GAMO DA KATAR Complete Hausa Novel

Malma yafito saga kewaye yana dogara sandar.shi Inna tace malam kaga yana hjiy ta Aiko ?
Malam yace Maya wadanne irin Maya gasunan dai wallahi Maman maryam gayamashi tunda bamuda ido balls mugani
Maman maryam tace katifa Ce da bargo da fillo guda biyu sai laidar qasa da Akwatina guda ukku wadan da zakusa kayanku
Abun zuba ruwa dardumar sallah buto ci kuloli komai dai Na buqata ta hado maku.
Kai Allah ya saka mata da Aljanar fiddausi inji malam suka “Amsa da ” Ameen”
Maman maryma ta shiga dakin tafito da kayan da kecikin tana miqama Inna Rana Ajewa domin shi Amar wasanishi yake tai ma Narim itama harda dariya tana daga qafa,
Ta fito da komai na dakin ta share daman basu kaya bane masu yawa Mayan Narim ne masu Kyau da tsada maman maryam tayi mamakin kayan ko INA suka same su oho Aikinta taxi gaba dayi Inna na tai maka mata ta gyara mata komai tsab harta da kayan su said da tasa musu cikin Akwati Narim duk ta cire su daga cikin laida ta shirya mata su ita ma Inna na shrya Na malam cikin Akwatin dadi da ba wash Maya bane masu yawa kala goma ne kuma Rabin su duk tsumma har Inna tafi shi kaya .
Maman maryam ta,Yi mamakin yawan kudin da tagani cikin Kayan Narim ita kanta batasan yawan kudin ba .
Said tacema Inna ga wannan kudin ki Adana su Inna tace sasu cikin kayan Narim maman maryam ta sasu ko ta Aje .
Sai da suka gyara komai sannan tai ma Inna sallama Inna Na tai mata godiya sannan tace, ta sake miqa gai,suwar ta ga hjiya Karin ta shigo
Tace to
Maman maryam race Amar nan zan barka ko Ah Ah yace yana shafa sumar Narim dake kwace ga kanta Baki kirin da ita kamar ba ai mata Asking suna ba sabida tsawon ta da yawanta
Inna gata tayi barci bara naje nai sallahr Azahar sai Na kawo maku Abincin rana to Amar malam sake Alwalla yace Amar
A kwai. Masallaci Nan kusa Amar yace ei Akwai qofar gidanmu to muje ka kai no yace to ya kama sandar shi suka tafi inda maman maryam ta qara yima Inna sallama tabisu
*more comments more typing*
*Golden girl me magana mai son far in cikin Ku da nushadin Ku*
Ammyn khairat????
*GAMO DA KATAR*
(Yar makahi)
*NA*
Yar mutan (jibiya)
*AMMYN KHAIRAT*
*LABARI MAI,TA6A ZUCIYA*
(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя’s αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09
*BISSIMILAHIRA-HAMANI-RAHIM*
*PAGE 1⃣4⃣*
_________Bayan sun fito daga gidan su Inna Amar Jaye da sandar malam,har’bikin Masallacin qofar’gidan su ya kai shi sannan yace”malam ga masallacin’nan kashi ga, nima bara Nayi Alwalla malam yace to,Amar na gode Allah shi maka Albarka Ameen inji Amar ita kuma maman maryam ta shiga zuwa cikin gidan salama tayi hajiya Jidda na ,zaune maman maryam kun dawo INA Amar halan shi can ya tsaya”? tare muke da shi sallah ya tsaya,yi
Okay dan nasan shi game da San,yara wallahi kam wani yaron haka yake da San yara inji maman maryam tace” hajiya An gyara mata komai ya Yi tsab tana godiya kuma
Ahh ba komai maman maryam ai yiwa kai ne to ga Abinci can cikin kula ki wuce da shi Allah ya hutar da,gajiya Ae kin’sha aiki.
Bakomai Hajiya daman mu mun saba da wahala wannan ba komai ba ne. Humm maman maryam to shi kenan na gode, to sai Anjima Bayan Amar yaci Abinci hajiya Jidda tace ya dau Nasu Inna ya kai masu. Ammin kenan mutum niyar kirki,
Shi malam hard’o Bayan sun fito salla nan ya hadu da malam halliru wato mai gidan da suke haya,
Malam halliru yace malam An’samu fitowa “?malam hardo yace wallahi na samu fitowa Kasan zaman gida sai mata,wallahi hakane to muqarasa rumfar tawa kagan’tacan ba nisa ke Akwai ba suna tafe suna hira kamar sundad’e da sanin juna,
Bayan sun zauna malam halliru ya jawo Abinci sukaci suka hauda da fura mai dan karan sanyi tasha madara da nono gami da k’an’k’ara???? sai dad’i???? da suka qoshi suka shiga hirar duniya.
