawa da sauri yyi ya fice daga falon xuwa gun mai gadi, “don Allah baba kaga wata ta fita daxu” mai gadin yyi shiru snn yana girgixa kai yace “gskya bbu Wanda ya fita tun bayan fitan hajiya” wani ajiyar xuciya Khaleel ya sauke ba tare da ya sani ba, ya juya ya kuma komawa cikin gidan, har lkcn Zeenat na tsaye gun da ya bar ta, sama ya nufa ya bude dakin Meenah, Meenah na xaune kasan dakin sae faman hira take ma Ashnaah dake xaune kan gadonta tana kyalkyala dariya, tsayawa kallonsu yyi da mamaki, Ashnaah ta dan yi tsaki tace “dalla ci gaba Meenah” Meenah ta Mike daga xaunen da take a kasa ita ma tayi tsakin tace “ni tsoro ma aka ban wllh, mutum in xae shigo dakin mutane ba sae yyi sallama ba” karaso wa cikin dakin Khaleel yyi, Meenah ta nufi bathroom dinta da sauri ta shige ta rufe, Khaleel na ma Ashnaah wani mugun kallo yace “me kike yi a nn” xaro ido tayi tana kallonsa tace “ban gane me nake yi ba, don me ka kawo ni nn, ba don in yi xumunci ba, don kuma ina hira da yar uwarka shine nayi laifi” ta tabe baki ta dauke kanta, kallonta kawae ya tsaya yi, can yace “tashi ki fita” bae rufe baki ba ta galla masa harara tace “sllh xan yi” a fusace ya karaso inda take ya fixgota ta mike a tsorace ta rike hannunsa tace “don Allah kayi hkuri wllh xan fita dama sllh na shigo yi” bata jira me xae ce ba ta fice daga dakin da sauri, dole a bayin kasa tayi alwala yace Zeenat ta dauko mata sallaya tayi sllhn a falo, Zeenat ta sauko rike da darduman ta mika ma Khaleel snn ta koma sama, Ashnaah ta tabe baki tace “ni dae bn aiketa ba, kuma in har ita ke sllh kae to baxan yi ba” Khaleel yace “kin fi ta tsafta ne” mikewa Ashnaah tayi a fusace tace “wnn ce ta fi ni tsafta, Ae da na ji haushi wllh, ko kai ka gwada min tsafta bare wnn bnxar” mikewa yyi yana nunata da yatsa yace “watch ur tongue” ta dauke kanta ta ja tsaki, ya nufi sama don yin alwala ya tafi masallaci. Ashnaah na idar da sllh momy ta shigo, Ashnaah ta yi mata sannu da xuwa ta amsa tace “ke kadae kuma a falo fateema me yasa baki hau sama ba, ina su Aminan suke” Ashnaah tayi murmushi bata ce komae ba, momy ta nufi kitchen, sae ga ta ta fito rike da abinci da drinks a faranti ta kawo ta ajiye gaban Ashnaah tace “ga abinci fateema” Ashnaah tace “ngd momy” takwas saura Khaleel ya shigo gidan, Ashnaah na xaune da momy da Zeenat a falo, momy tace Zeenat ta kawo masa abincin sa kan dining, yace “wllh mum ni kam a koshe nake,” Momy tace “me kaci xaka ce ka koshi?” Ashnaah tace “dama hka xae ce momy, sae mun koma gida yace sae na masa girki” da sauri Khaleel ya juya yana kallonta, ta galla masa harara, momy tace “to ku tafi da shi mana, amma da Daren nn wani girki xa a yi in an koma gida” Khaleel yyi murmushi yace “to momy xan tafi da shi” mikewa Khaleel yyi yace “momy dare na yi bari mu kama hanya” momy ta Mike tace “to bari in sa maku kulan a leda” dinnin ta nufa sae ga ta ta dawo da abincin ta mika ma Khaleel, yyi mata gdya Ashnaah ta mike tace “bari mu yi sallama da Meenah” sama ta nufa Khaleel ya bi ta da kallo ba daman ya bi ta, ta samu Meenah ta fito daga wanka tace “ke xa mu tafi, dan yi min copyn din nmbr nn a paper” Meenah tace “to har ynxu ba ki gaya min me xa ki yi ba Ae” Ashnaah tace “ke dae ki rubuta min, yaushe xa ki xo” Meenah tace “aa ni tsoron mijin nn naki nake” Ashnaah tace “dalla can ki xo, me ya isa yyi maki ina nn, Ae baxan bari ba” Meenah tace “to gobe idan Allah ya yrda xan xo” Ashnaah tayi murmushi tace “ko ke fa” nmbrs din Meenah ta kwafe mata a takarda ta mika mata, Ashnaah ta karba ta ce “yawwa kawas sae kin xo” snn ta fice da sauri. Har suka bar gidan Khaleel bae daina Satan kallon Ashnaah ba, sae da suka bar anguwar snn yyi parking yana kallonta fuskarsa a hade yace “me kika je yi a sama” Ashnaah ta ce “sallama fa naje muka yi” yana kallonta da kyau yace “kina ji na” ta yi shiru tana kallonsa, ya ci gaba “bbu ke bbu yarinyar nn, kika bari na sake ganin ku tare sae na…” Da sauri tana hararansa tace “A’ah, sbda me ba yar uwarka bace” fixgota yyi yace “ni kike tambaya sbda me” da sauri tace “aa kayi hkuri na ji wllh” yyi kwafa ya turata, yace “meye kike boyewa cikin hijab” ta Ciro turaren da momy ta bata da sauri ta nuna masa, dauke kansa yyi ya ci gaba da tukinsa. Karfe tara saura Khaleel yyi parking a gidan sa, ya fito yana jiran Ashnaah ta fito, ta fito snn ya kulle motarsa ya nufi cikin gida, ta dan yi tsaki ta shiga bin sa a baya, falo ta same sa a xaune ya kunna TV, yana bude abincin da smll mum dinsa ta basa, Ashnaah ta tsaya daga bayan kujerar da yake xaune ya juya da sauri yana hararanta yace “meye kika wani tsaya a kaina” ta koma baya tace “aa dama cewa xan yi in kawo plate ka debar min don ina jin kunya ban ci da yawa a can ba kuma ynxu yunwa nake ji” tsayawa kallonta kawae Khaleel yyi, can ya girgixa kai yace “kika bari na tashi wllh sae kin sha mamaki, ta shi min a bayana” ya karasa mgnr cikin tsawa, ta koma baya da sauri don ta ji tsoron tsawan da yyi mata, can tayi tsaki ta nufi sama kmr xata tashi sama.

