GAMO DA KATAR Complete Hausa Novel

Bayan tafiya su Alhaji Bello tagume????
Yayi duk Abin duniya Ya sha mashi kai ya Dade dayin Dana sani na Abinda Yayi yanzu gashi dan shi Wanda yafi soyuwa Agare’shi ke cikin matsala,
Momyn Nuraim yanzu ya zamuyi kinji Abinda malam man yaron nan sukace miye Abinyi to tayi Ajiyar zuciya in Alhaji banda ta cewa wannan lamari sai Adu,a ka wai zamuyi to kira man shi ta tashi ta nufi d’akin Nuraim yana kwance kan gado ya Yi rubda ciki shi kad’ai yanata surutu yasa drowning din Narim yana cewa matana kinyi qiba fa wata ukku sai kace kinyi wata biyar wannan kuma tu haka yanyanyan Kinfi Narima Kyau da qiba gaki Yar bulbul..to dariya ta isa hakanan sarki dariya tashi kisha Madara yauwa sai yatada takardar zanan zaune momy tajima tsaye tanajin Abinda yake cewa shi bai Masan ta shigo ba .Nuraim momy ta kirashi ya juyo ya tashi zaune tare da rungume takardar kamar ya rungume jariri yace Na,am momy yaushe kika shigo Nuraim kenan inji momy to tayafa zaka San na shigo cinda Narim ta dauke maka hankali wallahi kuwa momy wasa name mata to task Abban ka na kiran ka yace to da takardar zanan yafita zuwa Kiran Abban Na shi momy tabi shi da kallon hawaye masu zafi suka zubo mata lallai Nuraim ya zauce wannan qaddara Ce babba Allah ya doro masu Allah kabani Ikon cinye ta Ameen
Goge hawayen ta tayi sannan tabi Bayan shi
Zaune yake kan carpet gaban Abban na shi, yace Abba gani momy tace kana kirana ei Nuraim Abinda yasa na kiraka shine kasan dai malam Lanka sunzo to qarakka suka kawo sunce yanzu baka maida hankali ga karatu sai shirme da Zane hakane .
Abba nifa INA karatu suke ganin kamar banyi Aman duk Abinda suke inaji kuma INA ganewa.
Kana ganewa to miyasa kake faduwa ko Not bakayi sai Aikin banza dago kanshi Yayi ya dubu Abban Na shi yai murmushi yace Abba ba Aikin banza bane name Zane kuma matana nake zanawa tafiye man komai da komai itace rayuwa kai Nuraim yaro da kai har kasan rayuwa duka shekara ka nawa shekara takwass humm to wallahi zanyi maganinka cinda Abinka iskan cine bai yuyuwa INA zuba maka kudi baka karatu inayin Asara
Bani mugani minene hannun ka ya kwace takardar hannu shi ouu shirmenne Wanda kasa bayi run makaranta ya ya he takardar dan Allah Abba kar ka yagaman kaya wallahi zan dai zanyi karatu sosai nazama dan kasuwa kamar yanda kakeso dan Allah karka yaga Aman INA sai da ya yage takardar gutsin gutsin sanan yace har sauran na dakin ka yau sai na yagesu cinda Abinka iskanci ne ya tashi yanufi dikin shi da gudu Nuraim yabi shi yana fadin Ah Ah Ah Abban dan Allah kar kai Mani haka
Ita kanta momy magana take da ya barmashi kayan shi Aman INA Nuraim sai kuka yake kamar ranshi zaifita momy kice ya,Yi haquri momy dan Allah
Duka harta da books din shi gaba daya ya yayyagasu duk wata takarda da ta danganci Narim sai da yalalatata yazuwa yanji Nuraim ya Yi wata irin qara yaja dogon gurnani ya sulale qasa some momy tayo kanshi da hanzari Alhji kaga irin ta zaka kashe man yaro nace kabari yarinta Ce zai bari Aman kaqi har yau shene zai bari kinaga yaron nan Abinci shi sai gaba yakeyi Abu wata ukku yaqi ci yaqi cinyewa ko shi ya haife ta Ai ya isa ya manta da ita ya haqura qara da nai mashi haka yanzu zai manta da ita Arayuwarshi
Humm Alhj kenana idan kuma haka Allah ya tsara mashi ka isak ka canza qaddara shi
Sai Kasan yanda za kai da shi na zuba mashi ruwa bai tashi ba ko nufashi baiyi inkuma ya mutu ka futa . tafita Rana zuba kwalla dakin ta ta nufa dan taji Narima na kuka
To kadan dai ne kuyi maleji da shi
Takuce
Golden girl
*GAMO DA KATAR*
YAR MAKAHi
*NA*
YAR MUTAN (JIBIYA)
*AMMYN KHAIRAT*
(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя’s αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09
*LABARI MAI TA6A ZUCIYA*
TARE DA ALQALA’MIN ✍???? *GOLDEN GIRL*
PAGE 1⃣5⃣
_____________duk inda hankalin Alhji BELLo yake ta’she yake; duk wani tai makon da zaiba Nuraim ya’bashi Amman Abu yaci tura,hajiya hajiya kina jina?” Wannan wane irin Abune?”kin San halin da yaro nan yake ciki,Aman kin tafiyar’ki Momy da ta dauko Narima daga d’akin ta tace” inna’son halin da yake ciki ya kake’so nai maku?” Koma wanne hali yake ciki ai kai kasa’shi, sai kasan yanda za’kai da shi.
