HAUSA NOVEL

GAMO DA KATAR Complete Hausa Novel

Tofa mao karatu kundai ji wanan

Banda*charji kuyi maleji da wanana
*Not editing*

More commetes *more typing*

 

Glden grl ke magana mai son farin cikinku

Akoda yaushe

 

*Ammyn kairat*

*GAMO DA KATAR*
(yar makahi)

*Na*

 

Yar mutan *(jibiya)*
AMMYN KHAIRAT

 

*LABARI MAI TA6a ZUCIYA*

(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)

 

тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя’s αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09

*BISMLLAHI-RAHMANIR-RAHIM*

*PAGE* 1⃣2⃣

Malam kadawo”? Inna take tambayarsa ei Na dawo harkin’yi sallah ei Na yi

Barci Narim din ta koma wallahi tunda ta sha madara ta koma bacce wayyo bai war Allah”

Kai dai Bari malam yarinya Abin tausai haka Allah ya tsaro mata”

Wai malam wake buga mana gida?” tunda safe gashi mu baqine ba sanin mu Akayi ba

Wallahi mai gidan’ne yazo yace”man bayan ya fito daga sallah Asuba ya hadu da wani bawan Allah” yace mashi yan uwanshi sun kama hayar gidan shi”

Kuma ga kud’in haya har Na shekara goma tapdi shekara goma malam yace” wallahi haka yace”

Kai Allah dai yasa’kama Alhji Malam da Alkairi da Ana samun’ irin’su An cikin ‘Alu’ma da Anji dad’in zama dasu gashi dai ba mutum bane Aman yasan yaka’mata ”

Allah yabiya’shi malam yace” Ameen” inna tace malam bama ‘zauna da yunwa ba ta shi nake Nafita maqwabta Na samo mana Abinda zamuci” ei gaskiya hakane fita kigani tace”to”

Narim dake kwance ta d’auka ta goya sannan ta d’au sandar malam tare da mayafi ta yafa ta fito da tafito waje tsaye tayi tana tunani ina zata nufa tadubi gaba da yamma daga bisani tayi gabas tana tafe tana dogara sanda”

Har’ takawo wajan kwata sai wata mata dake tafe yata Nata faman kuka tace” baiwar Allah tafo Nan wajan Nan kwatace takamo sandarta ta tsalla kata inna tace” mata Na gode tace bakomai Amman ku baqine dan Naga ban ta6a ganin’kiba inna tace” ei Baqine jiya muka zo Allah sarki nufa ko ince inji matar Ai ni makwabciyar’kice gida na Na kallon gidan’ku Allah sariki inji Inna to ita wannan mai kukan ki kama’ta sai kuka take;

Wallahi haka take dawan’nan shegen kukan Inna tace daman shi yaro haka yake da rigima wallahi ba kamar’ maryam rigimarta ta6a’ce tana magana tana zakud’a goyo kuma har iyawo sandar Inna na hannuta tana mata jagora sai’da ta’kawo gidan’da zata shi’sannan tace ina ta janki da hira bansan ko ina zaki’ba Niga gidan da zan’shigan kuma sunana saude Aman Ana’kirana da maman maryam gatanan yau kwananta sittin Aduniya sai kuka da rigima,

To Allah shiraya mana ita Ameen to yanzu ina kika nufa in’banisa Nai maki jagora to kin dai ganni ban masan inda zani’ba cinda ban’son ko ina ba Bara dai ce Nafito ; to cinda hakane mu’shiga nan inda zani gidan Alhji BELLO duk nan layin shi kad’ai ne mai kud’i yanada mahaukatan kud’i bana wasa ba gidan shima Abin kallo’ne Inna ta ware ida’nunta kamar tana gani tace” masha Allah

Shi lamarin ubangiji haka yake ya yi wani mai kud’i ya yi wani talakka wani yaba shi haihuwa wani ya hana shi wani yaba shi ya’ya mata wani ya bashi ya’ya maza wani kuma duka zai had’a mashi da mazan da matan wani kuma sai ya hana mashi haihuwar gaba d’aya

Ya yo ka kurma ya yoka bebe wani kuma zakiga qurqu ne wani qafa daya ga’reshi wasu kuma duka biyun ya basu wani hannu daya wani hannu biyu wani ido daya wani ido biyu wani ko dayan sai kiga bai da shi wani kuma duka yana da du Aman bai gani kamar nina’n inba kin sani ba ko kin’ ganni da sanda bazaki ta6a cewa ban gani ba haka Allah ke Al’amarin shi kuma duka yana son bayin shi babu wanda yafi wani Awajan’shi sai wanda yafi jin tsoron’ da bauta’ mashi ‘dayin duk Abinda ya umar’ta Allah kasa muda’ce maman maryam tace”Ameen”