36…..

Karfe sha daya da kusan rabi Ashnaah na kwance dakinta bayan ta gama shan tea, kmr warce ta tuna abu ta mike xaune da sauri ta nufi gaban madubinta ta dauki takardan da Meenah ta rubuta mata nmbr dad din Zeenat tana kallo, to ynxu ita ina xata samu wayar da xata kira nmbr nn, ta koma gefen gadonta ta xauna tayi tagumi tana tunane tunane, duk fa na ynda xata samo waya, bude kofar dakinta aka yi ta boye takardan da sauri a bayanta tana kallon kofar, Khaleel ya shigo dakin rike da kulan abincin yana kallonta yace “mayya! kin sa na kware hankalinki ya kwanta, sae ki cinye abincin” yyi tsaki ya fice daga dakin, Ashnaah ta tabe baki tace “ni ba mayya bace sae dae in kai ne mayye” ta mike ta dauko abincin ta bude taga kadan ya ci, naman kam bata ga alaman ya taba ba ma, tayi murmushi ta dauki spoon din ta shiga cin kayanta, tana gamawa ta shiga wanka, ko da ta fito hijab kawae ta xura bayan ta goge jikinta ta dauki kulan da ta ci abinci ta fita don xuwa ta kai shi kitchen.

~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar

37…..