Ouuu!!! Haka ma zaki “Ce” ei haka zance wai ya kake’so muyi dani da yaron’nan tafashe mashi da kuka hankalin Alhji BELLO in Yayi dubu to Atashe yake dami zai’ji kukan matar shi ko suman dan shi yasan ba’qaramin Abubane kesa Hajiya Asama’u kuka ya’san cewa ranta Yayi qololuwa wajan 6aci; haba hajiya ba kuka zakiyi ba;kamata ya Yi ki tai maka man musan Abinyi ko?” Hummmm hajiya tace dolle hospital zaka kai’shi cinda bai falka ba sun kutar’shi Yayi duk ya memmeqe sai kace matacce haka yai waje da shi yasa mota momy tabiyo shi baya sa6e da Narima ita ta shiga ta zauna yaja motar da gudu Aka bude masu get………
Sun isa nurse sun bashi tai mako yanda ya kamata ya fal’fado Aman zuciyar shi ta samu matsala kuma sunyi mamakin yaro qami dan shekara takwass da lalura zuciya kuma sunyi fad’a so sai sun Ce sakacine da RAshin kula gashi yanzu ya samu matsa babba A zuciyar shi sun tabba tar mash in basu kiyaye ba to zuciyar dan su zata buga duk da ko yanzu ba tsira sukayi zuciyar ta kamu da ciwo Wanda sai sum bashi magani yana sha in Allah ya tai make su ya warke inko bai warke ba to sai Anashi cikon ta domin ta huje????????????????
Sun shiga ta shi hankalin so sai sun tausayawa dan su bama kamar momy shi kan shi Alhji Bello ya Yi Dana sani mara’r Adadi domin yasan duk shine silar komai shine silar shigar dan shi wannan hali yanzu ko ya Yi kai’co da da nasani n biye WA zuciya da sharin shaidan da nayi haquri da yarinyar nan da duk hakan bata faru ba wannan shi Ake’kira da kashe maciji baka sare wuyan’shi ba Allah ka kawo man sassauci da dauki Acikin wannan Al’amari Allah yafe man wofintar da Amanar da kabumu na wannan yarinya in tana Raye Allah kasadamu da ita ba dan halina ba Allah,
Ya kai duban shi ga Nuraim tunda wan’nan qaddara ya fada mashi yaro yabi ya zure ya rame ya fita hayya’cin shi
Satin au biyo Aka salamo su sun Dora shi kan magani ba laifi yana samun sauqi.
Haka Rayuwa tace gaba da tafiya da dad’i da ba dad’i mafalkin Narim bai dai nayi ba sai Abin da yaci gaba duk ranar da yayi mafakin ta da wasan da yai mata sai ya Rubuta kuma sai ya Yi drowned din ta yanzu iya yan shi zun zura mashi ido kuma suna taya shi da Adu,a ba su San 6acin ran shi ko kad’an saboda ciwon zuciyar shi har in yai zanan shi Aljhi Bello na cewa ya dauko mashi ya gani yana mamakin yanda yake zanan Narim har bai mance kama nun ta ba hummm ya za ai ya manta kamani ta cinda yana mafalkinata sani ke bakuyi ba Aljhi Bello yanzu da kan shi yake siyo mashi kayan yin Zane kala kala har da manta takardunan na Zane ..
Ba laifi yanzu makaranta yana maida hankalin shi A karatu malaman shi sun jidadin hakan 6an garan wal wala bai da wal wala har yanzu ba shi da Abokin hira sai Narim din shi ta Zane .