GAMO DA KATAR Complete Hausa Novel

Amar ta fara tadawa a hankali my Amar tana dan bubbuga gefen kujera’shi Amar can cikin barci yakejin kamar murya da kulum yake jira ya jita idon’shi yafara motsawa qarshe ya bude tarrrrr Akanta dayake wutar d’akin A kune take sai ya’yi tozali da Narim tana mashi murmushi ai bai San sadda ya tashi ba yana murza idanun shi da hannuwan shi Narim kece’ko mafalki nake ei nice my Amar ta shi kayi salla time din sallah na wucewa Ai bai’san sadda ya jawo’ta ya rungume taba ya hade baki shi da nata Narim ta zaro ido????ijin Abinda my Amar dinta kema ko Baki bai wanke ba shiko jikin shi har’rawa yake qyaleshi Narim tayi domin tunda suke da shi bai’ta6a Yi mata haka ba yanzu ma dan duk murnan ta warke ne da kuma missing dinta da yayi sai da ya tsotseta san ran shi sannan ya sake ta itako bata sake kallon shi ba tayi inda babanta ke kwance .
Shima tada shi tayi tana fadin baba ta shi kakusan makara sallah
Malam hardo ya tashi bakin’shi dauke da adu,ar ta shi daga barcci ya Yi meqa tare da kalmatar’shahada dauke A bakin shi Narim kece?”Akbar cuta ba mutuwa komai ya Yi farko to yanda qarshe haquri dai keda wuya .
Hakane baba cewar Narim ta kamashi ta kai’shi baking toilet tajira sai ya Yi Alwalah ya fito ta jawo sandar’shi Amar sai binta da kallo yake.
Sannan yace ah ah Narim daga ta shinki bara na kai’shi malam har’do yace Ammaru kaga ikon Allah ko”? Amar yace ei wallahi baba Nagano Malam hard’o yace ai babu Abinda fake dauwama sai ikon Allah hakane inji Amar yana kama sandar malam suka fita zuwa masallaci ita kuma Narim ta haura kan gado wajan Inna tana fadin Inna tashi muyi salla aiko Inna jin muryar Narim yasa ta tashi zaune .
Tare da fading Narimatu Narimatu kin tashi ouuuoo Allah mai iko da hikima .
Dayake tasan halin shurutun Inna intafara zuba to sai Allah kamata tayi tanufi toilat da ita tai tai Alwarlah suka tada salla …
Suna zaune. Su malam da Amar suka shigo dan shi Amar gidansu ya Shiga ya kama ruwa wanna ya fito sallah kuma sai da yai’ma Ammyn shin Albishir na Narim ta warke
Sun’dawo Narim ta basu labarin yanda sukayi da Alhaji malam da kuma takarda da chazbin da ya bata ta nuna masu shima Amar ta gaya mashi yanda Alhaji malam yace ta sanarda shi . sukayi hamdalla ga Allah mai kowa mai komai
qarfe bakwai dai dai na safe Ammy tazo gidan su hannuta dauke da plask na ruwan zafi shayi ne da madara da sugar da bomviter da many an breadi guda ukku.
Sai sannu takema Narim ta jawota ta rungume ta Tanama Allah godiya da yaba yarta lafiya.
Tace yarta mizaki ci Narim tace Ammyn na shayi zansha mai zafi uwar hanjina ta qulle Inna tace”kai Allah na gode maka yaushe rabon da inji wanna kalma har na tunada bara da kika fadi uwar hanjinki ta qulle wallahi MMN Amar in Narim ta tashi tsiyarta sai munyi nisa da bara sai ta Aza hannu bisa ta fasheman da kuka tana fadin wayyo ita wayyo kanta yinwa take ji uwar hanjinta ta qulle haka Zara Tara man. Mutane ba arziki zamu dawo gida .
Gaba dayansu suka bushe da dariya Narim tace Inna ai in ba haka nemaki ba Baki Gane na gaji da yau wan .
Ammy ta hada mata shayi hadin kabri ta. Bata sunata hirar’su cikin hara Ai Amar na dubawa yaga Narim ta sanqame ledar biredi guda ido ya zaro???? ya dubeta ya dubi ledar biredi itama ido ta zaro dan bata San ta sanqame Leda guda ba dariya sukayi gaba day an su Ammy ta dube su tace kai lafiya Inna tace ai ta samu sunfara kenan .barsu suyi yaushe Rabon’da muji haka Amar yace Amyy dubi doyarki ta tashi da Leda guda ta biredi Ammy itama kanta tayi mamaki Aman duba da yanda Narim din ta dau lokaci baci ba sha sai tace da Amar INA ruwanka ban San. Sa’ido tace Ammy nifa bai’mafa isheni ba ban’qoshi ba Ammy ta sake kwance mata wata ledar biredi ta meqa mata .