Ashnaah ta tabe baki ganin duk ya kashe wutan gidan sae dim blue light da ya bari a kunne a falon, kitchen ta nufa ta kunna wuta ta ajiye abin hannunta a sink snn ta kashe wutan ta fito ta kulle kitchen din ta nufi sama, har ta bude dakinta xa ta shiga sae kuma ta juya tana kallon kofar Khaleel, to ko dae ta sato wayarsa ynxu ne tayi abinda xata yi don bata son ya riga ta kiran dad din Zeenat, a hankali ta nufi kofar falonsa, ta kusa minti biyar tana tunanin ta shiga ko kar ta shiga, daga karshe ta murda kofar a hankali ta leka falon ta ga a kashe wutan falon yake, hkn yasa ta shiga ta karasa xuwa bedroom dinsa cikin sanda, ta ji kofar ma a rufe, gabanta ya shiga faduwa, to in idonsa biyu ya xata yi knn, tunanin hkn yasa ta kuma tsorata ta juya da gudu ta koma can bakin kofar falon xuciyarta na bugawa, kamshin sabulu da ta dinga ji ya gauraye duk falon yasa tace to ko dae wanka yake, komawa kofar dakin tayi ta kasa kunne bakin kofar taji kmr saukan ruwa a bayi, hkn yasa ta murda kofar a hankali inda Allah ya taimake ta ma kofar ko kadan baya kara, ta leka dakin taga dim bedside lamp ne kadae a kunne, ta shiga dakin ta nufi gaban madubi da sauri ta laluba bata ga wayar ba, dudduba gado ta shiga yi tana laluba ko ina ko xata gani amma bata ga alamar waya ba, ba karamin haushi hkn ya bata ba har ta fidda rae xata fita ta hango wayar can kan bedside drawer ta daya bangaren da take tsaye, da sauri da sauri ta nufi gun, ta duka ta dauki wayar, ta juya xata bar wajen knn taji an bude kofar bathroom, ji tayi kmr an buga mata guduma a kirji tsabar faduwar gaba, ta tsaya cak har lkcn wayar na hannunta sae rawa jikinta yake, da mugun mamaki Khaleel ke kallonta, ta dake taki kallon inda yake, ta ajiye wayar hannunta ta juya da sauri xata bar wajen yyi saurin fixgota ta fado kirjinsa, dama kuma dae dae nn take kai sa, ta dago kai a tsorace tana kallonsa, ssae taji tsoron ynda ta gansa ta rufe idonta da sauri ta mayar kan faffadan kirjin nasa ta saki kuka tana cewa “wayyo ni fa agogo na xo dubawa na daki na ya tsaya”

Like · 2 · Reply · Report ·

~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar

38…..