Akan siyasa da kuma kasuwanci da Yayi tsaye chak saboda rufe boda da baba buhari ya,Yi kowa na jinjiki ba musu kud’n ba talakka’wan babbar matsalar ma yanda zubar da jini ya Yi yawa haka dai suke hirasu kuma malam halliru na tukkar igiyar shi.yace malam yanzufa sanar hannu Ce kawai mutum zaiyi ya jidadi itace kawi baka faduwa gareta, Aman komai za,kai sai Ahankali da kajaraba sanar Hannun nan kagani to malam koyamani yanzu kuwa Nan ya hada mashi igiya ya bashi ya kuma nuna mashi yanda zai Yi dayake ba gani yake ba sai yace karunga saqawa hagu da dama duk yadda zai Yi ya fada mashi da Baki Abinka ga mai kwakwalwa ya iya dan danan.
Ata qaice Nan malam hardo ya koyi tufkar igiya da tabarma shiyasa Akece mashi malam hardo mai igiya.. Bayan malam halliru ya Rassu sai ya gaje shi. *Agurguje Nake maku*
____*LAGOS* kimani wata biyu kenan da 6atan Narim bata ba labarin ta Momy Na fama da jinya ta ciwon zuciya domin haryazuwa wannan lokacin itama ba daran da bata kwana kuka tana sallahr nafila tana gayawa Allah kuma tana dan samun sauqin da muwarta ganinta kawai Ake tana daurewa,ne saboda Nuraim Alhaji BELLO kuwa ya’zuwa yanzu yasaki zan can wata Narim yakama harakar gaban shi,
Ga Nuraim yau lafiya gobe ciwo momy na tausaya mashi ba kadan ba.
Yanzu su Narima suna da wata ukku da haihuwa tun ranar da suka dawo hospital Nuraim ya shiga D’akin shi ya dau book da bro ya fara rubutu Akai wato kamar diya rine yake rubuta WA
Duk missing dinta da ya,Yi saida ya rubuta da kwanta WA ciwo da Yayi dominta sai da ya rubuta da mafalkin da yake na dan tsohon nan shima ya rubuta hatta maganganu da suke da tsohon ya rubuta.
Nuraim ya tashi daga yanda kuka San shi bai,da Aiki sai Na kallon droying din Narim da yazana yake bai wal wala bai magana da kowa mutum mai raha da tsokana ya komai miskili.
Ko wajan momy bai zama yana d’aki kamar kullum yai tai ma zanan Narim wasa kamar yanda yake mata in Tanana n Abin na damun momy sosai.
Ko makaranta da yake zuwa yaro ne mai qoqari da hazaqa malamai Na Alfahari da shi Aman yanzu duk yasa’karce za,Azo Ana darasi zahiri Allo yake kallo Aman hankalin shi bai wajan wani lokaci sai An ta6o shi yake dawo WA hayacin’shi kokuma in,malam ya tambaye shi game da Abinda ya koyar mai makon yabada Amsa sai kaji ya Ambaci sunan Narim mai makon rubutu sai yaci gaba da zanan sufar Narim ko class work Aka basu to shi Narim zai zana kala suna mashi fada wani lokacin harda bugu yanzu sun qyalai shi domin Abin Na shi ya girmama kwarai sukejin ba,dadin Abinda yasamu dalibin nasu mai hazaqa Wanda ko kafin malam yai tambaya shi Yayi inkuma malam yai tambaya shine farko Amsawa kulum shike Na daya class din su bai ta6a wuce Na daya ba Aman yan’,zu har na biyar yake bai gane komai bai fahimat komai sai wannan Zane ,
Malam mansu sungaji sun kawo qarashi gida India sukace d’an su yana da damuwa so sai bai da wal wala bai Gane komai gashi sun kirashi sun tambaye shi matsalar shi yace ba komai to ko yanda junnu duba da yane da yake dan dai kwa,kwal warshi bata iya zana wannan Zane na macce kuma maccen ma jaririya duk suka bude ma Alhj Bello books din shi duk wada ka buda drowne din Narim ne Alhji BELLO yace ya gode kuma zai tsawa ta mashi komai zai dai dai ta sannan ya shaida masu cewa photo n qanwar shi Ce yake zanawa wadda ta 6ace watanni ukku kenan to sun shaqu sosai. Suka Ce to A dai tayashi da Adu,a kuma Abin cikin lafiya shi karda Abin yazo ya ta6a mashi qwa’qwal’wa su zasu tafi Allah ya kyauta gaba inji malam man su.