A ta qaice sai Narim ta sanqame laida biyu burodi
Sannan ta danji Nauyi nauyi
Wallahi INA mamakin yanda mafi yawancin group na writer’s suke bala’in samun comments daga Readar din su FNS din su namasu comments yanda ya kama ta Wanin group din sai kasamu comments sama da gufa Dari masoyan’su sun mashi Abin *yana matuqar birgeni so sai wallahi Aman ni ban samun haka ko miyasa”? Koko typing ne ban iyaba koko labarin ne ban iya tsarawa ba”? Narasa Gane dalilin da yasa ban samun comments yanda ya kamata kamar na sauran yan uwana marubuta shiyasa na dakata da rubuta littafin Abra saboda. Ba comments shima gamo da katar insha Allahu indai ban samun comments to shima INA maku da Albishi da zan da *katadashi cinda banyi nisa* ba .
*Inkuma wata matsalace tasa ban samun comments dinku to INA maraba da shawar’warinku na Gode*
*PAGE2️⃣0️⃣*
________________????India new Delhi hospital momy da Alhahi Isah da kuma yar’su Narima yau’kwanan’su ukku hankalin’su duk A tashe domin har’yazuwa wannan lokacin Nurem bai’farka ba kulum yanda yake haka yake kamar matacce ,
Aman Dr sanje ya sanar’dasu cewa komai yana tafiya dai’dai domin yan’zu numfashin’shi ya dai’dai’ta yanda Ake so kuma wannan barcin’nashi duk yana’cikin nasara aikin’su so Aman yace”su su kwantar da hankalin’su su’cigaba da yi’mashi Adu’a kulum suna’cikin jiran tsammani na ta’shin’shi basu Aiki sai yi’mashi Adu’a ba dare ba rana .
Khaziya ma’aikaciyar jinya kya’kyawar mata’shiyar budurwa kuma ba India wadda ta k’ware Akan aikin ta Khaziya itace ba India da ke kula da Nurem sanye take da doguwar Riga fara wadda tsayin’ta iya’karshi gwiwa sai farar safar’ta wadda ta kawo mata har’gwiwa sai sandal da taxa suma fare farin Agogon’ta kanta kuma ya sha gyara irin nasu na India sanan lipe dinta yasha dark peank na jan’baki.
Saman goshinta tayi dan qaramin point na jan’baki.
Hannuwata dauke da wasu takardu .tafiya take zata shiga room din da Nurem yake domin gudanar da Aikin ta dai’dai zata shiga room din Narima ta biyu ta da gide tana’fadin holle Khaziya ‘Khaziya taja ta tsaya domin suna shiri da Narima so’sai suke hira da ita cikin harshe n turanci kulum intazo Narima nabinta zuwa inda Nurem yake domin su ba’a barin su shiga sai time to time .
Shiya’sa take dakon Khaziya idan tazo sai tasamu ta biya ciki. Da yake Khaziya bata matsala jini’ta ya hadu da Narima so bata hanata shiga dan haka Atare suke shiga .
Bayan sun gai’sa. Suka yai cikin inda Nurem ke kwance Narima taja kujera ta zauna kusa da shi ta ruqe hannun shi cikin tausayawa tace Allah ya tashi kafadun ka ya’ya dan Allah ka tashi ko dan masoyiyarka .
Haka dai take sa’shi gaba tana sabbatu ya’yin da ita kuma Khaziya ke aikin ta ita ke kula da shi da duk wani motsi na shi wajan juya mashi kwanci da dai sauran su Khaziya lokacin da taga Nurem ta tausaya mashi Abisa hanlin da yake ciki sannan bata ta6a tunanin dan Najeriya bane . duba da kalar’shi ba tai kama da tasuba Atunaninta wani balarabe ne kokuma bature sai da ta duba takardun shi ta samu cikakken bayani shi da kuma inda ya fito tayi mamaki ba kadan ba da kuma ta iyayan’shi sai ta qara yarda ita dai Khaziya tana matuqar son Nurem so sai kuma yake bata tau’sai wani lokacin in daga ita sai shine haka take sa’shi gaba ta tsare’shi da ido tana shafar sumar kanshi har ta kai ta kawo intana tare da shi ta kan rasa natsuwar ta wani lokacin har dugawa take ta kai bakinta sai tin na shi ta tsotse’Abinta San ranta “” baqaramin jindadin kissing din shi take ba ko yanzu da suke tare da Narima qagare take da tafita domin ta samu sakewa cikin harshen turanci tace da Narima ta fita zatayi wani Aiki Narima tace oky ta fita matso da kujerata gaba tayi tasa hannun’ta tana jamashi Zara zaran yatsun qafar qarshe tasa bakin’ta ta sumbaci qafarta shi tofa koba Afada ba kunsan India wa da sumbata sai kallon shi take yanda fuskar shi kefitar da shaiqi gashi kwance Aman bakin shi dauke da tattausan murmshi .
Ba Abin dan da ke burgeta ga mai’dashi irin cute lipes din shi mashi tau’shi da su gasu kamar yana shafa masu jan’baki saboda colour din su peank ne yau’ma kasa Haquri tayi sai’da ta tsose Abinta San ran’ta tana murmushi duk jinta take a cikin farin ciki gefen gadon shi tara6a ta kwanta tare da kalelaye shi tofa Abin Yayi qamari Khaziya ….