Khaleel ya dago kanta yana wani irin murmushi yana kallon fuskarta, runtse idonta tayi ta ki Budewa tana kuka a tsorace tana cewa “Don Allah don annabi kayi hkuri agogo na xo dubawa ne” ji tayi ya dauketa cak, ta bude ido a tsorace ta gansu kan gado, wani Sabon kukan ta fashe da tana kkrin mikewa da sauri ya matse ta jikinsa, cikin tashin hnkli ta shiga cewa “wayyo don Allah kayi hkuri baxan sake ba wllh” wani irin kallo yake mata da idonsa da ya canxa launi, ta shiga turasa a rude tana kuka tana nasa hkuri, bata ankara ba taji ya saka bakin sa cikin nata ya shiga mata wani mugun kiss lkci daya yana kkrin cire mata hijabin jikinta, tunda take bata tsorata ynda tayi ba a lkcn barin ynda ta gansa kmr ba shi ba, fixge fixge ta shiga yi amma ta kasa kwace kanta, bbu abinda yafi daga mata hankali irin ynda tasan xani kadae ne jikinta, tsaf ya cire hijab din jikinta, Ta rike xaninta gam ganin yana neman cire mata shima, jikinta na rawa cikin kuka ta shiga cewa “wayyo na shiga uku don Allah kayi hkuri wllh xani kadae ne jikina plsss kayi hkuri” rungumeta yyi gam yana mayar da numfashi, bbu abinda take ji sae bugun xuciyarsa da saukan numfashinsa a wuyanta, ita dae tana rike da xanin ta gam jikinta na rawa har lkcn, turata taga yyi ya mike da sauri ya nufi bathroom, bata tsaya wani tunanin ba ta mike da gudu ta fice daga dakin ba tare da ta bi ta kan hijabinta ba, ta shige dakinta ta kulle da key ta xube nn kasa ta dinga rusa kuka jikinta na rawa har lkcn, ta ci kukanta me isarta snn ta Mike xaune har lkcn xuciyarta bae bar bugawa ba, ynxu da abu ya shiga tsakaninsu ya xata yi, tab da ya cuceta ya lalata mata rayuwa kuwa, tunanin hkn yasa wani mugun tsanarsa ya dirar mata a xuciya, ta mike a hankali ta nufi kan gadonta ta xauna, ae da ta ba wnn axxalumin kanta gwara Allah ya dauki ranta, tsakin takaici ta ja, ta Mike ta bude wardrobe dinta ta dauki dogon rigar baccinta ta sa, snn tayi kwanciyar ta ta ja bargo nn da nn bacci ya dauketa. washegari da safe tana wanka taji fitar motarsa, ta ja tsaki ta gama wankanta ta wanke bathroom dinta snn ta fito ta gyara jikinta ta sa doguwar rigar da ta fito da ta sauka kasa don neman abun kari, a rufe ta tadda kitchen din, ta bude baki tana kallon kofar da mmki, ji tayi kmr ta balle kofar, ta ja dogon tsaki tace “banxa kawae axxalumi” a fusace ta koma sama ta xauna kan gadonta, sae kuma ta fashe da kuka tana kiran momynta, ta kusa minti goma tana kuka, kawae ta tuna kudin da Al ameen ya bata, ta mike da sauri ta bude Jakarta ta dauko, murmushi tayi ta cire dubu daya a ciki snn ta mayar da sauran ta sauka kasa abunta ta nufi gun masu gadi, gaisheta yyi da ladabi tace “lfya lau dama Aiken ka xanyi” yace “to madam me xa a siyo maki” tace “eatry xa ka je ka siyo min abinci ko ma wani iri ne” yace “to madam amma sae David ya dawo ya tsaya bakin gate tunda mai wanki baya nn,” Ashnaah tace “to barayi ne a anguwar da baxa ka je ka dawo ba ynxu” yace “aa ba hka ba madam, oga baya son ana barin gate hka nn sbda ke wae” tsaki tayi ta juya ta bar wajen tana cewa sbda gidan sa dae ba ni ba, tana kwance falo tana kallo aka danna bell ta Mike da sauri don tasan abincin aka kawo mata, tana karba ta kulle falon ta dawo ta bude taga jollof ce da nama, sama ta nufa ta wanke hannunta snn ta sauka ta shiga cin abincin ta, tana gamawa ta koma sama ta shiga bayinta ta sha ruwan tap snn ta fito ta kwanta sae bacci. cikin bacci taji ana danna bell din gidan, ta sauko da sauri gabanta na faduwa, ta dan leka kofar taga fuskar Ummi, wani kara ta saki