Inna tace ni sunan Inna inada yata daya gata goye sunan ta Narim muma ba mu dad’e daga’ma wanka’ba
Ah Ah masha Allah Allah shiraya mana Narim Ameen

 

To tunda haka’ne Bara zaki to mushiga dan yau Nama’yi lati dan yanzu haka jira nacen sadakar kunu’ne Akeyi kulum kuma Alhji Bello yanada matuqar kirki munajin’dad’n zama da shi

Kasan’cewarmu talakkawa bai qya mace’muba yana nan’nan damu matar’shima Akwai kirki so sai”

Inna tace” Haka Ake’son mtum ya kasan’ce ko da’yaushe mai tai’makon ma buqata in’dai Allah ya’hore maka kai ‘kokad’an’ne bada sai Allah yaqara bud’ad’a maka Aman mutane basu gane hakan kowa kanshi yasani Allah kasa mudace’ Ameen

Inna taci gaba da cewa gashi ni ban sani ba ai da natafo dawuri Na zuba kunu, maman maryam tace bakomai mu’shiga sai kije wajan hajiya zata baki waje Azuba’mako in ki’kai mata’bayani batada matsalla to shikenan mutafi

Haka suka tsallaka zuwa gidan Alhaji Bello mai gadi ya bud’e masu qofa suka shiga harabar gidan cike take da yan Amsar sadakar koko garo’bobinan da kwanoni Anjera birjet suma masu Amsar kokon dun jera layi ya’yin da yara qanana suma ga nasu layin sunyi Abu qa quruciya sai turoroniya suke wannan ya ture wancan wancan ya ture wancan haka dai suke ta’yi ya junansu wasu kuma matan suna zaunene bisa benci,

Bayan maman maryam tabi layin kokonta sai tace’ma Inna mu’shiga ciki ki Amso Abin zuba kokon Inna tace to ta jata zuwa ciki

Da salama suka shiga hajiya na zaune kan kushin hakimce dan ta kuma yana gem salamar ta Amsa musu tare da yi masu baraba maman maryam ce kushi go suka shiga suka gaishe’ta ta Amsa masu fukarta sake,

Narim dake goye ta motsa tana kuka Inna sai jijigata take baiwar Allah ku zauna mana kukayi tsaye maman maryam ba quwa’kikayi naga ban sonta ba? Ei wallahi hajiya baqine jiya sukazo gidan malam halliru suka sauka wannan gidan na haya Ayya Allah sarki to ku zauna ki bata ta sha take ta kuka maman maryam tace hajiya ta fiya zamuyi da man Abin zuba kunu zaki Ara’mata, to shikenan kai Amar tashi shiga kichine d’auko mata kofi mai marfi oky wanda takira da Amar yace yaro ne bai wuce shekara 8 da gudu ya shiga kichine baiwar Allah ki sauke yarinyar nan kibata nono tashi kiketa faman jijigarta”

Inna tabi umar’nita ta zauna ta sauke Narim sai ga kofin Amar ya kawo to ke maman maryam jeki bi’mata layin kunu kafi ta gama maman maryam tace” to tafita,

Inna dai bata ba Narim nono ba cinda bashi ke gare’taba ta dai kifatane ga cinyarta tana rurugata hajiya tace dan Allah kiba ta sha dan wannan bayi mata zai’yiba ba’shi zai sa tayi shuru ba’ Inna ta d’ago ida’nunta kamar tana’gani tace’ batada ‘ruwan nono sun dauke madara’ce nake bata,

Allah sarki inji Hajiya kai wannan matsalace babba ta rashin ruwan nono kawo tanan mugani Hajiya ta matsa inda Inna ke zaune ta Amshi Narim ta d’aga ta sama tana mata tawai

Tare dafad’in kai masha Allah yarinya kyakyawa kamar kiba’ni ita Amar zoka gani Amar ya taso ingani Ammy ta nuna mashi Narim kai Ammy kyakyawace ga gashi Anti yalash kenan yanata shafa kanta Ammy wanne gida suke gaskya ina son’ta nasa’mu kanwa makwabtan’mune Ammy ta bashi Amsa tace bakaji maman maryam na fadin gida malam halliru suka kama haya yace”ouuh malam halliru mai kaba Ammy tace ei shi kai gaskiya Ammy sai na ruqa zuwa gidan saboda ita da mata bar’mana ita nan Inna dao bace komai ba sai murmushi take kuma taji tana son mutana’n saboda suna son Narim ita kuma iskan’nan mai kad’awa duk wanda ke son Narim to itama tana son shi kuma ta yarda da maganar maman maryam da tace Hajiyar nada kirki gaskya hana dan ta gani ,

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button