ta bude kofar da sauri ta rungumeta ba tare da ta lura da sauran kawayen nata ba, Aisha tace “wato ummi kadae kika sani ko” juyawa tayi da sauri tana kallonsu ta wara ido cike da jin ddi tace “waw amma kun burgeni wllh don Allah ku shigo, kai naji ddi ganin ku wllh” rasa abinda xata basu Ashnaah tayi, ta nufi sama da sauri ta Ciro dubu daya cikin kudinta ta sauko tace masu tana xuwa ta nufi gun mai gadi, ta basa kudin tace soft drinks da ruwa ba duka xae karbo mata, ya karbi kudin snn ta juya ta koma cikin gidan, “amma wa yyi maku kwatance ku ka gane hka” Ummi tacev”Anty shafa mana, wae Ashnaah ya maganar karatun ki, baxa ki lallaba mijin ki ba ya bari ki koma, Kinga next month xa mu fara exams fa” Ashnaah ta marairaice ta xauna tana kallonsu tace “Ku ce Allah next month be exams” bilkisu tayi dariya tace “Sae ma mun ce Allah ko” Ashnaah kmr xata yi kuka tace “to wa xae bar ni in koma ynxu…” sae ta fashe masu da kuka abun dariya abun tausayi, ummi ta danne dariyarta tace “to meye abun kuka, baxa ki lallaba mijin ki ba ya bari ki koma” nn da nn Ashnaah ta daina kukan ta hade rae tace “waye mijina kuma” Ummi da sauran suka kwashe da dariya suka ce “mai gidan nn mana” Ashnaah ta hade rae tace “kun ga in kun san xarafi na ku ka xo ci to ku tashi kuyi tafiyar ku ngdd” ssae suka dinga dariya Ashnaah da ta kulu matuka ta rasa ma me xata ce masu, Khadija tace “kinga ynxu dae ayi facing reality, wllh ki lallabasa ya bari ki ci gaba da karatun ki kar ki cuce kanki” Ashnaah tace “in lallaba wa? tabdi” tsaki tayi dae dae lkcn da aka bude kofar falon, Ashnaah ta mike da sauri kuma a tsorace don ganin Wanda xae shigo, Khaleel ne ya shigo falon yana sanye da farar 3qtr da bakar polo yana rike da leda a hannunsa, hanjin cikin Ashnaah sae da ya kada dob tsoro amma ta wani hade rae duk da irin ynda gabanta ke faduwa ta koma ta xauna,cikin tafiyarsa ta kasaita ya karaso cikin falon yana kallon frnds din nata, Ummi ce kadae tayi karfin halin gaishesa, ya amsa murmushi dauke a fuskarsa snn sauran ma suka gaishesa ya amsa duk yana tambayarsu ya hanya, suka amsa da lfya lau snn ya ajiye ledan hannunsa nn gaban Ashnaah ya nufi sama, Aisha tace “wae wnn shine mijin naki Ashnaah” Ashnaah ta tabe baki tace “gashi kin gane ma idon ki kuwa” Bilkisu tace “waow amma ya hadu ya hadu har ya gaji kai!” hade rae Ashnaah tayi amma bata ce komai ba sae tabe baki da tayi, Aisha tace “tabdi, wnn din ne baki so Ashnaah, wayyo ina ma ni na samesa” Ashnaah ta kuma hade rae bata dae ce komai ba, Ummi kam hmmm kawae tace, Maryam tace “to baxa ki tafi ki masa sannu da xuwa ba” a fusace Ashnaah tace “Don Allah ku rabu dani” ummi ta mike tace “kun ga muna da lecture Karfe daya ku tashi mu kama hanyar sch, gashi ma mijinta ya dawo mu kama gabanmu” Ashnaah tace “haba plss da wuri hka dama ba yini Min kuka xo ba” kmr xata yi kuka ta karashe maganar, Ummi tace “kar ki damu xa mu dawo fateema, muna da test ne Yau wllh” Ashnaah ta bude ledan da Khaleel ya ajiye mata taga take away na abinci ne da drinks, tace “to ga abinci ku tsaya ku ci plss” duk suka ce a koshe suke, ta bata rae tace “au hka xa ku min” dariya suka yi suka ce kar ta damu sae sun kuma dawowa, suna tsaye bakin kofa Khaleel ya sauko shima xae fita, Ashnaah ta juya tana kallonsa tace “wae xa su tafi fa” rasa ma me xae ce mata yyi, can yace “OK ina xuwa” snn ya koma sama, ummi tace “kai Ashnaah to me xae mana” saukowa yyi yana rike da car key yace “mu je in sauke ku to” da sauri Ashnaah tace “A’a kudin mota fa xa ka basu kasan inda xa su ne”

~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar

39…..

Dubu biyar Khaleel ya ciro ya mika mata yana kallonta, ta karbe

kudin ta bi bayan frnds dinta da sauri don har sun bar falon suna

dariya, bin ta yyi da kallo ganin ynda take tafiya har ta isa gun

frnds din nata snn ya kauda kai, da kyar Ashnaah ta tilasta su

suka karba kudin don kin karba suka yi da wae sun gode, Khaleel

dae na tsaye daga bakin kofa yana danna wayarsa lkci lkci ya kan

daga kai ya kallesu, ummi tace “to ki taya mu yi masa gdya

Ashnaah, sae wani lkcn kuma” da sauri Khaleel ya daga kai yana

kallon Ashnaah jin sunan da ummi ta kirata da shi wae Ashnaah,

meye kuma Ashnaah, Ashnaah kam har bakin gate ta rakasu snn

ta dawo abunta, har lkcn yana tsaye daga bakin kofa, ta gefensa

ta bi xata shiga falon ya fixgota yana mata wani irin kallo yace “wa

ya baki izinin shigo min da baki gidana?” Duk da ta dan tsorata

amma hkn bae Hana ta dakewa ba tace “to ni nasan ma wa ya

kawo su ba kawae ganinsu nayi ba nima” kallon cikin idonta yake,

ita ma hka, sunkuyar da kanta tayi da sauri don hka kawae taji

kunya ya kamata tuna abinda ya faru jiya da daddare da tayi, ko

hkn ya tuna shima oho, don kawae gani tayi ya dauke kai shima

ya saketa ya nufi gun dayan motarsa da ke Parke a parkn space

din gidan, don Wanda ya saba fita da ya baro shi a clinic,

Ashnaah ta shige falon da sauri abunta, sae da ta ji fitar motarsa

snn ta bude abincin da ya kawo mata, tuwo ta gani da miyar

vegetable yaji nama da kaza, nn da nn ta mike da sauri ta hau

sama ta wanke hannunta ta sauko ta shiga tura kayanta, bude

kofar falon aka yi ta juya da sauri har xata boye abincin ta ga

Meenah ce, ta Mike da sauri tana washe fararen hakoranta tace

“lah ashe dae xa ki xo, shigo mana kika tsaya daga bakin kofa”

Meenah tace “amma dae Khaleel baya nn koh” Ashnaah tace

“waye kuma Khaleel” tsakaninta da Allah tayi tambayar don manta

sunansa take, Meenah ta harareta, da sauri tace “ohh ya fita ynxun

nn, kinsan ni manta sunansa ma nake wllh wllh” Meenah ta karaso

falon har lkcn tana hararan Ashnaah tace “sunan mijin naki kike

mancewa” Ashnaah tace “wllh mance sunansa nake, khaleed ko

wa yake, to wae ma ba sae ka damu da mutun xaka rike sunansa

ba” Meenah ta fashe da dariya tace “ban gane ba, ke da sweetyn

naki kuma” Ashnaah ta tabe baki tace “sweetyn su dae, Sweetyna

na inda yake, Allah sarki usman” Meenah da mmki tace “ban gane

ba” Ashnaah tace “ae idan da Akwae Wanda na tsana a duniya a

ynxu bae wuce dan uwanki ba, Allah yasa baxa ki ji haushi na ba”

Meenah ta xaune nn gabanta tace “ke bani in sha, ae nima duk

duniya bn jin Akwae wnda na tsana irinsa, amma ina kuka hadu

da shi to har kika yrda kika auresa, ae da na ganki kafin lkcn bikin

da na baki shawaran kar ki auresa don….” Ashnaah ta fashe da

kukan takaici ta shiga ba ma Meenah lbrin ynda Khaleel ya aureta,

har ta gama lbrin bakin Meenah a bude yake, don kanta daga

Karshe ta rufe bakin tace “ikon Allah, sae kace a film, amma shine

kike xaune har Yau a gidan sa baki san ynda kika yi kika fidda

kanki ba” Meenah ta girgixa Kai da mugun mamaki tace “kan bu,

amma naga kkrin ki ae in nice wllh wllh bna kwararren sati biyu a

gidan ka, ka hada ni da abbana ka raba ni da momyna, kayi

sanadin daina karatuna uban me xan yi gidan ka, kai har kin bn

haushi wllh, wayyo ina ma ni ce” Ashnaah ta dan marairaice tace

“to bn san ya xan yi ba Meenah, bbu irin fitsarar da bana masa

amma sae dae ma ya nakada min shegen duka” Meenah ta xaro

ido tace “duka? Kika tsaya yake dukan ki, amma ke bnxa ce wllh”

Ashnaah tace “to ae ba iya ramawa xan yi ba baki ganin ynda

yake ne, Kinga wani lkcn ma da yunwa yake bari na fa wllh, ynxu

ki tafi kitchen ki ga a kulle yake tun safe yar shinkafa na bada

kudin a siyo min” ta karashe mgnr kmr xata yi kuka, a hnkli

Meenah tace “amma dae tsaya, baki basa kan ki ba dae koh”

Ashnaah tace “sae kace ina hauka tabdi” Meenah tace “to

alhmdllh, amma dae meye to na kishi da kika ji ya ce xae aure

Zeenat har da wani daukan nmbr babanta” Ashnaah tace “kishi

kuma, ae so nake in gaya ma Baban Zeenat din shine ya dauke

masu yar su don su hukunta shi” Meenah ta fashe da dariya tace

“kuma fa hka ne, to ynxu kin kirasa din ne, Ashnaah tace ” ina

naga wayar kiran, ae bani da waya, ki ara min naki ynxu in kira”

Meenah ta xaro ido tace “baki san xa a iya ganowa ba, kuma

gashi Zeenat din tasan nmbr na” Ashnaah tace “to ina da dubu

takwas in baki ki siyo min waya karama sae a sa Min sim, ae

kudin xae isa ko” Meenah tace “to mu tafi tare mana” Ashnaah ta

xaro ido tace “ae ya gaya ma masu gadin kar su bar ni in fita, da

ana bari na in fita da tuni na gudu na kara gaba ae” Meenah ta

fashe da dariya, Ashnaah tace “bari in dauko kudin” meenat tace

“to amma ba ynxu xae dawo ba dae ko, kar ya xo ya sameni in

shiga uku” Ashnaah tayi dariya tace “ae sae dare yake dawowa

gantalallen”

~Dr Khaleel ~ By Khaleesat Haiydar

40…..

Ashnaah ta sauko rike da dubu takwas din da ya rage cikin kudin da aka bata ta mika ma Meenah, Meenah ta kirga snn ta xuge jaka ta xuba su ciki ta kulle, tana kallon abincin gaban Ashnaah tace “to ina kika samo tuwon nn” Ashnaah ta dan tabe baki tace “wae fa kansa ya siyo ma xae ci to da ya gan ni da baki sae kunya ta kamasa kmr xae nutse shine fa ya ajiye min, kinsan dae ba sata kadae bne abun kunya” dariya kawae Meenah ke yi, ita kam komae na Ashnaah dariya yake bata, gata dae yarinya amma in ta xaro maka mgna sae kace babba yyi ta, Ashnaah na kallonta da mamaki tace “ae gskya ne, ko ruwan fa da xan sha gidan nn bbu sae dae in je in sha na famfo duk tsutsa, ko me aikin gidan mu wllh ruwan gora take sha, to ina dalili” Meenah tayi dariyarta me isarta tace “to shi wani ruwa yake sha tunda bbu ruwa a gidan” Ashnaah tayi murmushi ta mike tace “ina xuwa in nuna maki” sama ta nufa ta bude falonsa ta shiga snn ta nufi fridge dinsa, a rufe ta tarda fridge din ta cije dan yatsa a xuciyarta tace “ae sae na nema wllh” bbu rabon xata wahala ta hango keyn kan fridge din ta bude da sauri tana kallon ciki, wines din basu fi biyar ciki ba, biyu iri daya, uku iri daya, kinkimansu tayi gaba daya ta nufi gun Meenah ta dire su gabanta ta nemi guri ta xauna tace “kin gansu nn” da mmki Meenah ke kallon kwalaban ta daga tana kallon Ashnaah tace “wnn ae giya ce fateema” Ashnaah ta tabe baki tace “to su ne ruwansa a gidan nn, in ya kafa kai baya ajiyewa sae ya kwankwade gaba daya” Meenah da kanta yyi mugun daurewa tace “dama Khaleel na shan giya” Ashnaah tace “gashi ko kin gani, suna can da yawa a fridge dinsa kala kala” Meenah tace “haba shi yasa ko da yaushe xan ji fridge dinsa a rufe idan naje can gidan su” Ashnaah tace “to ynxun ma an gaya maki a bude na samu, da kyar na samo makullin,” Meenah tace “dole ko da yaushe xaka gansa cikin rashin fara’a, kin san Allah tunda nake kallon arxiki bae taba hada mu ba” Ashnaah tace “ga tuwo ki ci bari in je inyi sllh, ko azahar bn yi ba” Meenah tace “to je ki dawo in baki wata shawara” Ashnaah tace “to” snn ta nufi sama don yin alwala tayi sllh. Khaleel na xaune office bayan ya fito daga theatre ya jinginar da kansa jikin office chair dinsa idonsa lumshe kmr me bacci aka bude office dinsa, ya bude ido da sauri don ganin wanda xae shigo, Ameesha ce ta shigo office din da sallamarta, ya mayar da kansa ya lumshe idonsa, ta dan tsaya nesa da shi tace “ka gaji koh” ya bude ido yana kallonta yace “yep, bacci ma nake ji” tace “to abinci fa, ina tuwon da na kawo maka daxu” ta fadi hka tana dudduba abincin a office din, da kmr baxae ce komae ba sae kuma yace “sorry na bayar da shi” shiru tayi tana kallonsa, ya mike xaune da kyau yace “kin yi fushi ne” girgixa masa kai da sauri tayi, yyi murmushi yace “amma ae na ci kadan, vegetable din yyi ddi, kin yi kokari, u re a gud cook” murmushi tayi da ya kara fito da ainahin kyanta, a hankali tace “thank yhu” ya gyada mata kai yana murmushi snn yace “gida xa ki ynxu ne” ta gyada masa kai alamar eh, ya mike ya dauki makullin motarsa yace “mu je gidana ki min girki sae in kai ki gida” shiru tayi tana kallonsa, yace “ko baxa ki bne” a hnkli tace matarka fa, ya galla mata harara yace “waye hka” kasa cewa komae tayi sae kallonsa take, yyi tsaki ya kwashi wayoyinsa yana kallon agogo ya ga Karfe biyar saura, Yace “mu je in xa ki” ba musu ta bi bayansa suka fita ya kulle office dinsa, sae da ta fara xuwa office din dad dinta ta dauki handbag dinta snn ta sauko tayi ma sauran nurse din sallama ta nufi gun motar Khaleel don yana ciki yana jiranta. Ashnaah da Meenah na xaune har lkcn a falo, Ashnaah na digestin duk abinda Meenah tace mata, bbu irin abinda Meenah bata kintsa mata ba, gate suka ji an bude, Meenah ta mike tsaye da sauri tace “waye hka xae shigo” Ashnaah ta wara ido tana kallon agogo, jin karar motar Khaleel yasa ta kalli kwalaban wine din dake xube gabansu har lkcn bata mayar ba, mikewa tayi a tsorace tace “wayyo na shiga uku shine ya dawo, me ya dawo da shi ynxu” Meenah ta xaro ido ita ma a tsorace tace “kin shiga uku ko na shiga uku,” kwashe kwalaben Ashnaah tayi ta nufi kitchen da su da gudu jikinta na rawa sae kuma ta fito da su duk a rude, sae ca take na shiga uku ina xan Kai su xae iya shiga kitchen ya gansu, kitchen ta kuma komawa da sauri ta boye su cikin store, ko da ta fito bata ga Meenah a falon ba, xata bar falon ita ma aka bude kofa, ta juya da sauri tana kallonsa nn da nn ta hade rae, ya kwaso takalman da ya gani bakin kofa da mamaki yana kallon Ashnaar yace “takalman waye wnn”

~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button